Showing 99001 words to 102000 words out of 255288 words
Chapter 34 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete
wacce gareji ne za,a kaita wai ?
Anty Dije tace, inda zata samu motar zuwa kamfanin bobi,
Ok garej na hanyar Minna ko,?
Motar ya nufa a,lokacin da ya budewa yaran gidan baya suka shi itako tai kamar bata gan su ba sai kokarin tare mai mashin takeyi,
A gabanta ya tsaida motar ya bude mata gidan gaba gefen mai zaman banza,
Su Assalam dake bayan motar ne suka dan leko suna ce mata little mummy, kishigo, muje
Sai a lojacin tadan daga kai tasaci kallon Yusuf wanda tankar hankalin shi na gurin sai tin A,C din motar,
Ba yadda ta iya dole ta, bude gaban motar tashiga ta na mai wani kauda, kai gefe, guda,
Basu yi wani nisa da uguwar su ba yadauko wayar shi yana tuki da hannu guda guda kuma yana kokarin bidan nobar waya,
A cikin harshen IBO yake magana da mai, shi wanda ya kira da suna, Uchenna,
Abinda zata iya jiya ce rice, akwaiyiro ho ,oil and anything good for makeurimo,hauw,,
Jin yaren da yakeyi ne wani iri kamar ba magana yakeyi ba, yasa ta kara kauda kai tana mai jin lokacin da,Issalam ta kamo mata kai ta bayan sit ta rungumo ta,
Haba Issalam ki daina mana kada ki shake ni pls,
Gidan wani mai na saida petroleum ya dan Parker motar shi kamar mai jiran wani abu,
Ganin da tayi sun dan kai wani lokaci gurin tsaye, yasa ta fara kallon agogon wayan ta,
Lokacin kusan karfe goma na shadaya na safe saura rabi,
Karar, wata mota ce kewa Yusuf, horn ,p, p, p, p,
Waya ya dauko yakara yin yare, su na IBO yana cewa Emba, ok akwarihu, moi,duwobo,
Daga haka taga sun karkata motar su zuwa saman titi sunbar gidan man,
Suko yaran dake baya sai rawan wakar daya sa ke yi na wasu diyan larabawa,
Gani ankusa kaiwa kofar shiga tashar motar da zasu kaita yasa maryam fara gyara rolling din gyalen ta tana kokarin daukar yar jakar ta dake gefe,
Fiwww suka wuce kofar shiga cikin tashan, abinda yabata mamaki har takai ga waigawa ta kalli Yusuf wanda ke dukan sittiyarin motar yana bin kidan da yaran kewa waka, cikkn harshen larabci, cikin nuna rashin damuwa,
Sai kawai batare da ta ankara ba taga sun share kwanar Barack sun doshi babban titin zuwa minna,
Abinda yasata sake wani irin ajiyar zuciya wanda bata san lokacin da yafito fili bba,
Tafiya yai nisa baka jin komai sai sanyin A,C da gauraye motar kowani sako,cikin motar,
Gudu yake shararawa kawai abin shi, duk da sanyi yadan takura mata amma bai sata yin magana ba,
Sai ma dan waigawa da tayi bayan motar danjin yaran dake bayan motar sun yi shiru,
Barci sukeyi gaba dayan su amma a dan takure saboda yawan sanyin motar,
Da an rage madu wanan sanyin kada yasasu mura tace batare da ta kalli gefen shi ba,,
Saida yai kamar baiji taba zuwa can sai taga yana dan rage karfin A,C din a hankali,
Wani abin da maryam ta dan lura dashi shine wasu motoci da guda ke gaban su guda baya,
Amma da yake tasan cewa hanya ce tazuwa har abuja kaduna kano da sauran su sai kawai ta share taci gaba da kallon, dajin da suke ketawa,
Shiko sai gudu yake shararawa abinshi cikin ko in kula,
Cikin yan mintina kadan sai gasu, a cikin garin kamfanin Bobi
A hankali ya fara tafiya ganin cewa sun shigo cikin gari a lokacin,
Dan sassauta murya yayi yadan waigo ta yace ta ina ne gidan yake,
Zaman ta tadan zakuda kadan tashiga yimashi kwatancen gidan ,a hankali sai kawai gasu a kofar gidan,
