Showing 168001 words to 171000 words out of 303099 words
xaro ido tace "Ehh?? Ur future kids that their mother is already hating me from day one" sai kuma tayi murmushi tace "Ba ruwana, idan dai sun xo gida xan dinga koya masu in sha Allah..." Yyi murmushin sa mai kyau yana shafa kansa yana kallonta, Jan hancinta yyi bai dai ce komai ba ya bude back seat ya fiddo Laptop sabo dalll, ya mika mata yace "My promise 3 years ago" wara ido tayi ta rungume sa tightly tace "Waow... Nagode yayana, I love ittt, you kept to ur promise" Mujaheed ya ji gaba daya kafafuwansa sun kasa daukansa ya jingina da motarsa ya lumshe ido and hold her closely to himself, Saketa Mujaheed yyi da sauri jin an bude kofar apartment dinsu, Imaan ma ta ja baya tana kallon direction din, Umma ce ta fito tare da Hajiya Saude xata rakata, imaan na ganinta dama ta bar wajen da sauri ta dau hanyar apartment dinsu, Umma ce ta fara hangota sai kuma ta fara kalle kallen parking space din don ganin ita da waye tana ganin Mujaheed ta bi bayan imaan da mugun sauri Hajiya Saude na biye da ita, fixgota Umma tayi tace "Uban me kike yi gun Mujaheed, me ya kawo ki wajen sa, meye wannan a hannun ki??" Umma ta kwace laptop din tana xaro ido tace "Meye wannan din ya baki?" Mujaheed dama na ganin haka ya taho gun su da sauri kafin imaan da ta wani 6ata fuska tana kallon umma tace komai yace "Noo Bata aka yi as gift na walima shine ta ke nuna min" Wani mugun kallo umma ta watsa masa tace "Take nuna maka kayi mata me, don tana karuwanci an bata laptop kuma sai ta taho nuna maka?" Da mamaki yake kallon Umma yace "Haba Umma, why all this" tsawa ta masa tace "Questioning dina kake yi? Sharri nayi mata ba iskancin take ba, ai wllh ko qur'ani xan iya dafawa in rantse iskanci take yi, ance maku a banxa yaron nan ke kashe mata kudi, ai kawai sai dai Allah ya shirya mana xuri'a, amma sai ta kawo wani shegen laptop ta nuna maka kayi uban me da shi??" Imaan dai kallon umma kawai take hawaye cike idonta, Hajiya Saude ta karbi laptop din tace "Lallai kam Allah ya shirya mana xuri'a amma dama waye bai san 'ya yan masu kudin nan ba" Mika ma imaan laptop din tayi tace "Karbi, Allah kuma ya shirye ki" Imaan taki amsar laptop din hawaye ya cika idonta, Umma tace "Sake mata tsiyarta mu wuce idan baxa ta amsa ba" daga haka umma ta wuce, Mujaheed ya sa hannu ya amshi laptop din hannun Hajiya Saude, ta bi bayan umma tana kyabe baki, Imaan ta fashe da kuka tana kallonsa, Bin uwar tasa yyi da kallo xuciyarsa na tafarfasa shi ma, har suka fita gate, kamo hannunta yayi ya wuce bayan apartment dinsu da ita suka tsaya cikin lallashi yace "Stop those tears imaan, she only said that to please her self, eraze her talk off ur mind now" shessheka ta fara yi, ya hade rai yace "Baxa ki daina kukan ba" goge idonta ta fara yi, ya sa hannunsa yana share mata idanuwan nata, murmushi yyi murya can kasa yace "You are taking ur pride to it rightful place in sha Allah Lil sis" turo baki tayi, sai ta basa dariya ya ja hancinta a hankali yace "My pretty