Showing 120001 words to 123000 words out of 255288 words
Chapter 41 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete
da ce mai komai baya,
Bayan ta ya bida kallo a hankali, sai kuma yai saurin kau da kan shi yana mai cewa Astangafurllah,
Ganin irin tai makon da yai mata bai kamata don ya fada mata gaskiya ba haka tai fushi tafita ko godiya babu,
Ta dan waigo kamar mai rada tace mai nagode
Kai kawai ya kada mata batare da cewa komai ba ya ja motar shi yabar gurin,
Duk da taron bukin yai kyau ya kawatar, ga kuma abokan su na tun makarantar secondary sun hadu,
Rayuwar maryam a bace yake saboda duk kusan ba yan yan mintina sai ta tuna da zancen Yusuf,
Har yanzu kanta ya daure ta rasa gane may maganar shi take nufi ne haka,
Da zaice mata wai ta kara samun wani mayaudari,
Yana nufin cewa A,A din ta mayaudari ne ko may ya ke nufi da hakan,
A haka tai tawa yan uwa yake don kada su gane halin da take ciki,
Zaune su ke su uku afolon gidan Yusuf din suna shawaran abin yi,
Su ke ta shawaran su shi iyakar shi sauraran su yake yi,
Shi iyakar shi, yace masu ummh ko eh ok haka yayi,
Saida,duk suka gama tsarawa san Jibrin ya dauki wayar shi ya kira Sadiya yana sheda mata zancen zuwan su gidan su yau,
Yusuf wanda ke duke Sai a lokaci yai magana ya ce,
Jibrin baka ganin cewa ya dace mu tun tubi iyayen ta tukun muji ra,ayin su kamar yadda shari,a ta tanadar
Amma sai Jibrin yace mai wanan ba matsala bace don yasan cewa za, yarda in da ta fanin shi ne,
Yau itace ranan farko da Yusuf fara,zuwa gurin sa,adiya hira,
A hankali yake nazarin yarinyar sai,dai gaskiya ya du, ba ba wani makusa ga yarinyar,
Kamar yadda ya za ta zai samu matsaloli a gurin ta, gaskiya a yadda yake gani ta,
Da safe yazo gidan Anty don ya karya duk yai rana yau da zuwa,
Anty Dije tafito cikin shirin ta kasancewar wanan karon ya Illiya yana gari, shima
Nan suke hira da Anty Dije zancen yana bata labarin zuwan shi a daren jiya,
Dariya sosai anty dije ke kwasa don yadda irin yadda ya yai ta mausu sheri ma,
Wayar anty ce yai kara a lokacin shine ya katse masu hiran da suke yi,
Hiran da maryam ke sauraro da ga in,da take kwance saman salaya ta,
Innalillah taji anty na na tawa a lokaci guda, da sauri maryam tafito waje da sauri,
Tana jin anty tana cewa injin baiji ciwo ba, dai ko, dausauki sosai, ??
Maryam wace tafito sanye da wani dogon rigaba English , taitsaye tqna mai son jin ko may yafaru
Sai alokacin Yusuf ya,ganta don lokacin da sukayi wanan maganar bai kara sata a ido ba,
Shima Yusuf ido yakurawa Anty don jin ko may ye matsalar,
Inda yake anty ta kalla tare da kara kallon Maryam,
Sanan tace wai baba ne sukayi accident da mashin a hanyar shi tazuwa kasuwa,
Maryam tace subbahanallah injin da sauki dai Anty?
Tace wai suna asibiti za,a diba su, kusan tare suke tambayar ko wani asibiti ne,
Bai kara wani lokaci ba sai mikewar da yayi yana cewa bari je in gani zai fi.
