Showing 111001 words to 114000 words out of 255288 words
Chapter 38 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete
ka kadinga karanta,
Falaq da Nas da Iklas,, kowani uku, uku, katofa, a hannu, kashafe kan ka da shi,
Har zuwa jikin ka, sai,ka kara karantawa a cup kasa a ruwa, tare da Ayatul,qursiyyu,
Sai kuma a samu wanda zai karanta ma suratul,Jinn, gaba dayan,ta
Duk gankali shi ya tattara yake sauraron ta, don jin bayanin da take mai,
Tana kai nan tace mai Allah yasa mu dace Allah ya bada sauki,
Ibrahim wanda ke tsaya tun fara,zancen ya ce ma ogan shi ya kawo mai abin karyawa ne, a falon, aka aje,
Da kyat ya iya dan girgiza mai kai, a,alamar a,a,
Marayam tace mai a kwai kunu da kosai a ciki da ta damo mai,
A hankali yace wa Ibrahim yakawo mai kunun kawai bada kosai ba,
Ya,dan yunkura a hankali ya zauna da kyau,
Dan karamin kofi ne amma sai ya kasa shanyewa duk,
Da sauri maryam ta fita zuwa falon sai gata dauke da cup da goran ruwa,
A hankali ta dan durkusa gefen shi ta balle goran ruwan ta tsiya,ya ruwan kusan rabin cup din,
Ta kai cup din daidai bakin ta tafara jero mai addau,oi acikin ruwan,
Tsawon yan mintoci tana tofe ruwan dasu har zuwa inda takai aya takara dan tofawa,
Mika mashi cup din tayi tace ya sha yadan shafa saura,
Ido takafa mai har saida taga ya shanye ruwan saura kadan sai tace wa Ibrahim ya shafa mai aduk jikin shi,
Mikewa tayi a hankali da niyar barin kuryan dakin cikin mutuwar jiki,
Ido ya,bita dashi don bai taba sanin tana dakirki ba haka sai yau dayaga ta tausayawa ciwon shi sosai, har da bashi addu,a,
Muryan ta yaji tana cewa Ibrahim yai mai kamu a goshin shi ,
Daga haka tasa kai, zuwa waje, inda ta ke kokarin barin gidan don komawa,
Babu wani sallama taji kawai tayi karo da mace, tana kokarin shigowa gidan,
Aisha ce cikin wani dogon rigar dinkin material ja mai laushi, dinkin mai dogon hannu ya dane mata cas,
Ganin Maryam yasa Aisha yi mata wani irin mugun kallo naje wace,
Inda ta aje yar pos din ta da ta sa kudin mashin din ta tanufa,
Ke, daga, ina kike haka,?
May ya kawo ki,nan,? Zata kara magana sai ga Ibrahim ya budo labulen kofar yana cewa Maryam wai yace kice ai,mashi tuwon dawa ya ke so,
Wani mugun kallon ke baki isa bada amsa ba Maryam ta watsawa, Aisha wace ke tsaye tana mamakin ina wanan tsaleliyar budurwan mai zubin fulani tafi nan,
Jin muryan Maryam, yakara ruda ta a lokacin da taji Maryam nace wata irin miya za ai mai,
Juyawa Ibrahim yayi zuwa cikin dakin yadan leko yace wa maryam wai ta shigo,
Kusan a tare suka shiga dakin da Aisha wace ke wani irin shu,umin kamshi, duk gidan ya bure da shi,
A kwance tasa mashi kasan dan karami carpet din dake tsakiyar dakin ya kifa kan shi a filo,
Da kyat ya dan iya juyowa inda take yana ce mata,
Ki min irin wanan miyar da kika taba yiwa mama a Bobi,
Aisha wacce a lokacin har ta kara inda yake kwance tana kokarin zama, gefen shi gab da shi,
Maryam ta kara watsa mata harara tasa kai abinta zuwa gida,
Zuciyar ta fam da Allah waddai da irin halin rayuwa irin ta,su Aisha,
Maryam na barin gidan Aisha ta waigo inda Ibrahim ke kokarin kawar da cups din da aka bata,
Sai ce mai Aisha tayi wanan yarinyar yar gidan waye ita,?
Yar gidan Anty ce Ibrahim yabata amsa a,takaice,
Yusuf wanda tunda ta shigo bai,yi magana ba yace mai ya faru da kike tambaya, ?
A hankali tana kokarin kai hannu gare shi don wai ta taba lafiyar jikin ta ji inda sanyi ko zafi,
Cikin wani irin karfi ya hankade hannun nata tun kafin takarasa kaiwa a jikin shi,
Cikin wani irin murya yace mata
May ye haka pls, ?
