Showing 249001 words to 252000 words out of 303099 words
may be she isn't hungry yet" shi dai ba kalleta ba balle ya tanka ta ya fita kitchen din, shayi ya hada cikin cup a parlorn don kayan shayin na ajiye har lkcn, ya dau plate din dankali da kwai ya daura kan tray da cup din shayin sannan ya wuce sama, duk Safeenah na lekansa daga kitchen ko kiftawa bbu, lkci daya gaba daya mood dinta ya canxa ta ajiye plate din hannunta ta fito kitchen din ta bi sa da kallo xuciyarta na tafarfasa, Mujaheed ya murda kofar dakin ya shiga ciki sannan ya kulle, xaune ya sameta ta jinginar da kanta da gadon dakin, ya ajiye plate din hannunsa yana kallonta, ta mike ba tare da ta yadda ta kallesa ba xata shige bathroom ya rikota, fashe masa da kuka tayi tace "Ni wllh ka mayar da ni gidanmu baxan kara kwana gidan nan ba, idan ba haka ba inyi wucewata da kai na" Ya rungumeta yace "Da aka yi maki me?" Kwatar kanta take son yi a fusace amma ya ki saketa, yyi murmushi murya can kasa yace "Upon rashin kunyar da kika ma matata ba mu ce maki komai ba kuma kike kuka??" Turasa tayi iya karfinta tace "Ae dama ni ba matar ka bace sai ita...." sosai ta basa dariya ya dake bai yi ba yace "Daga kanwata kuma kin dawo matata, when hakan ya faru ban sani ba?" Struggling ta dinga yi xata kwace kanta amma ya ki saketa, ta fashe masa da kuka sosai tace "Wllh duk abinda kake min sai na gaya ma Abba da Inna, har...." Xaro ido tayi ganin abinda yake mata da sauri tace "Ha'an meye haka Yaya??" Ya lumshe ido bai ce mata komai ba yana ci gaba da kissing duk jikinta as if his life depend on it at that moment, turasa ta dinga yi jikinta na 6ari, lkci daya ta tsorata cikin rawar murya tace "Ka sakeni plss bana so Yayaaa, what's this you are...." ya kankameta making the affair more deeper and hotter, daga haka kuma bai kara bata chance din magana ba, iyakar tsorata Imaan tayi a lkcn, it's something that just came all of a sudden, duk wannan abun kuma yaki bude ido balle ma ya kalleta, gaba daya kafafuwanta suka kasa daukarta ganin durkusawa take son yi ya kwantar da ita saman gado, going further from where he stopped, lkci daya ya bude idonsa da suka sauya kamanninsu yana kallonta, ya dagota da sauri yace "Imaan, Imaan..." Kokarin jan numfashi take tana komawa baya, ya riketa yana kallonta shi ma yana sauke numfashin, har sai dai ya ga ta nutsu gaba daya numfashinta ya dawo normal, sai kuma ta fixge hannunta hawaye cike idonta ba tare da ta yadda sun hada ido ba xata sauka saman gadon kana ganinta kasan a tsorace take, ya mike xai riketa ta fashe masa da kuka jikinta na rawa tana komawa baya tace "Don Allah Yaya ka bari, wllh bana son haka, kayi hakuri plss" yyi kasa da murya yace "To sakko kiyi breakfast" xuciyarta na bugawa har lkcn taki kallonsa, kamar yanda shi ma bai yarda ya kalleta ba, ganin tray din breakfast din dake kasa lkci daya ta hade rai tace "Ni baxan ci ba" da sauri Kuma a tsorace ta sauka daga kan gadon kafin ya iso kusa da ita tace "Wayyo Yaya don Allah kayi hakuriii" Yana kallonta da lumsassun idanuwansa yace "Toh xauna kiyi breakfast" ta make kafada tace "Ni dai ka siya min wani baxan ci wannan ba wllh" tana fadin haka ta juya masa baya, murmushi yyi yana shafa kansa yana kallonta daga sama har kasa, murya can kasa yace "Koh..." Ba