Yasamu jikin da sauki ssai da gurjewa yayi a hannuwa da kafa, , aka dan mai treatment aka sallamo shi,
A, gidan baba duk hakalin su yadaga sosai sabo suna gudun kariya,
Da taimakon su Yusuf ya shigo cikin gida ya na dan dan gyasawa, a hankali,
Anan suka samu su Anty da maryam gidan sai faman sannu akewa dan tsohon,
A hankali yake zayyana masu irin yadda al,amarin yafaru
Kowa na ta mai fatan alheri da Allah ya tsare gaba,
Daya daga cikin yaran nashi wata maison kama da Anty Dije tace
Baba nidai daka hakkura da zancen zuwa kasuwan nan wallahi,
Ba yadago kai a hasale yace idan nabar zuwa uwar wa zamu ci agidan,
Sim sim ta noke don gudun kar baba ya aza mata fada
Rana har bayan azahar suna gidan mahaifin su basu dawo ba,
Kasuwa ya shiga inda yasiyo wa baba kayan kara jini,
Alaiho, da Anta mai yawa sai kwai, tare da fruit da madara,
Zaune baba yake ya na sallamay sallah da yasamu yayi,
Idon shi yakai ga kayan da yara ke shigowa dashi a cikin leda,
Idon shi kem a,kai don ganin irin kudin da aka narkar
Mai sakon ne ke fadawa baba cewa daga gurin Yusuf ne sakon yafito,
Duk wanda ke gurin sai da yai dariyar wanan dan tsohon, da abinda yace,
Wanan duk wa zaici sune shin waya yar shi Da bata karkare kai su maryam shekaru ba tace baba ai muda kaine,
Da,kuwa yai mata yace mata karbi naki yar nema kawai
Inda anty take zaune tana bawa danta nono baba ya waiga yace wanan barnan dukiyace duk azube alokaci guda acin ye, ?
Dariya duk wanda ke cikin gidan yasa don jin magannar da yayi,
Tunda safe sai yan zu ya shigo gidan inda ya samu maryam tana girki a hakali
Yai mamaki kwarai da yadda ta gaishe shi, saboda tun, wanan lokacin da yai warning dinta, akan samarinta,
Maryam tace ma Yusuf sannu da kokarin Allah saka da alheri,
Albarkan iyaye nake nema don yafi min amfani,
Don haka sai ki daina min godiya addu,a kawai zaki min nima mahaifina yazama tankar na kowa, anan gaba,
Wani irn mugun tausayin shi maryam taji alokacin, kamar tayi kwalla,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: .πΊπΊπΊπΊπΊπΊ
FUREN JUJI
πΊπΊπΊπΊπΊπΊ
5β£1β£
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Ubangiji Allah ya taimaki musulmi duk inda yake, Allah ya karawa Annabi daraja,πππππ
Zaune yake a falon gidan shi yana kokarin balle bottom din rigar ta wuya,
A hankali yadauki kafar shi guda zuwa sama wani dan stol, din katako dake falon,
Bayan shi yamar a makatin kujerar a hankali yana mai sauke numfashi kamar wanda yagaji
Idon shi yadan lumshe a hankali, yana mai tunanen inda yafito,
Shidai yasan cewa yanzu musulmi yake mai sallah farilla biyar a kowace rana
Amma kuma ga yadda yaga al,adar bahaushe ko musulmi zai ce bai mai ba,
Saboda wanda bai tuba ba kafiri arne zasu ce mai suna mai nuna kyamar shi
Sai kuma gashi wani bakon al,amari da yake fuskan ta yanzu nuni da cewa, da ake mai wai tubabbe,
Murmushin bakin ciki yayi ido arufe wani irin mugun bacin rai yaji,
May ya rasa ? may ye bai yi daga fannin addini ?
May za,a iya gwada mashi a yanzu ?
Amma sai ga shi a cikn taro ba ko boyo ko kawaici, ake cewa ashe shine tubabben nan,
May kuma illar wanda ya tuba kawai, ya shiga cikin ku,
Shin may amfanin nunawa mutane hanyar tuba, da ake yi,
Sai kayi kuma adinga kyamar ka kamar wani mugun abu,
Karar wayar shi ce ta katse mai tunane Grandma ce ke magana dashi,
Bayan sun gai sun danyi hira kadan take tambayar shi ko yaushe zai dawo saboda wai, tana son suje gida gurin festival,
A fili ce mata yayi zai dawo zuwa weekend insha Allah sai su fara plan din tafiya,
Amna suna gama waya sai yai yar tsuki don in akwai abin da yai hating tun farko shine irin wanan bukin festival din,
Inda mata da maza zasu hadu adinga yin abubuwa tankar tsafi, a gaban wani halitta,
A gurin ake hada wasu aurataiyan inda nan samari da dama suke ganin yan matan da suke so, sai a kulla alakar aure,
Nocking din kofar shigowa yaji ana yi a lokacin abinda ya sa,shi mantawa da komai ke nan
Ya mike don yadiba yaga ko waye, ?