Murya irin ta mai shagwaba, tace, to ba zan ji inda zafi bane jikin naka,
Tsuki ya ja yana mai juya kwanciyar shi ya kauda kan shi gefe guda,
Idon ta yakai ka inda yar brief case din shi take a yashe can gefen gado a kasa,
A hankali kuma takara daga ido tana mai karewa dakin kallon tsab,
Shigowar yan dattijan biyu ya banna wa Aisha tsari a lokacin,
Sam batai farinciki da shigar su a daidai wanan lokacin ba
Dattijo Abdulsamad na ganin ta ya ran shi ya baci don baya ra,ayin irin yaran nan sam, masu zubar da mutuncin su, haka,
Don yanayin shigar ta kawai ya ishi mutum yagane kowace iri ce ita don ba kunya a tare da ita sai fitsara
Dole tabar dakin cikin fushi don ganin manya suzo,
Gaisawa sukayi da shi cikin cijewa yake magana
Don shi kadai yasan yadda yake ji a jikin shi lokacin,
Sai wani zufa daya tarso mai daga jikin shi duk da sanyi A,C dake dakin,
Sun tambaye yadda yake ji tanzu sai yake sheda masu yadda ya kwana,
Sai kuma zuwan Maryam da taimai addua yashe sai yaji wani irin abu kamar a fisge mai wani abu daga cikin kun,nuwar shi,
Yace saikuma wanda tace Ibrahim ya shafa mai ajikin shi
Shi tun lokacin yake jin wanan zufan na tartso mashi, daga ko ina na jikin shi,
Juna suka kalla suka kada kai, don jin maganar tashi,
Mahaifin Jibrin yakalli kofa inda Aisha tabi yanzu zuwa waje yace,
Ita wanan din dai da naga ta fita yanzu, tai maka addu,an,
Ibrahim' da shi kan shi Yusuf sukace a,a a lokaci guda,
Ibrahim ne ke fada masu cewa Maryam kaunar Anty Dijen shi inda yake zuwa cin abinci idan yazo,
Yusuf din ne ya mike zaune a hankali yana maida numfashi guda guda gami da yin ajiyar zuciya,
A, kamshin gaskiya wanan al,amari akwai jinnu a cikin shi, ko sihiri,
Duk da halin da Yusuf ke ciki na jin jiki bai hana shi yin yar murmushi ba,
Ya dan kalli inda suke yana mai yin murmushin karfin hali ya ce ciwo ne kawai dai zo min a haka, baba,
Su ma dai murmushin sukai mai a lokacin don, sun san bai san komai ba, tukun daga sheri dan adam,
Ibrahim ya kalle cikin yar karamar murya yace mai ya kuna mai hearter yai wanka,
Da tai makon Ibrahim yasa mu ya mike zuwa cikin makewayi don ya dan watso ruwa ko zai ji sanyi a jikin shi,
Ita,ko Aisha ganin cewa wa yan,nan yan dattawan biyu basu da niyar fitowa yasa ta cewa bari taje ta dawo idan sun wuce,
Don ta sa rai acikin yar briefcase din nan nashi da tagani a yashe,
Ibrahim ko yana ganin Yusuf ya shiga wanka shima sai ya hau gyaran dakin
Inda ya kwashe sauran kaya yasa acikin wardrobe din bangon dake dakin,
Ya kule ya tura keys din a cikin aljihun shi ya koma falo don ya karya,
Sai a lokacin ya lura da cewa Aisha ta ta,fi kila don bai ganta ba,
Har waje ya leka yagani ko zai ganta sai dai babu ita babu alamar ta ya ja yar guntuwar tsuki yakoma cikin don shi sam batai mai ba,
Yusuf yafito yasamu babu kowa a dakin dan haka sai yadan zauna a bakin gado,
Cikin shigar jallabiya yadan samu yafito falon shi yazauna,
Remote din TV ya dauko ya kuna TV, inda ya kamo NTA kwantagora,
Ya soma kallo,
A inda yake a hankali ya soma jin kan shi na wani juyawa kamar za,a kife shi a gurin,
Addu,an da ta koya mai ne yazo mai arai don haka yadan lumshe idon shi yana mai rike kan shi da hannu guda,
Sannu a hankali yake yi yana tofawa a hannun shi ya shafawa asaman kan shi har bayan shi,
Kamar an wallawale shi yaji saidai kuma yaji baya kaunar kallon TV don haka yabar shi a kunne ya koma ciki,
Sallama take ta kwadawa babu kowa a falon hannu ta dauke da basket, din abinci,
Sai TV da ke ta aiki shi kadai, a lokacin, babu kowa agurin
Tai mamaki kwarai na rashin ganin wani a gurin a lokacin,
Don haka sai tai shawaran ta diba dakin ko suna ciki,
Babu kowa a dakin sai shi kadai, ke kwance saman gado,
Idon shi a rufe tayi sallama ta shiga a tuna,nen ta ko barci yakeyi a lokacin,
Don haka sai ta juya a hankali don ta koma falo ta aje basket din,
Da wata dishashiyar murya yakira, sunan ta a hankali,
Batare da ya bude idon shi ba dake a rufe,
A, take jikin ta yai wani sanyi,
Cikin dakiyar murya tace ai ina ce ko barci kakeyi, ta samu kanta da fadar haka,
Shiru na dan wani lokaci bai sauke hannun shi da ya dafe goshin shi ba,
Don haka sai tai niyar juyawa still don ta aje abincin dake a hannunta,
Da sauri ya sauke hannu yakalle ta da rinanun idanun shi da sukayi jawur, sai kace wanda yai kuka,
Da sauri maryam tace subbahanallah,
Wanda fadar hakan yai daidai da shigowar Ibrahim wanda yaje dayan dakin yai wanka,
Ibrahim yace mata cikin muryan damuwa,har kin dawo ko ?