Kamar ko yaushe mutum ya je zai iske mutane zaune agidin iccen cediyar dake kofan gidan,
Maryam tasha mamakin ganin motocin da suka jero tare ashe wai tafiyar su guda ne,
A gidin wasu itace lim dake gefen wani guri kamar daji suka Parker motocin su,
Sai a lokacin maryam da wani nauyi ya lulubeta dan kunya,
Ta,iya furta nagode a hankali
Bakomai yace lokacin da yake kokarin ganin su Assalam dake bayan mota akwace, suna ta kwasan barcin su hankali kwance,
Kafa guda tafara fitar wa waje inda kafar ta guda ke cikin motar,tana kokarin daukar yar jakar da tasa tufafin ta aciki,
Suko mutanen dake a kofar gidan gidin icce hankalin su naga motocin don suga ko su waye suka shigo ,
Maryam na,dago kai da niyar ta fito sai gani wasu murda, murdan kaita tagi har mutum shidda tsaye a kofar motan
Gaban ta ne yaba da dam, dammm, saboda ganin irin yanayin shigar su,
Kwantar da hankalinta tayi ta fahinci cewa tare da Yusuf suke don ganin yadda suke kokarin rike kofar da ya bude don ya fito,
Kusan a tare suka fito daga motar tana kokarin saba hand bag din ta dake dauke da kayan ta kala biyu kacal,
Sai a lokacin ta fuskance shidaga inda take sukayi ido hudu kafin kiftawa da bissimillah takawar da nata,
Bata san may yasa ba take jin nauyin shi bata jimirin kallon shi,
Nagode takar furtawa cikin kwantar da kai, sai kuma tadan leka mota tana kallon yaran dake barci acikin motar,
Allah tsare hanya takara fadi kamar wace bata son furta hakan a hankali,
Daga haka ta sa kai zuwa cikin gidan kawai batare da ta saya jiran komai ba
Jama,an gidan sunyi mata sannu da zuwa tare da nuna jin dafin su daganin ta,
Dakin mahaifiyar ta tawuce direct don ganin bata waje alokacin,
Can take kwance ta kuryan dakin ta saman wata kodaddiyar tsohuwar katifa duk ta latse,
Ga tarin tsumakara birjit a ko, ina saman katifan, dake akai,
Dan wani tsohon tebur dake dakin dauke da wasu kwanoni irin nada daban daban,
Sai kuma wasu buhu,hunan hatsi dake jingine a gefe an,dan rufe su da wani tsohon tsuman ragar zani,
Kwarai maryam ke tausayawa mahaifiyar nata wace ke kwance ko kai bata iya dagawa sosai,
Wasu mata mutum biyu suna daga kofar dakin suna cewa aiko ke maryam anga sauki yanzu sosai,
Ai kwana biyu da suka wuce baki ko iya tsayawa ashe,?
Muryam mijin mamace kecewa ku kauce ga baki nan shigowa,dan Allah,
Maryam tai kokarin aje jakarta asaman wanan tsohon tebur din, da niyar tadan fita bakin su shigo,
Idon,ta cak ga Yusuf wanda ke rike da hannun su Assalam,
Mamaki nauyi kunya duk suka taru mata a, lokaci guda,
Daga kofan dakin kokari yakwyi ya cire takalmin shi masu tsada dazasu iya kai kimanin kudi dubu hamsi ko faye da hakan,
Wata daga cikin matan taje tadauko mai kujera yar tsugunno na mata ta aje mai ta kofar dakin daga ciki,
Dan bashin dake tashin dakin shigowar Yusuf sai dakin ya gaure da kamshin turaren shi na maza, THE,,,
Sannu mama ya jikin ki Allah yabaki lafiya,,
Yace acikin hausar shi dake nuna cewa shi yare ne bawai pure hausa ba,
Wani kara sukaji jep, alamar an sauke buhun abinci a gurin da mamaki Maryam ta dan leka don ganin ko may ye a gurin, ake ajewa,
Buhun shimkaface yar gwaunati da na su semovita, sai su kwalin sabulu, da omo harda jarkan man gyada data manja,
Da sauri ta daga ido ta kalle shi wani malalacin murmushi ya sakar mata,
Sai ya,dan daga kai ya kalli inda mijin mama yake tsaye yace mai may ke damun tane haka,,,??
