Showing 60001 words to 63000 words out of 255288 words

Chapter 21 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete

07 Jan 2025

1357

din,
Daurewa tayi kamar bata gan shi saboda yawan jama,a dake gurin,
Yana gama parking yai kokatin kiranta da waya sam maryam bataso haka ba,
Saboda bata son mutane sugane cewa akwai alakar, soyayya a tsakinin su dashi,
Daidai lokacin da yakaro inda take tsaue tana jiran isowar shi,
Da murmushi fam a fuskan shi ya karaso gurin ta,
Yadan dubi agogon hannun shi yace yau dai babu saurin shigewa ajivda guri don gadhi kusan tare muka iso yau din,
Maryam tai yar murmushi tana, dan kauda kanta gefe cikin kunyan shi da takeyi kamar kullun,
Ta ce aiko yau saboda nadan bata lokacine har na makara da bazaka gan ni ba sai tashi,
Yai yar mushin jin muryan ta cikin dadi, yace, tau yaudai karfe nawa zaki fito,
Tace mai sai biyar,
Yai murmushi yace to saboda zan zo in dauke ki muje gaida hajiya ta da tazo,
Gaban maryam ne yafadi don jin abin da malam din yace,
Duban shi tayi da mamaki tace a hankali haba malam kaga haka zai yi ace ban ko fada a,gida ba zan tafi gaida mama,
Maryam ke nan may ye aciki don kn tafi daga nan ko haka
Ina iyaka dai ku,gaisa da ira, kawai ko,
Gaskiya bazan je ba sai na fadawa Anty tukun duk abin da tace shike na,
Daga haka tajuya tai cikin makaranta abinta, shiko binta yayi da kalo cike da mamaki irin halin maryam,
Har suka tashi daga school bata kara jin motsin A,A ba
Abinda yasa ke nan tagane cewa yayi fushi ne da ita rashin yarda da maganar shi don zuwa gai,da mahaifiyar shi da tazo daga Abuja,,
Koda ta dawo bata boyewa Anty komai ba ta fada mata yadda sukayi da ,A,A din
Anty tace kin kyauta Maryam shi yasa har kullun nake alfahari da ke wallahi, na kasan cewa yarinya mai la,dabi da biyayya dakuma sanin ya kamata
Amma tunda har ya roka sai yazo ta nan gida yadauke ki ku tafi yafi mutunci,,
Don yafi ace kin bishi daga can sam babu mutunci a hakan ,
Kiranshi tayi cikin lalashi tai,maganar kamar haka,
Malam munyuni lafiya, sai kawai naji shiru ina ta jiranka tun da zu,
Uhummm kawai yace kin gama jamin aji ko maryam,
Don kinga banda yadda zanyi da kaina ko amma babu komai
Anty ta yarda ki tafi ko tadan marairaice muryanta tace eh ta yarda,
Ok yace sai ki shirya kafin inzo, don muje mudawo da guri,
Zani da riga tadaura sai hijab da tasa wanda yai dan shige da kayan jikin ta,
Turaren ta shafe jikinta dashi na black oud, na mata, takalmin ta flat shoes tadan sa,
Ba bata lokaci A,A din ya iso saidai ya ganta da Issalam yai yar murmushi don yasan hakan wani hikima ne na manya,
Gidan gaskiya yakai gida don dagani kasan cewa, akwai wadata a gidan,
Wani katon falo ne suka dosa, maryam tana rike da hannun Issalam,
A,A ne gaba suna bin,shi baya da sallamar shi ya shiga gidan,
Wasu matane zaune su biyu saman wasu laulausar kujeru ga carpet amalala akasan irin ta masarautar nan,
Hira matan biyu keyi, alokacin amma una sallama sai an,nurin dayar wace itace fara, yadushe,
Nan da n ta bata rai kamar batai farin ciki da ganin su ba,
Maryam gabanta yafadi duk bawai sanin ta tqyi ba
Amma bataga farin ciki ba ga fuskokin su,
Kasa maryam ta zube tana mai gaishe su cikin ladabi,
Kanta na kasa tana rike da hannun Issalam tankar za,a kwace mata ita,
Shima dai gaishesu yayi a cikin ladabi, ,yakuma ji dadin yadda maryam din tai wa mahaiyar tashi,
Dayar matan mai fari da kiban jiki, wace da ka ganta kasan yar Royal family ce,
Tace ka kaita gurin su ,Assy, su gaisai sai kadawo,
Dakin ya nuna mata saboda shi baya shiga,dakin kan,nennashi
Saidai maryam dn nadhiga sai taga dakin babu kowa don haka sai tayo baya daniyar komawa falon ,
Muryam matar taji cikin fada tana cewa
May kake nufi da kawo min wqnan bakauyar yarinyar Dan mama,
Cikin murya mai taushi yace ita nake son in aura mama,
Abinda maryam taji yakusa sata sakin fitsari alokacin
Amma sai ta daure ta fara,addua daga bakinta,har cikin ranta,
Kafita idona wallahi na fada maka nariga nama mata ba yau ba
Da akwai abinda nake jira shiyasa ban ta da zancen ba shi ne don baka da kunyazakaje kadauko min wanan yariyar wai matar da zaka aura,
To tun wuri ka ba kanka shawara tun ba,a jimu ba,in ba hakaba zan bata maka rai sosai wanan karon,
Daga haka maryam tafito daga inda take tsaye tun farin maganar su,
Firgit ya waiga don yaga ko taji zancen mahaifitar tashi,
Amma sai yaga fuskan ta da yar fara,atana cewa zan koma mama sai anjimar ku nagode cikin halinta na alkun ya,
Hararan ta uwar tayi da wani irin yanayi na bayabo ba fallasa,
Sai dayar matace ma tace to ku gaida gida mun gode ko,
Ko a mota sam maryam bata nunawa A,A cewa taji zancen shi da mahaifiyar shi bba
Ba karamin kokari maryam tayi ba wuri control din mind din ta,don ko anty takasa fadawa wanan zancen,ba, aranta tabarshi,
Dasauri tagama abinda takeyi aranan tashiga daniyar ta kwanta ko zata danji sanyi aran,ta,
Sai taji yanzu maganar ta dawo mata sabo,
Batasan lokacin da hawaye masu zafi suka fara gan garo mata ba,
Jin hannu tayi an dafa mata kafadar ta, ko bata waigaba tasan ce wa Anty Dije ce,
Wani sabon kuka tasake cikin tashin hankali, ita ma antyn kukan takeyi,
Saida sukayi mai isar su suka bari don kan su,
Nan maryam ta kwashe abin da taji mahafiyar ,A,A nafadi tafada mata,
Shawaran da Anty Dije tabata shi ne tabari suga matakin da A,A, din zai dauka,,,,,,,