stubborn Lil sis" ta sunkuyar da kanta bata ce komai ba, Mika mata laptop din yyi ta amsa yace "Yi wucewar ki ciki, on Sunday sai ku xo gidana tare da Inna in baki sauran gift din ki" make kafada tayi tana turo baki, yace "Why??" Ta wani hade rai tace "I dislike ur wife, I don't know.... I just don't like her" kasa cewa komai yyi yana kallonta, can a hankali yace "But it's also ur home, gidana ai naki ne" tace "Toh ai ita bata san haka ba, ko baka gaya mata bane" Dariya sosai ta basa don sae da yyi, ta tabe baki tace "Ni dai bana sonta kwata kwata" ya sauke ajiyar xuciya yace "Toh ni xan xo in dauke ku da kai na" imaan tace "Toh, kasan me Sadeeq ya bani" shiru yyi yana kallonta, lkci daya mood dinsa ya canxa, can dai yace "Waye shi?" ta wara ido tace "Lahh baka san sa ba Yaya? Toh ai shikenan, sai da safe" daga haka ta wuce da sauri tana murmushi ya bi ta da ido. Har titi umma ta raka Hajiya Saude suna tafe suna hira, Hajiya Saude tace "Toh ke kin dage tana karuwanci ta ya kika san haka" Umma tayi dariya tace "Ni kuwa xan fi kowa sani, ae ki bari kawai in Allah ya yarda sai uwarta Aisha ta ji kunya, sai ta gwammace a juyarta ta dauwama bata rufe bakin mutane da sauran ciwo ba" Hajiya Saude tace "Toh Allah ubangiji ya tabbatar da hakan, amma fa kamar Familyn Bulasawan ma naga sonta suke" Umma da taji ranta ya wani baci tace "Toh ae baxa su so d'an su ya auri warce ya lalata a waje ba, kuma muna nan sai Imaan tayi ciki a waje ba a dakinta ba" dariya sosai Hajiya Saude ke ta yi, Umma ta ja tsaki tace "Baki san ni bane, wannan yaron shine ajalin ita da uwarta, ba sai wani rawan kai suke uban ya mata kyautar rabin miliyan ba"
*Imaan isn't for free* it's 300 via
Fcmb 3276052019 Hauwa Bello Jiddah
Then u show ur evidence of payment via my WhatsApp number
07087865788
60....
Imaan na gyaran dakinta da safe misalin karfe tara bayan ta gama shiryawa Ammi ta shigo dakin tana kallonta tace "Jira kike in xo in fito da ke Imaan" Imaan tace "Yanxu xan fito" Fita Ammi tayi daga dakin Imaan ta bi bayanta ta shigo parlon tana kallon Inna dake xaune ta cakare cikin atamfa da hijab tayi tagumi, Imaan ta dau well ironed hijab dinta tana kallon Inna, Inna ta ki kallonta ta tabe tobaki tace "ku dai ba ku da tsari, baku da kirki, tun jiya ince maki xamu fita amma saboda walakanci ki bari in xo in xauna kamar gantalalla ina jiran ki..." Imaan tace "Ni shayi kawai xan sha, kullum sai ki sa mu dinga xuwa gidan mutane da asuba basu tashi ba ana mana walakanci" Inna ta xaro ido tace "Ni babu wanda ya taba walakanta ni, ki ji tsoron Allah, Ba kuma ruwan ki idan ma tsakar dare xan je gidan mutane, wllh ki daina haka ba halin xaman gidan miji bane..." Imaan bata tanka ta ba ta wuce kitchen ta hado shayi ta dau bread ta fito, sai da ta ji ta koshi sannan ta ajiye sauran bread din, Inna dai ta wani tsuke fuska, Imaan ta dawo parlon tace "Na gama" tsaki Inna ta ja ta mike ta nufi kofa tace "Mutane dae ba tsoron Allah a xuciyarsu, jiya mu yi magana rimi rimi ki dawo nan uwar ki tace kar ki shirya, to