Aisha ce tare da Amina ,ko,wacen su tasha kwalliya cikin material dinkin buje da riga sun dane masu jiki,
Ga gashin kari sun kara sai kace, wasu diyan kafiran da suke cewa,
Hannun su duk an painte shi da ja kumba, ga wani eyelashes sun zuba,
Haka kawai sai yaji wani haushin ganin su a hakan,
Bakaramin godewa Allah yake yi duk ya tuna cewa wani abu bai taba shiga tsakanin shi da Aishan ba,
Kirjin su duk yawani bultso tagaban rigar su kusan duk rabin nonon su a fili yake
Sai dan gyalen da suka yarfa a wuyar su kamar sarka,
Takalmin su ba,a maganar tsinin shi saboda tsawon shi,
Kokarin shigowa da takalma suke yi amma sai ya dakatar da su da cewa,
Haba sai kace wa yanda basu san darajan gidan musulmi ba cewa sallah zata iya riskan ka,ako ina acikin gidan ka,
Ya cew Amina ki daina biyewa wanan pls yana mai nuna Aisha da hannu
Yace ita ta riga ta kuna bata gudun yin kauri sam,
Darita tai mashi a lokacin da take kokarin cire takalman ta, daga kofar,
Kokarin rungumashi takeyi
Amma sai yadan ture ta baya kadan yana mai ce mata baki da kunya fa ke,
Yanzu fa nagane cewa baka son inadan taba ka inji dumin jikin ka
Tafadi tana kokarin zama saman kujera dake fuskantar inda taga yana son zama,
Yaushe rabon da indan yi hugging din ka sai kawai jayewa,?
Cikin mamakin irin bushe fitilar ta yake kallon ta,
Sai dai bai iya ce mata komai ba yadan yi murmushi kawai, kamar yadda ya saba yi,
Mun,zo jiya baka nan na san cewa kana can gidan wanan munafukar sister karyan ka,
Ciki dakewar murya ce mata look bana son wanan halin sam wallahi may tai maki,
Ita warinki ce da zaki dinga yi mata haka,
Jifa maganar ta kawai nayi yanzu amma kana kokarin cimin mutunci akan ta,
Ai nasan duk plan din ta akan ka wallahi so take ta mallake ka ta aura maka wanan kaunar nata mai kama da bafullatanar Niger,
Kai, inji Amina wace maganar kawar nata yasa ta jin kunya a takaice,
Duk kallon inda Aminan take sukayi cikin wani irin magana take cewa aiko yarinyar nan kaunar Dijen Illita costume tana da kyau,
Ba ita bace, A,A ke nema saidai uwar shi ta hana shi, tace zata hada shi da yar uwar shi,
Yusuf wanda ya nuna bai wani damu da hiran da sukeyi ba don wayar shi ya hau latsa
Amma sai maganar cewa ba za,a bar A,A ya auri Maryam ya tsaya mai a rai,
Ba zai aure ta ba to may yake zuwa yi gurin ta ko yaushe
Gaskiya wanan maganar abin bincike ne sosai,
Kwance Aisha take sama kujerar tawani yi dai,daya da kafar ta,
Aisha ya ce cikin murya da tankar a tashi ba yau don yadda ya furta ta,
Look bana son irin wanan dabi,u sam wallahi hakan baida wani amfani a gare ki a matsayin ki na diya mace,
Bana son kina zuwa wanan gidan idan nazo kina min irn wanan rashin kamun kai, pls ?
Da yar mamaki ta mike zaune da niyar yi mai magana amma sai yadakatar da ita da hannu
Alamar bai son jin komai daga gareta again don tun da tazo batwi wani abin alheti ba,
Ganin yadda fuskan shi ta nuna ne yasa Amina cewa Aisha,
Ke ko gaskiya Aisha haka fa baida kyau wallahi,
Ita sister tawa da kike cewa ta karya tafi min ke sau dubu wallahi
Domin zama da ita alheri ne a gare ni sosai ba kadan ba
Ki fada min zama dake abin amfanin da na samu akai,
Tamike zaune da kyau dan yau jin maganar shi takwyi ba taushi,
Tai wani far da ido tace mai laifin waye idan baka samu karuwa daga gare ni ba,
Yawani kada kai ya ce, Allah yai min tsari da irin taimakon ki,
Zance wai za,a hafani fa kaunar anty kuma ki sani cewa zancen aure na ya kawoni wanan garin ganzu haka,
Daga haka bai kara magana ba yasa kai ya bar falon cike da kunar rai,
Kallon mamaki suke mashi don basu taba tunanen cewa zai iya rufe ido haka ba,
Maigadin shi tare da body guard din shi suka shi go falon suna ce masu zamu kulle gida kufita pls,
Ikon Allah inji Amina tace yanzu dan Allah har ma korar mu akeyi haka, ?
