Showing 150001 words to 153000 words out of 255288 words

Chapter 51 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete

07 Jan 2025

1364

haka zai tashi acikin addinin Christian,
Uncle yaron yace a lokacin da yake kokarin ganin cewa ya kai zaune,
Da sauri Yusuf yatare da hannun a haka yadan mike zaune yana dogare da bayan hannun Yusuf,din
Rugumay shi yayi a lokacin maman Choima ta shigo dakin da cikin tafiya irin na tsofi
Da harshen IBO take mai yadawo lafiya ya hanya,saboda bata san inda ya tafi ba,,
Nan take ce mai wai yaushe ne Ejoma zata dawo garin su da ta tafi,
Ita fa shiya sa tace, tun farko Ejoma taje da dan ta,
Gashi yanzun ta wuce tabar mutane da yaro ana mata wahala,
Kan shi na duke yana sauraren ta yana makale da yaron a jikin shi,
Yace Mama,aaa,,,,,mamaaaa will stop dis,
Abdul is my son pls,
Lokacin yaji dan yaron ya kara shige mai a jikin shi ,shima dai din kara rungumay yaron ya yi cikin jikin shi,
Sai da ya tab batar da cewa yaron yaci abinci ya koshi san nan yasa akai mai wanka ya kara bashi magani,
Zaune a bakin gadon shi yana kallon wayar shisai dai ji yakeyi kamar ya kira maryam a lokacin,
Saboda irin yadda yake jin kewar ganin ta a yau din,
A hankali ya maida idon shi ya lumshe ya fadi a fili she is beautiful,
And her skin is natural,
Kwance yakai ta baya saman mamakeken gadon shi yace
And very religious, wayan shi ce tai kara azaton shi maryam ce amma sai yaga Aisha, ce, ke kiran shi,
Aisha ya kara furtawa yau rabon da ta kira ahi tun lokacin da sukayi sa,in sa da ita akan sadiya,
Baikara kula ta ba ko yanzu kamar kada ya dauka amma sai ya daure yadauka,,
Sun yi gaisuwa na mutunci da shi sai kuma ta fara mai korafin wai ya shigo KG yaki neman ta har yadawo,
Zata ci gaba da magana yadakatar da ita da cewa Aisha na fada maki ba yauba cewa baza mu shirya ba,
Saboda duk halaiyan ki basuyi min ba san kwata,kwata bana son inga mace bata kamun kan ta,
Nayi dake ki daina amma kin kiya,,,,,,,,,,







SEENABU ZEEE MAKAWA
[3/28, 9:01 AM] 0mmer Farouk: .๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
FUREN JUJI
๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
6โƒฃ2โƒฃ

