Showing 255001 words to 255288 words out of 255288 words

Chapter 86 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete

07 Jan 2025

1352

masu karamci amma duk ba muslumai bane,
Tabbas su Yusuf furen kan juji ne to indan anbar furen a cikin juji a haka zai tabbata har ya gaji da haskawa ya bushe,
Amma dazaran anciroshi daga cikin jujin sanu,san sai kowa ma ya manta cewa daga cikin juji a ka ciro shi,
Hakan yakara mata son mijin ta tare da yan uwan shi ,
Sun dawo ba,a dade ba Samuel yasamu kaunar Ibrahim inda shi ma yadage dacewa ita zai aura,
Wanan karon Mr Emanuel bai jaba shi da kanshi aba da bakin a yi bukin,
Su maryam sune sukayi shugaban cin komai akan sha anin,
Inda maryam takara samun wani ciki ta hai yarta mace wace taci suna Dije,
Anty Dije yanzu sanar ta yavigaba bisa taimakon Yusuf wanda akan taimakon da tabashi a baya bai mata ba,
Har yanzu jinta yake tankar uwa ko babban ya a gare shi,
Baba ya tsufa yanzu amna har yanzu yana da halin dattijan takar shi,
Duk Yusuf yai mashi slheri sai yai tafada cewa yai yawa yadaina hakana,

Yusuf yana tsaye yana kallon wani tarda sai ji yayi an rungumoshi ta bayan shi,
Murshi yayi don yasan kowacece maryam ya furta cikin jin dadi,
Yace cikin wani irin murya
Baki barci ba har yanzu tawani lunshe ido tace taya zan yi barci bayan Furen zuciyana idon shi biyu yana muna fafitar ka neman abin rufin asiri
Idon shi ya lunshe tare da dan dukawa ya aje takardun
Kamota yayi dakyau zuwa jikin shi yana cew maryam ban da abin dazance sai dai ince Almadullahi Allaqulli halin,,,,,,,,,,,


ZEEE MAKAWA YELWA

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login