Ta amsa mashi da eh a takaice,,
Muryan Yusuf sukaji yana cewa cikin lumshe ido dan Allah ki kara yi min addu,an dazu don naji dadin shi sosai wallahi,
Basket din ta aje ta koma falo kamar dazu da dawo dauke da ruwa da cup,
Wanan karon a bakin gadon da yake zaune ta zauna da kanta,
Baiyi aune ba sai jin hannun ta yayi a saman goshin shin
Sannu a hankali tafara rairo mashi addu,oi tare da wasu ayoyi masu koran shedan,
A hankali ta zare hannu ta daga goshin na shi da ta rike,
Wani irin, lunshe ido yayi lokacin da yaji ta zare hannun ta daga goshin shi,
A cikin cup din take addau,a akaro na biyu indon ta a lumshi take rairo karatu,
Daga shi har Ibrahim kallon ta sukeyi cikin mamakin jin yadda take rairo karatu, cikin murya mai dadi,
Bayan tagama ta tofa sai ta mika mashi, tabash da kan ta ya karba yashan ye,
Sai yadan rage saura kamar yadda tace dazun, ayi, ibrahim ne ya matso da sauri, yakarba ya sha,shafa mai ko ina,
Har inda take taji yadda yake ajiyar zuciya, da karfi,
Tsam ta mike tsaye daga zaune zuciyar ta duk a chakushe, ,
Saboda dagani ko ba,a fada ma ba kasan yana jin abu, so sai,
Karan kara sauke ajiyar zuciya yayi tare da yin wani irn, atishawa, mai karfi,
Shiru yabiyo dakin duk kan su uku ba mai cewa komai har zuwa wani dan lokaci,
Kowa da abin da zuciyar shi ke sakawa, alokacin,,
Sautin muryan shi taji yana cewa ta taimaka ta zuba mai abin ci
Ba musu ta nufi gurin basket din nan,ta zuba mai leda guda na tuwon ta bude bai cikin place plate,
Amma sai yace ta rage ahankali takai duban ta ga abinci wanda ko rabin plate bai yi ba,
Dankadan ta zuba mai ya mike zaune da kyat, yana cije labe,
Takwao ruwa tazoba mai sai ta aje mai wani plate don wake hannu,
Kadan yaci yature plate din yace ya ko shi,
Su hudu suka shigo wanan karon on tare da wani tsoho mai farin gemu taf ga fuska,
Wanda sun shigo ba,a dade ba su KB da Jibrin suka shigo su ma wanda isowar su ke nan garin,
Ibrahim yakara basu labarin duk abin da ya faru bayan fitar su
Tsohon nan mai farin gashi yai yar murmushi irin ta manyan masana,
Kallo guda tsihon yai mashi ya matsa kusa da Yusuf din ya kamo mai hannun shi ya rike acikin nashi ya mai furta wasu addu,oi,
Sai ya sake hannuwar na Yusuf yakalli inda malm Abdulsamad yake yace,
Yace wallahi sihirine mai karfi akan shi, irin wanda, duk wanda akai mawa shi sai Allah,kawai,
Yace wasu kafiran aljannu aka hada shi dasu, don yaji cewa kasar kwantagora tafita a rayuwar shi kwata kwata,
Abdullsamad yaka da kan shi yace nasan za,ai haka gaskiya shi yasa naki bari mukaishi asibiti kamar yadda aka bukata, akai shi din,
Yace nasan halin mutanen mu basu barwa Allah abu sai in sun ga cewa abin yafi karfin su,
Yace wallahi akwai wace aka haukata, mace, saboda kawai ta musulunta, yace mai makon yan uwa musulmai su dauketa ai mata magani ko Allah zai kawo mata sauki sai akabarta har ta mutu hakanan,
Sai daga baya labari yazo min nan cewa ga irin abinda ya samay ta ai,
Amma a,lokacin ni banda karfin da zan taimaka mata, har manya nadinga bi ina fada masu amma ba wanda ya kula, mun,
Yace haka wata kuma itama mace ce wani abu suka turo mata agaba takoma wata iri duk inda taje sai kokarin tabudewa mutane suka gani taje yi, har ta kare a hakan,
Balle irin kabilar mahaifin shi Yusuf din ko a cikin IBO tsiron su ake ji don mugun tsafin su,
Shima ai an mashi mai kyau ke nan, tun da basu haukatashi ba,
Mahaifin Jibrin yace ina fa mai kyau malam Abdulsamada a haka,?