ZEEE MAKAWA
[2/21, 9:13 AM] ‪+234 806 595 8685‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣6⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA,,

Assalamu Alaikum yan uwa musulmai kutayani yiwa Anty na Anty NAFISA ALIYU HARZAMI,,Addu,an, samun sauki,,cikin dan lokaci,


Rayuwa yau da kullun batabar komai a sannu a hankali maryam ta fara walwale wa, daga damuwar da tashiga,
Saidai shawaran anty yai mata amfani, sosai don har yau A,A Masuga, bai nuna mata komai,
Sai kara nuna mata kulawa da ya,shiga yi fiye da, farko,,,,,
Wanan dalilin yasa ta manta zancen mahaifiyar shi a rayuwar ta ,
Don dai tasan cewa bada ita zata zauna ba da shi ne,
Shikuma bai nuna mata gazawan shi ba akanta kullun kara son ta yake ji saboda irin kyawawan halaiyar

Akwana atashi hasarar mai rai, saiga lokacin bukin KB yazo,
Don haka suka fara zama busy da aiyukan buki duk a gidan su KB din ake sha,anin to amma angwanai suna,zamane a falon yaya illiya dake fuskantar baban titin cikin garin,
Wanan bukin yadan sa maryam dan sakin jikin ta da su KB
Don duk wani abin bukata, dasuke so maryam ce zasu kira saboda abokan su da suka,zo daga nisa,
Matar malam suke cewa maryam inda itako abin na mata dadi arai,sosai,
Ilimi, arziki, kyau, wayewa, wani abune, wanda baiwa ce daga Allah,
Shike ba duk wanda yaso ako wani lokaci, ko yanayi,
Wai duk taron nan na buki KB da matasa masu jin kan zu keyi,
Zuwan Joseph a cikin su duk sai ya dakushe sauran, kamar ba,ayi da farko,
Yana isowa buki ya canza sallo, nan take komai aka fara yin shi acikin morewa rayuwa, dakuma wada ta,
Baki sun zo daga nesa saboda wanan bukin na KB wasu daga ban garen sanar shi ta Gas
Wasu kuma abokaine da aka hadu ta wani sha,ani, aka zama daya,
Maryam ta kira safiya don ta taimaka masu da aiki, tare da,wasu makwabtan su yan mata, biyu, sai kan,nen mijin Anty Dije su uku,
Shanu Joseph yasa,aka yan ka anan bangaren ango, da suke ,
Yasa Anty Dije tayo hanyan yan kwatakwali togo, masu aikin girkin abinci,
Nan da,dan guri ya kici may da taron hayaniya, ga raguna uku da yasa a gyaro akawo duk wurin anty inda yace anan za ai masu nadu girke,girken,
Saboda bazai kai gidan su ba don mutane wasu baza su ci ba idan ance acan akayi,
Duk wanan aiyukan da mutanen da akadauko sukeyi bai hana maryam da kawayen ta zakewa ayi shi da su ba hurjanjan suke aikin su tsakani da Allah,
Abincin da akafitawa baki da shi a wani guests house, bai ko isa ba saboda irin haduwar da abincin yayi,
Hakan yaba Joseph da jibrin dadinkar kayan hada hadadaen abinci, don kara yawan shi,
Suna tsaye a filin tsakar gidan Anty shi da jibrin cikin shigar kananin kaya masu tsada,
Dagani basai an fadama irin haduwar su,ba,
Jibrin yace gaskiya anty kin muna abinda ma bamu zata ba zokiji yadda bakin mu ke santin abubuwan da aka kawo masu,
Anty Dije ta nuna masu maryam da su safiya tace kun ga wa, yanda sukai maku can, don ni har fada naso yi da su da farko,
Kallon inda su Maryam suke sukayi gaba dayan su, alokacin suna kokarin yi masu tuwon dare,
Jibrin ne ya tako har gurin su,yakaraso yana ce masu sannu ku fa, yan mata, da kokari,