ZAINAB IDRIS MAKAWA


IYA,KA, NA,ABBUD, WA IYA,KA,NAS,TA,INN


Zaune take tana kokarin shiga barci amma hankalin ga na gurin dan yaron da taji an kira,sunan shi da Pipkin, din,
Duk da ba sanin shi tayi ba amma tausayin shi ya, kama ta a cikin ran ta,,
Kamar kullun yadda ta,saba kafin ta kwanta, barci al,adan tane ta zauna ta shafe jikin ta da kayan kamshi duk da ba,wasu masu tsada bane,
Sai kuma takan zauna ta dinga jero adduoi da duk ya dace tayi kafin ta,kwanta, barcin,
A hankali ta,shafa adduan karshe da tayi ta,juya dai,dai gefen daman ta, ta,kai kwance,
Hannun ta ne ya sauka saman kan wayar ta kamar ta share sai kuma ta dauko wanyan,
Nobar A, A din ta ne last call din ta na yau, sunyi magana da shi akan cewa zai yi tafiya na yan kwana ki
Zai tafi su gana da mahaifiyar shi wace ke zaune Abuja da mijin ta da take aure yanzu yana aiki a,Agric Bank,
Kamar ta aje ga kuma idon ta na kallo nobar Yusuf din,
Inda Naimat take kwance takure saman kujerar three seaters wani irin tausayin Naimat din ne taji yakama ta,
Don tun da labarin rashin lafiyan yaron yazo musu tun wanan lokacin
Bata da wani kuzari ajikin ta duk ta wani su,su ce a yinin ranan,
Direct takai hannun ta ta dan na kiran layin shi batare da wani tunane ba,,
Yana a kwance idon shi a lumshe yana tunanen bari ya, shiga wanka ko zai samu natsuwa,
Firgigit ya na kallon gurin da,wayar yake saboda tun gama wayar su da Aishan shi wace taita mai masifa akan rashin kulata da ya daina yi yan zu,
Maryam Black yagani maryam again ? da sallaman shi ya ansa kiran nata,
Cikin wata irin dasasshiyar murya yace maryam ya kuke ya su Anty da yara,
Ta ansa mai cikin yar muryan nan nata da cewa lafiya, lau,
Uncle ya yaro mai jiki yaji sauki ko,?
Murmushi ya sake saboda jin yau ta tuna da tsohon sunan da suke kiran shi kafin ya musulun ta,
Alhamdullahi don har ya ci abinci ,
Masha Allah maryam tace,
Sai kuma tai shiru,
Shima dai din shirun yayi a lokacin
To Allah ya sauwaka, tana batun kashe wayan,
Au maryam har zaki kashe wayan ke nan ban ko gama magana ta ba,
Murmushi tayi tace kawai dai dama don muji cewa ya jikin yaron ne yasa na bugo ma,
Ina Assalam ?
Ta karba mai da cewa gashi nan yayi barci, tun dazun
Cikin hikima ya rika dan janta da hira kadan kadan,, yana mata yan tambayoyi
Sai kuma ya fada zancen Assalam da isalam,
Duk dao don ta saki jikin ta da shi ,
Har zuwa wani dan lokaci mai tsawo maryam a zuviyar ta duk ta matsu ta aje wayan saboda duk a matse take tankar a gaban shi take magana,
Duk da Yusuf ya fahinci cewa tana son anje wayan hakan bai sa ya kyale ta ba,
Sai cewa da ya yi idan yaron yaji sauki zan dawo don ban gama abin da nake yi ba nadawo,
Batare da tasan may yafito daga bakin ta ba sai cewa tayi,
To ya Yusuf ka,zo, dashi mana nan gurin mu tunda mahaifiyar shi tana tare da mu,
Idan nazo dashi may zaki iya yi mai, ?
Yar dariya gun,tuwa tayi tace ni , ?
Haba dai yaya Yusuf sai kace ni ba mace ba ce ,
"Masha, Allah" yace "
Aishe mijinki ya huta ke nan tun da kin iya reno,
Kar ki damu ai nan ma akwai, wace ke kula dashi sosai tankar uwar shi na kusa,
Amma dai ai zaman shi a kusa da uwar shi ina ga zai fi mai ya sake ko,?
Murmushin maganar da tayi yayi kawai saboda yadda tai maganar nata tankar, wata babban mace, da tasan yadda ake kula da yara,
Kaga sai ka sallami Nani din nashi ko ?
Wani sabon dariya yasa mata wanda dariyan yaba maryam mamaki so sai,
Tambayar ta yayi, don ya ji a kage take da ta kashe wayan
May yas naga kin damu da zancen ciwon Abdulrahaman, ne,
Cike da jin kunya maryam tai yar murmushi tankar yana a gaban ta,
A kunyace ta ansa mai da cewa saboda nasan cewa yaron na da muhin manci a gurin ku,
Kuma dai ai yaro na kowane ko ?
Murmushin da yayi har cikin dodon kunnen ta, taji shi a lokacin,
Sallama sukayi inda yake mata godiya da kuma yimata sai da safe,
Barci mai nauyi yai gaba da ita, bayan ta kashe wayan,
Na imat wace ke lafe tankar wance tai nisa a cikin barci
Tai wani irin ajiyar zuciya bayan ta gama sauraren duk yadda sukayi,
Ita dai a rayuwar ta, wanan yariyar da yar ta sun mata wallahi
Babu ruwan su sam su duk yadda mutum yake basu kyamar shi ne ko ? Ba kamar sauran
ba,
Juyawa tayi ita ma tai adduan da maryam ta koya mata na barci,

Kusan satin shi hudu a can sanan yazo garin su inda zai gana da iyayyen Naimat na ainahi ,
Don ya gabatar masu da Ibrahim a matsayin wanda ke son yar so da aure,
Garin can ciki ne irin babakun arnan dajin nan ne wa yanda ko Christianity din basu damu dashi ba sam,
Da farko sunyi murna amma daga baya da suka ji cewa ai Ibrahim musulumi ne sai murnan su ya koma cikki
Nan da nan suka hau ihu cewa su sam basu yarda ba
Don suna da labarin irin irin wa yan nan musulumai din,
Sai da kyat aka samu wani dan tsoho daga cikin su ya sa su amince da zancen,
Don haka dama shi Yusuf yasan halin mutanen su na daji shi yasa ya shigo garin da shirin shi
Kyauntan goro da kudi yai taba manyan su sai addua irin na kafirci ya tashi,
Daga karshe sun yardan mai cewa ba komai kamar yadda ya irike ta agurin shi tun farko,
Ko yanzu yaci gaba da hakan ba matsala yana iya yai mata aure,
Da kwarin gwiwar shi ya dawo inda yazo yaci gaba da karasa abubuwan da,suka rage daga fannin shi,