,,,
,,,,,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA,,
[3/7, 1:15 PM] ‪+234 803 381 3188‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Malam mijin mama yadan gyara tsuwar shi yadan kalli inda Yusuf yake zaune Assalam yana saman kafar shi,
Yace wasa wasa wanan abin tafara mata har sai,da ya kaita kwance daga karshe,
Yanzu dai an wanke mata makoshi ko zata iya cin abinci, koda kadan ne yafi zama haka nan,
Maryam wace ta kurawa mahaifiyar ta ido cikin tausayi don tasan ba karamin wuya tasha ba daga kwance,
Gashi babu wani kulawa na kwarai da take samu,
da ganin yadda ta koma,
Muryam Yusuf ya dan dawo da ita dai,dai, taji shi yana cewa,mijin mama,
May likita yace, sai da yai dan murmushi sanan yace andai kaita,gurin chemist an mata allura biyu,
Dan iska yafitae a bakin shi batare da ya kara magana ba yai shiru,
Tari mama tati mai kama da sarkewa,
Da sauri maryam tai kanta kamar zata, fadi tadan tallabo tana mai gyara mata kwanciyar ta,
Tace mata,, mama zaki sha ruwa ne, kai ta girgiza mata,
YUSUF ya mike kamar wanda zai fita waje, daya daga cikin multinan da suka zo dashi yadauko guda dama yana da dan sanyi ya hado da gwangwanin peak milk guda naruwa daga cikin kayan da suka zo dasu wanda kusan rabin yan gidan suna can tsaye daga gefe guda ana kidaya yawan abin da aka kawo,
Cikin dakin yadawi dauke da gwangwani mult da na peak,
Inda maryam take yadan kalla batare da yadaga idon shi garetaba ya ce,
Miko min cup mai kyau da spoon,
Maryam ta hau dan dube dube cikin dakin ko,zata samu wani cup ko kwano mai dan dama dama,
Wani kwanon sha na silver tagani can duk yadan yi kura shita dauko,
Gyalen da ke jikin ta ta cire, ta aje saman katifar da mama take kwance sama,
Da sauri tafita zuwa waje don daurayo kwanon
Sai yau, hannun shi taba jikin Maryam wanda yaji kamar ya taba kada,
Da kyat ya samu ya juye drinks din cikin kwanon sha
A hankali ya dago kanshi yakalli inda maryam takw tsaye sam ta manta cewa bata da gyale a jikin ta ,,,
Da sauri ya kauda idon shi gare ta saboda wani irin abu da idon shi ya hango,
Anya, Maryam ce kuwa ko dai idon shi ne ya hasko mai ita,
Yarinyar da yasani yar karama da ita, bata da komai yau ita ce ta koma haka, kamar irin yan matan hausawar da yake gani ana nuno photos din su a social median,
Ki bata tasha mu gani kafin mu san abin yi, daga fadar haka ya mike tsaye yana kokarin kama hannun Assalam dan su tafi,
Sun kasa kai kofar fita gidan yaji muryan maryam wacce bai masan cewa tana bi ye a bayan su ba,
Nagode sai anjiman ku, Assalam ku gaida Anty sai na dawo ko,
Takarasa zancen cikin muryan tausayi,
Wani irin tausayi yarinyar taba shi dubawa yanayin gidan yakara yi sai kawai yasa kai suka tafi,
Ita kuma ta juya takoma zuwa cikin gida inda ahaifiyar ta take kwance,
Ko wanan karon shi da kanshi ke jan motar komawa kwantagora sai gudu yake shararawa daga shi sai yan yaran guda biyu, aciki,
Tunane fam a zuciyar shi da tausayi ace mutum na irin wanan rayuwar ta talauci kawai zalla batare da wani damuwa ba,
Hannu yasa ya shafo sumar kan shi dake masa kwance ya wani furzar da iska, yadaki sitiyarin motar,
YUSUF ne a gaban Anty Dije wace ke mamakin jin cewa wai sunji kamfanin Bobi da kan su,
Sun kai maryam wai har sun dawo ga kuma yadda hankalin Yusuf ya tashi na yadda yaga halin da mahaifiyar maryam taje ciki,
Inda itama anty Dije nan da nan hankalinta ya tashi so sai , sai,matar ta bata tausayi,
Duk wanan labarin da Yusuf kewa anty Dije bai fada mata irin dawainiyar77 da yakai, masu ba,
Ranañ haka na ya wuni suku,ku baida wani ku,zari a jikin shi,
Jibrin ne ya iso garin saboda yasamu labarin cewa Yusuf yana garin kwantagora,
Da shirin shi ya shigo gari don zuwa ganin iyayen, Safiya, da yake son yi don a tsaida maganar si,
A,kofar gidan su jibrin suke tsaye sai ga Aisha, tare da, Amina,
Cikin wani irin shiga ba classic babies, abin har ya,wuce musali,
Kallo daya yai mata, yaji koda tsayuwa da ita wani zub da mutunci ne a gare don haka ya, tamke fuskan shi,