ta ma kanta ae, dama bafillatani kuma, kai dai kayi ta fatan ku rabu lafiya da shi, ni dae ba ruwana" Ammi dai na goge gogenta a parlor bata ce komai ba, Imaan na kallon Ammi a hankali tace "Ammi sae mun dawo" Ammi ta masu Allah ya kiyaye ta ci gaba da aikinta. Adaidaita Imaan ta tsayar masu a bakin titi, Inna ta shige adaidaitan ta xauna, Imaan na kallonsa tace "Kabala xaka kai mu" da mamaki Inna tace "Kaji jaraba ko yaro, ina ruwanta ita dai ba kawai ta shigo ka ja adaidaitan ka ba" Yayi dariya yace "Ae da gaskiyarta Kaka, gwara ta tambaya ta ji ko xan je" Imaan ta wani hade rai ta shiga, Inna tace "Bata da wayo ne, ai ku din ba wai tsoron Allah gare ku ba, da mutum ya tsaya gaya maku inda xa shi sai don mugunta ku fasa xuwa can din, shi sa nake shigewa kawai abu na in xauna, Atoh... ina xan iya da gantalallu" Murmushi kawai mai adaidaitan yake yi yace "Gaskiya ne Kaka" Dai dai kofar gidan Ta Rasulu mai adaidaitan ya tsaya, Inna tace "Kaga gidan aminiyata ta Rasulu kenan na xo, kuma babu irin motar da babu a gidan 'ya ya na, kawai dai nayi ra'ayin hawa adaidaita ne, ka ga kuma ni tsohuwa ce sai an bani ba wai miji gareni ba, kai koma da mijin yanxu shi ma ta kansa xai yi ya ji da tsufansa, don haka ni dai ba wata mai kudi bane, har naira 30 an sha kawo ni gidan ta Rasulu shekaru kusan goma da suka wuce wllh..." Tana magana tana duba jakarta ta fiddo naira 70 ta mika masa, yace "Kaka kudin ku dari biyu da hamsin ne" Inna ta wani xaro ido tace "Kai barawo ne d'an nan, a kan tsohuwa kuma satan naka xai kare yau sabida baka tsoron Allah??" Tuni Imaan ta shige cikin gate din gidansu Ta Rasulu, tana shiga parlon ta Rasulu ta fito dakinta da sauri tana cewa "Shegu dawowa ku ka yi marasa xuciya??" Ganin Imaan ce tace "A'a ke kuma daga ina?" Imaan ta xauna ta gaisheta Ta Rasulu ta amsa tace "Ca nake mayun yaran nan da na kora ne suka dawo, duk sun dameni watakil ma iyayensu basu tashi ba, ni kuma sai aka ce masu an hallito ni ne don wahalan jikoki ya kasheni, to ni ko su Muhammadu da..." Shigowar Inna yasa tayi shiru tana kallonta tace "A'a ashe tare ku ke Asabe" Inna na nuna Imaan tace "Ke din nan baki da kirki wllh, kina ganin mutumi xai fara ci min mutunci kan kudi kika gudu kika bar ni daga ni sai raina, ban ga amfanin biyo ni da kika yi ba ma don wllh sai a iya kama ni a nakada min shegen duka a titi kiyi tsit abun ki, wa xai maka haka banda bare dama, ae Bukar baxae min haka ba" Ta Rasulu na kallon Imaan ta rike ha6a tace "Gaskiya kam naka baxai maka haka ba dama, toh ya ku ka kare da mai mashin din Asabe" Inna tace "Yan arxiki suka taso suka basa dari biyu a nan waje ni ban ma san su ba, ni dai nace Allah ya isa don 70 nayi niyyar basa tunda ba a kasa ake hako kudin ba" Imaan ta wani daure fuska kamar xata yi kuka, Ta Rasulu tace "Ae yanxu yawanci duk barayi dake fashi da makamai a da ne suka koma aikin adaidaita, amma dai ai gwara haka koh? Da ace suna shiga gidajen mutane" Inna tace "Wllh nima nayi tunanin haka don har sai da na tambayesa ko barawo ne shi, kuma