Allah dai ya haushe shi kan su kawai, zamu ce, yanzu kan dole ne mu tashi tsaye sosai gurin ganin mun yakince su,
Dakuma badhi tsari madu karfi ajiki da addu,oi masu kariya daga sammu,
Jakar da ya shigo da ita ya bude ya ciro wani shake ya mikawa, mahaifin jibirin din yace su shaka mai a fara gani,
Sai,kuma yafida wani kulli acikin wani tsunma, ya,mika masu, yace a samo garwashi mai wuta, amai hayaki da shi, yau zuwa gobe gaba daya kafin ya dawo,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/12, 10:47 PM] βͺ+234 813 139 5577β¬: πΊπΊπΊπΊπΊπΊ
FUREN JUJI
πΊπΊπΊπΊπΊπΊ
4β£8β£
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
Har kulun kira ga marubuta yan uwa na musada alheri ga al,uma yafi sada shedanci ga al,uma,
Bin ra,ayin wasu don farauta masu zuciya bashi zai taya ka zaman kabari, ba,
Duk sakon da muka rubuta gobe sai an tambaye mu akan shi,
Mutuwa ba fashi haka Hisabi ba fashin yin shin gobe kiyama,
Tun a makwancin ka zaka gane makomar ka,
Allah kaba ikon rubuta alheri a sakon nan mu,
πππππππ
Tun da ya shaka shake yake wani irin atishawa mai karfi, babu kakautawa,
Sai ya baka tausayi idon shi sun rine sunyi ja jajari kamar garwa shin wuta,
Sai hayakin da tsohon ya bayar yace ai, mai shi gaba daya a ranan,
Daga gidan Anty Dije akazo da gawayi wuta saboda basu san mutane su san cewa, Yusuf baida lafiya haka, har labari yakai wa mahaifin shi,
Wanan malam tsoho din shi da kanshi yazo tare da wasu yaran shi,
Duk wanda ke cikin dakin akace yafito waje ya samu guri kada ya tsaya kuma tsaye,
Idan ma son samu ne dan Allah duk su watse subar malm Abdulsamad da , mahaifin Jibrin,
Haka akayi kuwa don su KB da su jibrin da Ibrahim duk barin uguwar su kayi, gaba dayan su,,
Fara karaun su malam bada wani nisa ba sai murya sukaji da yare ana magana,
Malam tsoho yadaga kai ya kalli Abdulsamad don ya yi magana,
A cikin harshen IBO suke ta gwalancin su da malam Abdulsamad din,
Abinda suke cewa shi idan ba yabar kasar kwantagora ba bazasu bashi peace of mind ba zasu jagula mai lissafi,
Yai ma malam tsoho bayanin abinda suka ce, sai kuma cewa da sukayi saida a ka yanka masu katuwar bajimin shanu suka sha jinin shi sunyi ma wanda yasa alkawarin cewa za su yi mai aikin shi kamar yadda ya kamata,
Malam yaba yaran shi umurni suci gaba da karatun alkur,ani kawai, babu tsayawa,
Wani irin ihu suka tsala saida wasu suka firigita murya sak na irin IBO din nan tipical one wa yanda basu da imani sam,
Sai suraitai sukeyi da yaren su na IBO suna ta zun duma asharrr,
Duk wanda ke tare da Yusuf hankalin shi ya tashi a lokacin don ganin irin yadda yadinga yi,
Sun jima akan shi sosai sai daga bisani suka ji muryan su suna cewa sun bar shi har abada
Duk da haka ba,a daina karatun ba saida sukaga cewa ya daina komai da yake dazun sanan su ka dakata,
Kwana biyu suna sintiri akan shi tare da bashi addu,oin da zasu taimaka mashi,
Sai yau da yaciki kwana biyu da samun sauki, Jibrin ya kwaso su Anty tare da Safiyar shi da maryam sukazo gaida Yusuf a gidan shi dake Abu,lolo,Eastern,
Maryam da Anty da yaran su ,