Suka amsa mai kowace tana kokarin nuna kanta gareshi,
In ka dauke maryam da kawarta dasuke can ta cikin kicin suna hada perpepsoup, din kayan cikin rago,
Ga mamakin maryam sai kawai ganin jibrin din tayi har cikin kitchen inda suke ya biyo su,
Yana ma safiya wace ke kokarin hada jajage a tukunya,
Wani irin kallo wanda ke da ma,ana ga wanda akeyiwa,
Haba Maryam baki bari ta huta hakanan sai ki dinga bata wahala,
Maryam da mamaki take kallon jibrin din yau wanda zata iya cewa bai ma san sunan taba sam,
Don basu maganar komi a tsakanin su sai gaisuwa,
Saigashi yau yakira sunan ta harda ba,a yake mata, akan wata,
Maryam da ta gane nufin shi sai ta ce mai ya jibrin ko ka manta a kitchen kake yau,
Yadan waiga cikin nuna ko oho yace an, hana maza shiga kitchen ne,
Dariyan da maryam ta kumshe saida ta fasa,shi a fili,
So sai take kyalkyallan dariya har dan diplo din ta na lutsawa fararen hakoranta da ke boye ko yaushe yau su,ka haska, a fili,
Ba jibrin dake kusa ba har Anty da Joseph dake ta waje saida hankalin su yakai garesu,
Suna mamakin may jibrin ya cewa maryam haka yau take wanan dariyar,
Basuyi aune ba saiganin jibrin sukayi ya karbi cibin miyar hannun Safiya yana motsa miyar duk gidan kallo yadawo gare shi,
Ba fatima ba harda Joseph saida ya murmusa yau,
Da sauri yafito yana yarfar da hannun shi wai zafi dan ruwa zafi ya dan tsirgo mai a hannun shi,
Dariya aka karasa mai ba shiri ya jawo handcarchef din shi yana goge hannu da zufa,
Hmmm kawai,, Joseph yace daga karshe don ganin irin tabar da jibrin ke yi,
Har ya kai gap da fita waje ya waigo cikin irin tafiyar nan tashi yace, ,
Meet, me outside pls,
Jibrin har ya fara tafiya sai kuma yadan waigo ya kalli inda maryam take tsaye yace,
Kauna ta zan gan ki in ,nadawo, pls,
Aiki sosai suka sha ranan nan, ana gobe daurin aure suka shirya wani irin gagarumin friend's day, wanda abokai da yan,uwa za,su,halarci wanan bukin,
Maryam dai dama bawai ta na zuwa irin wanan bidi,ar bane don haka sam bata sa rai cewa zata,ba,
Amma sai ga anty tashigo da,wasu din kunan wasu indian materials masu kyau da daukan ido guda biyu,
Ita da safiya saidai kowace da kalar nata, dinki daine iri daya, sak,
Sunji dadin wanan kayan sosai sai dai da anty ta,bukaci zuwa gurin bukin duk suka,bata fuska
Jibrin ne shigo dai dai lokacin, yace yauwa Maryam wallahi ina ta sauri don inzo in samay ki,
Don ban da nobar wayan ki da na kiraki tun can in fada ma,ki,
Gefe dan je da ita, inda ba mai jin su, yace yauwa, Maryam dan Allah magana zan yi da ke a kan kawar ki,
Maryam tace wata ciki, yace haba kindai gane mana, wanan da kuke tare koda yaushe,
Wallahi tun ranan da na fara ganin ta naji ina mutuwar son ta, sosai,
Don Allah maryam ki taimaka min kada son ta, kawar ki ya kashe maki yaya maryam,
Maryam tace, a,a a, gaskiya ba ruwa na kasan halin yan matan ku kada,su samin kawa a gaba,
Ke maryam ban don sheri ni kin taba, gani na da wata, wai budurwa,
Kai ya jibrin wa,yan nan yan gayun yan matan naku da suke biyo ku har gida,
Wa,wai su Aisha ai ni wa yan,nan ko kallin arziki badu isheni, ba balle,