baki gansa ba bakikirin malam, ni dai da kyar idan yyi Imani lokacin da yake ganiyar fashi da makaman" Ta Rasulu ta shimfida mata tabarma tace "Tunda ku ka rabu lafiya ai Alhmdllh, ya su Ahmadu da Bukar" Inna ta xauna tace "Ahmadu yana nan lafiya, Bukar kuma yana can gun neman na kai, maganar da kika ce sai na xo xa mu yi jiya da rana, wllh gaba daya hankalina ya kasa kwanciya ni dai ina idar da sllhn asuba na fara aikace aikace na gama na sa ruwan xafi nayi wanka, na fito na shirya, na kada shayi da burodi na sha sannan na fito, wannan mata dake xaune ita ta 6ata min lkci banda haka da tun sassafe ma xa ki gan ni gidan nan" Ta Rasulu tace "A'a gwara da kika xo dama, to ni dai naje na samu mutumi kamar yanda muka shirya, kuma ga maganganu dai ba dadi wllh, wannan yarinya dai dake xaune gaskiya ido yayi katutu a kanta, da matsala ba kadan ba...." Inna tayi kwafa da karfi tana gyada kai tace "Ya tsole kuwa idon don ubansa, ko ma na wasu shegun ne, su rasa wanda xa su sa ma ido sai Imaan? Tabb lallai lalacewa ta tabbata wai jikar Patuu xa a sa ma ido " Ta Rasulu tace "Atohhh, ga dai shi nan ya bada icce da xa tayi ta wanka da kuma na sha, da na hayaki, duk na sati guda kuma ku rufa min asiri ko da kuskure kada tayi tsallaken kwana bata yi ba don ni ba wahalalliya bace, ba ku ji kafata da na dawo ba kamar xan daddatse su in huta, ni banda ma ta ki ce Imaan din ina ruwana da lamarinta, tunda muke da uwarta ina ga in dai ta tako gidan nan to Asiya ce ta haihu, to ina dalili, kawai albarkacin ki nake wannan wahalan, sannan abun tsoro da tashin hankali fa ce min yayi na kusa da ita sosai ne ke son ganin ya tarwatsa rayuwarta, ke kya yarda Asabe?? Wllh kar ki bari tayi wasa da Magungunan nan...." Inna tayi tagumi tace "Amma dai me yasa yanxu ba a tsoron Allah ne ta Rasulu, mu xamanin mu duk inda ka bi tsoron Allah ake kaca kaca ba wasa, kowa ya saka Allah a rai, yanxu ko tsoron Allah yayi karanci, to ko dai gun aikinsa ne aka sa ma 'yar sa ido ince ya hakura da aikin ya dawo mu xauna Allah xai rufa asiri??" Tsaki ta Rasulu tayi tace "Ka ji ki da rikicin tsufa, ce maki aka yi fa na jikin ku ne ke son cutar da ita" Inna tace "Ehh lallai xai cutar da kansa kuwa koma waye, xai san jikata yake nufin cutar wa, to yanxu dai abinda xai faru yanxu shine... Kowa dai yasan ni yar gaskiya ce sabili da haka baxan yi abinda bai kamata ba, shiryawa kawai xa mu yi ni da ke mu koma wajen, in sha Allahu ko nawa ne ni xan biya a mayar da nufin sharrin da ake ma jikata kan 'ya yan masu bin ta da sharrin, ba shkkn ba??" Ta Rasulu tace "Haka ma xa ayi, yanxu dai bayan kwana biyu ki taho ki kwana nan don da asuba xa mu fita amma gaskiya sai dai mu sami karyar da xan gilla ma Asiya da mijinta don sun ce in daina jajibe jajibe, ni ko jajibe jajiben da nake na neman lafiyata ne da na jikokina da na 'ya ya na, yanxu abinda duniyar baki daya ba gaskiya wa xai xauna, bana bi ta nasu ba basu san komai ba su yara ne" Inna tace "Ai ki kyale yaran yanxu mun dai haifesu ne bamu haifi halinsu ba, nima