Yau kimanin wata biyu ke nan inda zancen Yusuf da Sadiya sai kara girma yakeyi,
Bayan har Aisha ta sa an binciko mata ko wace yarinya ce Yusuf ke shirin aure,
Tayi mamaki kwarai don jin abinda ta tuhuma gurin anty ba gaskiya bace,
Wanan shigowar don shirin azumi dake tafe yayi wa garin ,
Amma sai kuma ya samu cewa mahaifin shi baida lafiya
A gurin makwacin su yake ji wanda kusan ko yaushe yana fada mai abinda gidan suke aciki,
Gidan nasu ya tafi kai tsaye bayan ya iso inda ya samu duk mahaifin nashi ya,ramay tankar wanda ya
Duk yadda yaso yaiwa dan nashi cin fuska sai ya kasa saboda kwar jin da yai mai a idon shi so,sai,
Yusuf din ya murje ya zama wani matashi hamshaki, dagani basai an fada ma ba,
Da kanshi ya kai shi gurin likita don yadiba shi aga ko may ke damun shi,
Tsumu, tsumu ya na rike da hannun Yusuf din har gurin likita
Inda a karshe aka tabbatar masu cewa yana dauke hawan ji, ne,,
Sosai Yusuf yai ta mai magana cewa,ya daina wanan yawan tunanen, da yake yi kada yai mai illa,
Sai da ya tabbatar da cewa yasha duk wani da likita ya bashi kuma yai ma wa yan da ke a tare dashi magana akan su kula dashi, so,sai
Sai bayan tafiyar shi ne yan church din sukazo cikin fada,suna cewa wai may ya kawo shi, gurin mahaifin shi,
A gaskiya su sam ba, su yarda da wanan ba, tunda yace ba ya tare da su,
Don haka wai sai ya daina zuwa gidan nasu,
Maryam wace ke zaune tana, gyaran kumbar kafar ta,
Wayar ta na gefe guda ta sa Kira,a tana dan bi a hankali,
Yusuf din ne yashigo da sallamar shi inda duk ita da yarta suka ansa mai sallamr shi, a lokaci guda,
Wani yaro yana biye da shi a bayan shi dauke da wani leda da ke dauke da ga hannun yaron,
Maryam wace tunda ta daga kan,ta da ta gaishe shi bata kara kallon inda yake ba ,
Muryan Anty da take daga wasu shaddadoji masu tsada da yakawo wa anty,
Don ta tayashi dibawa saboda ya kai a dinkawa Sadiyar shi,
A yadda suke zance da anty sai yana bawa maryam mamaki saboda irin yadda take gani daya fita waje yadda mutane ke wani girmama shi,
Anty Dije ta shiga wani wasa sadiyar tana wani yaba ta ga Yusuf
Tana kokarin kafa gwaunatin ta gare shi shiko sai wani lumshe idon shi yakeyi,
Don dai a gaskiya da farko ba,wai wani son ta yakeyi ba,
Don dai kawai tana yar uwar Jibrin ce yasa ya yardda da zance,
Sai gashi yanzu sannu a hankali yafara jinta ajikin shi,
Daga inda maryam take zaune tai wani dan guntun tsoki,
Yusuf tunda Allah yasa yanzu kun yi nisa ya,kamata ace yanzu zancen ya fi ni girma, saboda iyayye su shiga har kan duk da dai sun san da zancen,
Yusuf dan rau saya kai yana maijin dadin irin kulawar da Anty Dije ke yawan bashi,
Anty Dije tace hankalin ita Sadiyar ma zaifi kwanciya nake gani, da hakan,
Yusuf zai yi magana ke nan sai jin muryan maryam sukayi gabadayan su tana cewa,
Wai Anty ita wanan Sadiyar daki ta zancen ta ako yaushe,
May kika gani a gare tane wai, mace wace ta zubar wa kanta da aji, tace wai tana son namiji,
Har a dinga wani zuzuta zancenta sai kace wata can ,
Gata wata garmakyakiya da ita fuska ba fara,a , takare zancen dayin yar tsuki a karo na biyu,
Daga haka ta duka taci gaba da yankar farcen da takeyi,
Kamar ba ita bace tai wanan maganar da ta barsu suna mata kallin mamaki,
Murmushi Yusuf ya wanda har ya ba da yar sauti,
Hakan yasa maryam dago kai takalle shi don jin irin abinda yayi,
Anty Dije tace wanan kuma wani zance ne kawai na daban maryam a mma ai ko ba tada makusa sadiyar,
Kallo mai kamar harara tawatso gefen da suke kamar za tai magana sai kuma ta dukar da kanta taci gaba da abinda takeyi,
Saida ya gyara zaman shi da kyau yadan kada kafar shi sanan ya kalli inda take yace ma,
Anty ramawa Maryam tayi don na fada mata gaskiya akan samarin ta ranan,
Batai