Cikin yar shagawaba Aisha ke cewa haba Joe ai bata karasa ba taji cikin wani irin murya yana ce mata
Don't ever nerve call me with that name again
Are out of your sense da zaki dan gan tani da wanan sunan a halin yanzu,
Duk wanda ke gurin a cikin mamaki suke kallon Yusuf wanda ke ta faman fada akan kiranshi da Joe,
Direct gurin motar shi ya nufa yana kokarin shiga don ya wuce,
Bakaramin kunya da nauyi Aisha taji ba saidai abinka da wanda ya bushe fitilar shi ,
Tsaye tayi tana yar dariya cikin nuna kulawa, kamar bada ita yai wanan disgawan ba,
Iam sorry na riga da na saba da kira hakane amna zanyi kokari in dai, na,
Jibrin ne ya samu yadan kwantar wa Yusuf da hankali wurin kokarin jan shi da wani hira,
Duk sallon yaudara da iya yi saida Aisha suka samu abinda suke so agurin Yusuf,
Kuma ya mai data gida, da kanshi duk da bawai hira sukeyi da juna ba,
Ita dai gurin ta dama mutane suce mata babban yarinya tunda har takai hurda da Yusuf,
Maryam tana shiga gida ta tsaya da mamaki tana karewa Kayan dake zube a kofar, dakin mahaifiyar ta,
Muryan mijin maman taji ya na ce cewa kai maryam ban san bakin da zanyi godiya akai ba wallahi,
Kusan kwana, biyu nan duk yan dabaru mukeyi wallahi saboda duk dan abin dake gare ni jinyar mahaifiyar ki ya cinye shi,
Murmushin yake tayi kamar gaske amma sai malam din yaci gaba da fadin
A cikin kwantagora yake dan gidan waye shi halan da wanan da wai,niyar haka,
Baba wallahi ban san gidan su gidan mu kawai yake zuwa
Zancen ta baisa sun yarda da ita ba sun dauka wai kunya take ji,
Shiyasa bazata iya fada masu gaskiyan zancen ba saboda nauyi,
Dakin mama ta fada bayan ta gaishe ta sai kuma ta fara kokarin ganin ta gyara dakin ko banza su shaki iska mai dadi ai,
Duk wani abinda yakamata tayiwa dakin tayi cikin dan lokaci guda ta kwashe kayan wanki daniyar zuwa tasai ruwa ta wanke,
Kudin da Baba ya bata ta shiga mota da wanda, Anty dije ta bata don tasamu na dawo wa,
Dashi tai niyar sayen ruwan, jawo jakar dazatayi ta dauko kudi ,
Sai ganin kudi tayi zasu kai kimanin dubu hamsin a jakar ta,
Wani iri taji a cikin zuciyar tta duk inda tashin hankali yake hankalin maryam ya wuce nan,
Da gagawa ta mike zuwa inda wayar ta yake a cikin jakar ta yar pos,
Anty takara tambayar maryam lafiya jikin mama,inda take cewa maryam
Ashe su Yusuf ne suka kaiki, har kamfani maryam daga rakiya tasha sai kawai ace antafi har bobi,
Ànty cikin wata murya mai kama data kuka tace, kin san ko may Yusuf yakawo masu kuwa anty ?
Yakai masu maryam shi Yusuf din ?
Nan maryam ta shiga zayyano mata duk irin a binda yakai,masu
Saiku tadan sasauta muryan ta kamar ta marada tace,
Yanzu nazo zanyi wanki nasamu wasu kudi masu yawa acikin jaka ta anty,
Shiru nadan wani lokaci anty Dije ta dauka tana tunane sai tace Yusuf ne nasan yasa maki su aciki don yasan cewa bazaki karba ba,
To Anty ni may zai sa ya kashe kanshi haka wallahi ni bban son takurawa mutum sam,
Haba Maryam yakamata fa sce kin san kowaye Yusuf zuwa yanzu,
Bai kamata ki dinga irin wa yan nan maganganun ba dan Allah
Wanan bawan Allah duk wani damuwa namu yana kokarin nuna concern din shi akai,
Shiru Maryam tayi tana sauraron Anty dake magana cikin bacin rai,
Rai a,bace Anty Dijen taci gaba dayiwa maryam fada
Kara na biyu da Anty Dije takira sunan maryam again tace abinda nake so dake shine ki buga masa ki mai godiya,
Nima idan ya shigo cin abincin dare zan mashi nawa godiyar,
Sai tai magana cikin tausa murya tace, Maryam Yusuf mutum ne mai son taimakawa na kasa dashi ko yaushe,
Baki ga yadda yazo tana nunamun damuwar shi akan matsalar rashin kai ta asibitin da ba,ayi ba,
Wani irin sanyi maryam taji a ranta na cewa yadamu so sai da uwar ta,
Yanzu kinsan yadda zakiyi kudin nan dan Allah kiyi kokari ki diba kiwa mama amfani dasu yadda ya kamata kinji,
A sanyaye Maryam tace wa Anty Dije to na gode Anty,
Amma duka kudin saidai in rago maki wani abu daga ciki ko,tafa ciki wata irin murya mai ban tausayi,
Subbahanallahi maryam muda yakewa alheri ko yaushe muna ci,
Sai dan wanan da yaiwa