tare da ta juyo ba tace "Ehh ni dai ka siya min baxan ci Wannan jagwalgwalon ba" walking gently ya karasa kusa da ita tana jin tafiya ta juya ta bar wajen da sauri tace "Yayaaa" murmushi kawai yake yana shafa kansa yace "Toh shkkn bari in je in siyo ma kanwata wani abinci..." Da sauri tace "Ae tare xa mu je in nuna maka abinda nake son ci" duk wannan abun taki yarda ta hada ido da shi, a hankali yace "To mu je" har xata bi ta gabansa sai kuma ta koma baya da sauri kamar xata yi kuka tace "Yayaa" ya buda ido yace "What?" A hankali tace "Kar ka ta6a ni plss" Yana murmushi yace "Ehh baxan ta6a ki ba yanxu sai anjima da night koh?" sosai gabanta ya fadi, kamar xata yi kuka ta kallesa a karo na farko, shi ma yana kallonta yace "Ba sai in je in ta6a warce take son in ta6a ta ba..." Wani kallon da yyi mugun basa dariya tayi masa, tace "It's not new ai, tunda jiya ma a dakinta ka kwana" Da mamaki yake kallonta yace "Dakinta kuma?" Bata ko kallesa ba ta fice daga dakin ya bi ta da kallo, sannan ya duka ya dau tray din da ya shigo da shi ya fita dakin, Safeenah na xaune parlor har ta gaji da kallon stairs sai ga imaan ta sakko, ko kallonta Imaan bata yi ba ta tafi waje dauko Hijab dinta da ta shanya tunda shi kadai take da a gidan, Safeenah ta bi ta da kallon tsana xuciyarta na kuna, fitowar Mujaheed ya sa ta mike fuska daure, yyi mata kallo daya ya wuce kitchen, bin bayansa tayi tana kallon tray din da ya ajiye yace "I will be back soon..." Da sauri tace "Ina xa ka?" Yace "I want to get her something to eat..." Safeenah ta daure fuska sosai tace "Wannan fa?" Yace "Tace baxa ta ci ba" Safeenah tace "Toh bari in shirya, nima ai ba wani breakfast din kirki nayi ba coz kasan bana cin dankali" Ya buda ido yace "Dankalin kuma da kika ce na koya maki ci daxu??" Ko tankasa bata yi ba ta tafi dauko Hijab a sama, bin ta yyi da kallo yana shafa kai, can ya dau makullin motarsa ya fita ya tadda imaan tsaye jikin mota, yace "Xa mu je da Safeenah, she will be coming out...." Bata jira ya kai karshe ba tace "Toh ku je" daga haka ta wuce sa xata koma ciki ya rikota da sauri ya jawota jikinsa a hankali, murya can ciki yace "Haba wife..." Kamar xata yi kuka tace "Wllh baxata bi mu ba, sai dai in fasa xuwa ai ba kwanan ta bane" sosai ta basa dariya ya daura fuskarsa saman kanta yace "Kwanan ki ne kenan kanwata?" Tana kallon entrance din shiga gidan tace "Ehh" murya can kasa yace "So we are sleeping together today?" Tace "Ehh" lumshe ido yyi yace "Da gaske?" Tace "Ehh" yace "Baxa ki ji tsoro ba?" Tace "Ehh" Magana yake mata amma duk hankalinta na kofar tana jiran fitowar Safeenah, Mujaheed yace "Ke fa kika ce min Ehh da bakin ki" ta kara cewa "Ehh" dago kanta yyi yana kallon kyakkyawan fuskarta sanin she isn't listening to him, dai dai nan Safeenah ta fito sanye da hijab hannunta rike da waya, A hankali ya sake Imaan jin footstep dinta, ya karasa gunta yace "You say what u want to eat sai in siyo maki kawai" tana masa wani kallo tace "Why??" Imaan na kallonta da kyau tace "Saboda ba kwanan ki bane, ki jira after a week sai ki bisa a mota not today" Da mamaki Safeenah ke kallon Imaan sannan ta kalli Mujaheed, Mujaheed yace "Don't worry i will get you pizza, guess that is what u want for breakfast" daga haka ya nufi gate ya bude sannan