Wallah kasan koni kaina har gobe zargina sukeyi don wani kallo, naga suna min,
Kai maryam, idan sukai mata wanan kallon wallahi, sai naci uban su su dukka,
Da mamaki jin yadada ya ke kalamsi akan safiyar ta,
To ya jibrin Safiya fa ba, irin yan matan ku ba ne don ba wata yar gaye bace,
Kaga bazaku dace ba, don kun fi karfin ta gaskiya kabari tasamu,dai,dai ita,
Kai maryam don Allah kada wanan yadamay ki, ai ninr zan haskata sannu a hankali ko,
Wallahi auren ta nake son yi kuma bawai ina son abin yai wani dadewa bane,
Amma yanzu ki, fara hada mu, insamu in kafa kaina agurin ta,
Sanan , don Allah, ko anty kada kibari taji mubar abina tsakanin mu, har ya zama gaskiya,
Shiru maryam tayi tana dan nazarin maganar, shi ,ko gaskiya yake fafi ko kuma yaudara ne,
Can tace shike nan ya jibrin, tunda kace haka yanzu yakake son ayi?
Yauwa maryam kinga, indan zamu tafi gurin friends day,
Sai kiyi kokari ki hadamu a mota guda dag nan zan fara kafa kaina gareta,
Bayan rabuwan su sai maryam taji abin yai mata dadi, saidai tana zullumi kada yazo ya yaudare ta daga baya don su gogagun ne sai manyan yan mata,
Maryam wai may kike yi ne tundazu baki gyara guri,ba balle ki shirya ba,ga,kina da alamar zuwa ba fa,
Anty ina magana ne da yaya jibrin dama yanzu nake son in hada
Ta waiga inda Safiya take tana dan gyaran dakin da suka bata, da tarkace dazu da suka taru,
Tace ma safiya barin dawo musa labule dake safiya, akwai alheri tafe insha Allah,
Safiya ta kama kallon ta, kawai don bata san ko may maryam din zata fada mata ba,
Saida suka gama duk abinda sukeyi acan cikin dakin maryam suna shirin tafiya don har anty ta shirya yara ko,
Safiya ce ta kasa hakkuri ta ce maryam wai may ye kika ce zaki fada min dazu,
Hannunta maryam tadan riko kadan, ta dan kura mata ido na wani dan lokaci,
Sai kuma tai shiru, tace wallahi har na rasa ko ta ina zan fara zancen,
Ikon Allah inji safiya, wace itama maryam din take kallo,
Fada min don Allah kin sani, cikin duhu wallahi,
Maryam tadan nisa sai kuma tace wallahi safiya,duk ma na shiga rudani wallahi,
Dama wanan ya jibrin din ne yace in fada maki wai yana son ki kuma waida aure,,
Kai haba maryam don Allah ki daina wanan zance ina,ni ina wayan nan mutane
Aina fada mai haka safiya amma sai yace min shi wallahi da aure yake son ki,
Hmm maryam amma kin san cewa mu gidan mu talkawane lis,don bamu da komai,
Don haka ba,an sa kaina cikin wahala ba wallahi,
Inda dai talaka ne iri na ba zan ce maki no ba ,
Kai safiya wayasan gobe ban da Allah, balle har ki saurin yankewa kanki hukunci haka,
Ni shawaran da zan baki yanzu shine tun da har shi ya nuna yana sonki to
Sai ki gwada sa,arki mugani ko Allah zai sa shine mijin naki,
Iyaka dai ki kara kama kan ki sosai dashi kin san su sun saba da rayuwar, wayewa,
Maganganun maryam sun sa safiya tadan yi sanyi ,don gaskiya tafada mata,
San ai aure yin Allah ne bawai zabin mutum bane, sai in Allah dama ya nufa,
Maryam ta mike adaidai lokacin da tajawo kayan da zasu sa agaban tace,
Kada ki cuci kanki safiya don nima kinga lokacin haka, nayi amma sai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login