dai kafin in fito sai na gilla ma Ahmadu karyar don ba lallai ya yarda ma in taho ba" Ta Rasulu tace "Atoh, wa xai xauna" ita dai Imaan na xaune fuska daure sai kallon Tv take, inna bata bar gidan ta Rasulu ba sai kusan karfe sha biyu, Ta Rasulu ta dauko naira Hamsin ta bata wai su hau mota, Inna ta tabe baki tace "Da dai ba masu fashi da makamai suka koma yin d'an sahun ba, ba ruwana ajiye gantalalliyar hamsin din ki ina da dari xan lallabasa ya kai mu gida" Sabulun wanki kwaya daya ta Rasulu ta dauko ta mika ma Imaan tace "Ga shi kya wanke 'yan kampai, ni dai bani da komai dakin duk maroka sun xo na kwashe masu komai, gashi wata bai kare ba" Imaan ta amsa tace "Nagode" har bakin titi ta Rasulu ta rakasu Inna na rike ledan Magungunan hannu bibbiyu tsabar muhimmanci da ta basu, Ta Rasulu ta tsayar da adaidaita tace "Kai yaro nan nan malali xa ka kai su, kaga dai ba miji gareta ba ya rasu, nawa xa ka kai ta?" Mutumin yace "Dari uku Kaka" ta Rasulu ta buga adaidaitan tace "Toh je ka, mu ma neman dari ukun muke kuma ba mu ta6a fashi da makamai ba mu dai" Mai adaidaitan na dariya yace "Nawa xa ku bada Kaka?" Inna tace "To ko dai ya kai ni gidan Mujaheed kawai, tun da ya tare sau daya naje gidan" Ta Rasulu tace "Toh shiga, ko nawa ne Mujaheed din xai bada" Inna ta shiga tana kallon Imaan da tace "Ni gida xan wuce" Inna ta kalli ta Rasulu tace "Kinga jarababba ko??" Ta Rasulu tace "Dalla shiga ku je, duk saboda ke tsohuwar nan babu kokarin da bata yi amma baki gani, indan ta uwarki ce ai sai dai a kashe ki mu taho muna kuka" Imaan ta shiga adaidaitan kamar xata yi kuka, ta Rasulu ta juya tayi wucewarta, wani gidan mai me adaidaitan ya shiga xai sha mai yana ba Inna hakurin xai siya fuel, Inna tace "Na Bulasawa ne?" Yace "Ehh nasa ne" Inna ta washe baki tana kallon wagegen filling station din tace "Ai d'a na ne wllh" da sauri mai adaidaitan ya juya yana kallonta, tana nuna masa Imaan tace "Kaga surkarsa kenan, kuma jikata ce ni na haifi ubanta, ita kadai garesa duniya" Mai adaidaitan yace "Allahu Akbar" Inna tace "Kai da kasan Allah kenan yaro" dariya ya fara yi sosai, imaan dai gaba daya abin duniya ya isheta, kamar ance ta kalli gefenta taga Sadeeq coming toward d tricycle, suna hada ido ya sakar mata lallausan murmushi, sosai ta ga ya rame, ta sunkuyar da kanta da sauri, ya iso kusa da napep din ya xaga gun Inna da fara'a yace "Kaka ina xuwa haka?" Salati Inna ta saki tana kallonsa ta kalli mai napep tace "Toh ka gansa nan, ubansa ne mai gidan man nan" Mai napep ya kalli Sadeeq da sauri, ya washe baki yace "Ai ko ga kama" Inna tace "Atohh, ya xo checking ne da yake yau lahadi, kasan cuta tayi yawa duniya yanxu" Sadeeq na murmushi ya gaisheta da ladabi ta amsa baki har kunne tace "Wai gidan Mujaheed xai kai mu, Ashe gantalallen mashin din nasa ba mai shine ya shigo xa mu siya" Sadeeq yace "Toh ku sakko in kai ku ga motata can" Inna fito kamar jira take ta nufi motar ba tare da ta bi kan d'an sahu ba, Imaan ta bi ta da kallo taji kamar ta nutse kasa, Sadeeq dai sai