A kwance take saboda yau kusan kwana biyu ke nan tana fama da zazzabi mai sa zafin jiki,
Duk yadda Anty taso akai ta asibiti sam maryam taki,
Saboda mugun tsoron alluran da take ji, arayuwan ta,
Hakan yasa Anty Dije ta kyale ta a gida sai paracetamol take ta din kira mata,
Koshi kamar zata amaye duk cikin ta idan ta sha shi, sai saa yake tsaya mata, a ciki,
Naimat ce ke ta faman da wainiya da ita inda maryam din sai godiya take zabga mata,
Ruwa masu zafi a ka bata ta watsa wanan ne sanadiyar samun yin barci da tayi,
Barci mai nauyi yai awon gaba da ita a lokacin saboda irin yadda taji jikin ta yai dan mata kwari,
Yau su Assalam suna gida suna wasa koda ya iso da murnan su da ihu a gurguje suka tare shi,
Yana murmushi ya rungumay su a jikin shi, Assalam ne ke cewa uncle ba ka zo mun je shan ice cream ba
Assalam yace har hawa saman lilo
Issalam ce tace ba Uncle din little Mum yakai mu ba ranan da ita, kuma,,,,
Wani iri yaji azuciyar shi amma sai ya dake kawai batare da ya nuna wani kaduwa ba,
Duk kowa da ya kamata ya gani na gidan ya ganshi sai ita kadai ce bai gani ba,
Ya rasa yadda zai tambaya ko ina maryam din take
Naimat ce yau ke zirgazirgan kawo mai abinci sabanin maryam din,
Da yaren su yace wa Naimat yau ina wanan yariyar ne what are they calling her,?
Wani mugun murmushi Naimat ta kumay a cikin cikin ta ,amma a fili sai tace
O, wo, Maryam
Ai tana daki bata da lafiya kwana biyu ke nan,
Da,sauri ya cire cup din ruwan da yakai bakin shi saura kiris ya kware da shi,
Cikin damuwa yace may ke damun tane haka ?
Fever ne nake gani saboda bata je asibiti ba balle a ji ko may ke damun ta,
Lokacin ร€nty Dije ta iso gurin da dauke da tiren abinci a hannun ta,
Kara gaisawa sukayi inda take tambayar shi lafiyan Abdull
Kuma tana mai korafin may yasa bai zo da shi ba a gwada mai na hausa a gani, tunda ance convolution ne ke damun shi,
Aikin shi yayi watau murmushi, batare da yace komai ba, akan zancen,
Ashe little mum bata da lafiya, ne ?
Ya tambayi anty a takaice,
Wallahi fa kadai Yusuf kasan halin ciwon ta bata shan magani bata son allura kuma,
Cak ya mike yana mai cewa, yana ina ne ?
Yau ne rana na farko da ya taba shiga wani daki dake a cikin gidan duk shigowan da yakeyi gidan,
Saboda shi mutum ne mai kokarin tsare mutuncin shi baya wuce gona da iri,
Tambaya ya yi da cewa tana cikki ne ansa taba shi rai a bace mata,
Kai tsaye ya nufi hanyar shiga dakin inda Anty Dije ta daga kai tabi bayan shi da kallo,
Tausayi da kuma kaunar irin halaiyar shi na kulawa da na tare da shi ,
A kofar ya tsaya yana sallama a hankali, jin ba a ansa mai ba yasa shi kutsa kai cikin dakin,
Kwance take tana barci a cikin wani blanket brown, mai jikin mussa,
A hankali take mai da numfashin ta guda guda, Naimat ce ta biyo shi dakin,
Motsin da taji daga cikin barcin shi ya sanya ta bude, idon ta a hankali ta sauke su a cikin idon shi cak,
A rau nane ya kira sunan ta a lokacin da take yun kurin tashi zaune,
Sai dai ina nauyin jikin ta bai bari ta iya tashi zaune dan, sam bata jin dadi,jikin ta gaba daya a lokacin,
A hankali ta furta sannu da zuwa ya Yusuf, cikin daure da nuna jin zafin ciwo a fuskan ta,
Duk da a kwance take bai hana shi gane cewa ta ramay ba,sosai tai wani yar fayo da ita,
Gab da bakin gadon ya isa yana kallon ta,
A hankali yace maryam may ke damun ki ne wai haka ?