ya dawo ya bude lock din motar, Imaan ta bude front seat taki yarda su hada ido da Safeenah ta shiga motar ta rufe door din, Mujaheed ya shiga maxaunin driver ya tada motar ya fita compound din sannan ya sauka ya rufe gate ya koma cikin motar suka bar layin, ya rasa me yasa yake murmushi shi kadai, Imaan dai bata yarda sun hada ido ba, sun dan yi nisa murya can kasa yace "But ain't we suppose to take our bath before coming out?" Imaan ta kallesa da sauri tace "Bath? ai ni nayi wanka" yyi murmushi yace "Ohk tot ba ki yi ba ai" dauke kai tayi ta hade rai ta ki cewa komai, A wani babban eatry ya siya mata abincin sannan ya siya ma Safeenah ma, ita dai bata ce masa komai ba, bayan sun bar eatry din tace "Yaya ka bani waya in kira Anty Farida in ji ko gidanta bbu nisa sai ka kai ni in gaisheta" yace "Not today" 6ata fuska tayi kamar xata yi kuka tace "Yaya plss, ni dai ina son in je" Bata jira cewarsa ba ta fara laluba aljihunsa tana neman waya, buda ido yyi sosai yana kallonta har ta cire wayar and he couldn't stop looking at her, ta bude wayar ta fara shiga gallery, hotunan Safeenah da take dauka a wayar ta gani sun fi a kirga, lkci daya tayi marking dinsu gaba daya ta jefa su a kwandon delete, sannan ta shiga contact, tana nemo lambar farida tayi dialing ta kai kunne, Bayan few seconds Farida tayi picking call din, bayan sun gama gaisawa Imaan tace "Aunty ki turo address din Yaya xai kawo ni yanxu ae kina gida koh?" Farida tace "Ehh Ina nan, bari in turo" imaan ta katse wayar tana kallon mujaheed dake driving idonsa a kan titi, yace "Xa mu yi baki daga kd fa" Imaan tace "Su waye?" text din farida na shigo wayar hannunta ta bude tana kallon address din sannan ta nuna masa, ya kalli wayar sannan yace "Baxa ki bari gobe in kai ki ba?" A takaice tace "Noo" yyi murmushi ya dau hanyar unguwar da Farida ta turo, tafiyar kusan minti sha biyar suka yi suka iso layin, yyi parking dai dai house number din, Imaan tayi dialing number din Farida tana dagawa tace "Aunty ina waje" Farida tace "To ki shigo ciki ina ce tare ku ke da Mujaheed din?" Imaan tace "Ehh tare mu ke" Farida tace "Toh ku shigo sai su gaisa da Mai gidan yana nan" Imaan tace "Toh" sannan ta kalli Mujaheed, yace "Ki shiga ki fito ina jiran ki" tace "Baxa ka shiga ba?" Yace "Yes" ta hade rai tace "Ayya, ita fa da kanta tace xa ku gaisa da mai gidanta, or are you feeling anything deep down?" Ya kalleta da mamaki yace "Like what?" Ta wara masa ido tana murmushi tace "Like kishi or so" Yar dariya yyi bai shirya yin hakan ba yace "Not when I am having you" turo baki tayi tace "Not when you have ur wife dai" ya ja hancinta yace "And you are the wife koh" ta make kafada tace "Ni ba matarka bace, matarka na gida" daga haka ta fita motar, ya sakko shi ma yana kallonta yace "Toh xa mu raba wannan gardaman anjima da daddare" da sauri ta kallesa amma bata ce komai ba ta nufi gate din gidan ya bi bayanta yana murmushi, Mai gadi ne ya bude masu gate din suka shiga, Mujaheed ya tsaya compound din gidan yace "I will wait here" Imaan ta tafi kofar shiga parlon ta danna bell, Farida ta bude kofar ganinta tayi murmushi sosai tace "Welcm imaan ina yayan naki?" Imaan ta mayar mata da murmushin tace "Wai baxai shigo ba yana waje" Farida tace "Na xata da aunt din ta ki xa ku