Kanta takara mayarwa a filo ta re da cewa babu komai,
A rau nane yace ki tashi muje asibiti a diba lafiyan ki pls,
Banza tayi da shi tankar bata ji shi ba, don in akwai abin da tai hating shi zuwa asibiti,
Anty Dije ce tashigo dakin itama a lokacin tun a kofa taji muryan shi yana cewa ta tashi su tafo asibitin
Baki ta tabe tace lalai kina da aiki maryam ace kina ciwo babu zuwa koda dan chemist,
Kina kwance ba wani maganin kwarai da kike sha,.
Kan shi ya dan girgiza yace bari kawai mutafi asibitin ina ga zai fi ai ko yana mai kallon maryam din,
Mikewa yayi yanufi kofar fita ya na cewa Naimat ta shirya ta su samay shi a waje,,
Batare da jiran jin ansar may zatace ba kawai ya fice da ga dakin,
Tsam tayi tai wani narai,nairai da ido kamar wace zatai kuka,
Tunda take ba,a taba yi mata irin wanan shi,shigin ba,irin haka,
A dadafe suka fito da ita, da Naimat, daga cikin gida,
Tsaye yake jingine a jikin motar shi,yana kallon yadda suke tafiya,
Wani tsadaden murmushi, ya sakar masu don ganin yadda suke tafiya tankar bata da jini a jiki,
Kanta ta kawar gefe cike da jin haushinsa, na yadda ya jagulamata tsari sai ta tafi hospital,
Likita ya auna ta yace high fever ne yai mata yawa,
Amma za ai mata,allurai da sauran test test, da ya kamata ayi,
Aiko gurin allura akai ta fama da Maryam, din sai da kyat da boni aka samu akai mata,
Sun sha dariya sosai shi da Naimat don har kuka sai da tayi gurin yin alluran,
A falon suka samu Anty Dije zaune nan suka zube har maryam din wace ke dan dukunkune cikin hijab din ta,
Sannu anty taiwa maryam tana sheda masu cewa ko zata sha tea ne,
Kai kawai Maryam ta girgiza alamar a,a bazata sha ba,
Yusuf yace a hado tea din a kawo mai zai bata da kan shi,
Kujerar da take a zaune ya zauna a mafi kusa dashi,
Cup din tea din yadago daniyar kai mata a bakin ta,
Da sauri ta kauda kaj tace a hankali cikin muryan irin ta mai jin jiki,
Zan sha da kai na pls
Ido ya kafe ta dashi inda babu shiri ta fara kurba a hankali tana dan lumshe idon ta,
Sai da tayi rabin kofin tukun sanan a hankali tace ta koshi,
Wani yaro ne yashi a lokacin yana cewa wai a fadawa maryam A, A yana magana da ita awaje,,
Gaba daya gurin yai tsit inda Naimat ce tace kaje kace bata da lafiya kaji,
Bayan kujerar ta koma ta kwanta kawai ta na mai , maida numfashi guda guda,
Yaron ne yadawo yana cewa wai yace yasani gaishe tane yazo yi, dama,
Amma wai ga wanan akawo mata leda ne shake da kayan fruit,
A gaban Yusuf wanda ko kallon arziki yaron bai ishe ta ba,
Batare da yadaga kai ba yace wa yaron kai zo nan dauki ledan ka kai gidan ku kace arabawa kan,nin ka kaji,
Basu Maryam da Naimat ba har Anty Dije saida hankalin ta ya dan tu humi Yusuf, din
Wanan fruit, din daine bai min ba a zuciya na bari zan samo maku masu kyau,
Wani ajiyan zuciya yayi gami da fesar da wata iska mai sauke relief,
Gyara zaman shi yayi wani irin mugun haushi ne yake ji a zuciyar shi,
Baban su Anty Dije ce yazo gidan don gaida maryan da jiki
Tunda Anty Dije tace mai ai maryam bata da lafiya har sosai,
Baba ya tausayawa maryama yadda yaga ta koma,
Anty ce ke fada ma Baba cewa yanzu Yusuf ya kaita asibiti,
Juyawa baba yayi inda Yusuf yake zaune yana kokarin hada maganin da maryam din zata sha,
Cikin tausar da murya baba yace

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login