xo ai" Imaan tayi yake tace "Ya ajiyeta a wani anguwa ne" Farida da ta hango Mujaheed tace "Dr ka shigo mana xa ku gaisa da Mai gidan ne" Mujaheed yace "Ohk" daga haka ya fara tahowa, Farida ta kama hannun Imaan suka shiga ciki, tarba sosai Farida da mijinta suka yi masu, Mijinta Dr Khaleel na kallon Mujaheed yace "Toh ya madam baku xo da ita ba su yi xumunci da Farida.. " Mujaheed ya d'an yi murmushi yana kallon Imaan, Imaan ta d'an marairaice masa tana girgixa masa kai a hankali alamar kada yace komai, Farida dai sai kallonsu take haka ma mijin nata, Mujaheed ya shafa kansa still smiling yace "Gata nan xaune ai" Farida ta dinga kallon Imaan da mamaki ko kiftawa babu, Mijin yace "Maa sha Allah, auren xumunci kenan ku ka yi, Farida ce min tayi sistern ka ce" Mujaheed ya gyada masa kai yace "Sure, auren gida ne" Farida dai sai kallon Imaan da taki dago kai take ta kasa cewa komai, Nan dai Mujaheed da ko a jikinsa suka dinga fira da mijin Farida, Farida ta mike daga karshe tana kallon Imaan a hankali tace "Mu tafi ciki Imaan" mikewa Imaan tayi Mujaheed ya bi ta da kallo yana murmushi ta balla masa harara kamar xata yi kuka ta bi bayan Farida, suna shiga daki Farida ta kulle kofa ta juyo tana kallon Imaan da sauri tace "Da gaske mijin ki ne Mujaheed yanxu Imaan?" Imaan ta kasa cewa komai lkci daya hawaye ya kawo idonta, Rungume ta Farida tayi cike da murna tace "Kai, amma i am very happy for Imaan, kinyi dacen miji Imaan...." Imaan dai bata ce mata komai ba hawayen dake idonta ya sakko Farida na kallonta da mamaki tace "Kuka kuma? Baki son auren ne Imaan?" Imaan ta xauna gefen gado tana goge hawayen idonta tace "Fasa aure na aka yi aka hadani da Yaya..." Farida ta dawo gefenta tana kallonta cike da mamaki da kuma tausayi tace "Allah sarki, ban ji labarin ma Imaan, but put this in mind Mujaheed shine mafi alkhairi gare ki shi yasa hakan ya faru Imaan, kin fi kowa sanin halin Mujaheed fa..." Imaan ta fashe da kuka tace "To amma yaya na kuma Anty Farida?" Farida bata san lkcn da tayi dariya ba sosai ta kamo hannunta tace "Toh ai ya fi dadi irin wannan auren Imaan, Kinga sai kiyi ta xuba masa shagwaba kamar yanda kike masabda hujja yanxu...." Imaan ta marairaice tace "Allah Aunty kunya fa nake ji" Farida tayi murmushi tace "Imaan kenan, kin san da dadewa na taba tunanin anya ba sonki Mujaheed yake ba, coz care din da yake baki is too much, kuma har muka rabu da Mujaheed ban taba kin yarda cewar baya son ki ba, ni nasan akwai abu a xuciyarsa game da ke, may be saboda mum dinsa yayi ta boyewa, amma ban taba jin kishin ki dai dai da na rana daya ba, cikin kaninsa ma duk mun fi sabawa da ke, sai ranan da ya xo gidanmu na karshe yake ce min kilan wataran ya hada ni da kanwata, nasan kuma ke yake nufi a lkcn" Imaan dai sai kallonta take, Farida tace "Amma sun rabu da matar da Ummarsa ke son ya aura koh??" Imaan ta tabe baki tace "Tana nan, tare ma muke yanxu, wllh Aunty Farida bana sonta" Farida ta xaro ido tana kallonta, can tace "Tana nan?? To yau kwananku nawa da auren?" Imaan tace "Gobe Friday sati daya, amma yau kwanan mu daya a Zaria" Farida tace "Kwananki nawa da tarewa?" Shiru Imaan tayi sannan a hankali tace "Just two..." Farida tayi murmushi tace "Toh ai babu xancen wani kunya tsakanin ki da Yaya yanxu koh?"
*Imaan isn't for free* it's 300 via
Fcmb 3276052019 Hauwa Bello Jiddah
Then u show ur evidence of payment via my WhatsApp number
07087865788
89.....
Murmushi Imaan tayi ta rufe fuskarta jikin Farida a hankali tace "A'a akwai mana Aunty" Farida ta dinga kallonta kafin tace "Toh kuwa idan kika tsaya jin kunya kishiyar ki xata kwace maki Yaya kina ji kina gani" Imaan ta dago tana Kallonta, Farida tace "Kwarai kuwa, kunyar me xa ki ji kuma bayan kun riga da kun xama daya yanxu" Imaan kamar xata yi kuka tace "Wllh Aunty kunyarsa ni dai nake ji ban san ya xan yi ba" duk da ta ba Farida dariya, Farida ta daure fuska tace "Kunya bayan ya riga ya kwana dakin ki?" Imaan ta girgixa kai tace "A'a ni bai taba kwana daki na ba" Farida tace "Kika ce kwanan ki nawa da tarewa yanxu?" Imaan ta buda ido sosai tace "Aunty jiya fa muka xo nan garin" Farida tayi shiru sannan tace "Kuma bai kwana dakin ki ba?" A hankali Imaan tace "Ehh kila dakin matarsa ya kwana jiya, don daxu da safe ta shigo tana ce min wai bata ta6a ganin amaryar da miji bai kwana dakinta ba ranan farko sai dakin uwar gidansa, har tana ce min mijin wata na aura, kuma mijin wata mijin aro ne" da mamaki Farida ta dinga kallonta, can tace "Toh shi me ya hanasa kwana dakin na ki?" Imaan ta tabe baki tace "Ni nasan sbda jiya da muka hadu da ke a mall nace maki hutu na xo gun matarsa, shine da ya shigo da daddare yace min to xai tafi wajen matarsa ni kuma ban ce masa komai ba har ya fita..." Farida tayi murmushi tace "Toh ki maida hankalin ki imaan, idan ba haka ba kuwa you will regret it duk da ban san kishiyar nan taki ba ga dukkan alama makira ce, kuma Mujaheed da na sani dai baxai taba kwana dakinta yasan ba ranan ta bane, Mujaheed yana da addini sosai ya san me yake, sai dai idan ya canxa ne daga yanda na san sa a da, yanxu ki bude kunnuwan ki sosai ki ji abubuwan da xan gaya maki, idan kuma ki ka ki aiki da su toh kina tare da dana sani wanda ba shi da amfani, ko tantama babu ke Mujaheed ya fara so kafin first wife dinsa, that is if yana ma sonta kenan.... Imaan if I am not mistaken babu abinda ya shiga tsakanin ki da Mujaheed har yanxu koh?" Imaan ta sunkuyar da kai bata ce komai ba, Farida tayi murmushi tace "Toh ki saurari duk abinda xan gaya maki yanxu...." a hankali Imaan ta kalleta tace "Toh" Farida bata fito bedroom dinta ba sai kusan sha biyu na rana shi ma don Imaan tace mata yunwa take ji bata yi breakfast ba shine