Showing 72001 words to 75000 words out of 255288 words

Chapter 25 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete

07 Jan 2025

1407

ba lafiya fa,
What's, Joseph wanda ya mike zubur daga kwanciyar da yake,
Aisha ta dan yi kojarin rungumo shi ai bai san lokacin da ya ture taba gefe ya mike zaune,
May kake son fada min ne Jibrin may ke faruwa ne wai,?
Jibrin yace wallahi gurin sam baya shiguwa, saboda wani mugun sound da ke fitowa a cikin kasa,
Juses crisis, inji Joseph Jibrin yace lalai dai kam kara fadi,
Don nima daga can nake don na sauka cewa abin wasa ne dafarko, sai gashi naga abin ba dama wallahi,
Bathroom ya fada don yadan watsa ruwa tunda ba maganar sallah gare shi,
Cikin sauri ya shirya Aisha tana kwance cikin A,C yadan kalle ta ya kada kai yace Aisha kitashi kiyi sallah mana,
Ban san may yasa bakya son yin sallah in time ba fa,
Tai wani mika tana kara,shigewa cikin bargon dake saman ta,
Tace, ai zan tashi yanzu, inyi na,gajine sosai wallahi
Cikin sauri ya fesa turare a jikin shi yadauki wayoyin shi yasa a aljihun shi,
Aguje yabar gurin, inda su Jibrin ke fada mai cewa sun na,nan ne ya,nufa,
A bakin hanya yasamay su inda duk bayanin da suke mai sam bai dauka ba aranshi,
Mota yashiga tare da wani William, suka nufi gurin,
Tun a saman hanya suke jin wanan sautin tankar mace na kuka tana neman taimako,
Bakin shi dauke da irin addu,oin su ya nufi gurin gadan gadan gadan,
Wani irin matsanacin ihu yake ji tankar kunnuwar shi zasu tsage a lokacin,
Sai kuma yaga kamar kasa na motsi, da girgizawa,
Iska yafara ji yana gabato gurin da yake kamar za,a daga shi jin sautin na tankar yana motsowa inda yake yasa shi saurin dawo,wa baya a,hankali sai jin sautin yakeyi tankar kasa zai tsage,
Hannu shi guda a cikin aljihu guda kuma yana rike da wayar shi,
Dole ya dan hada gudu don kara girgiza kasan gurin ke yi,
A mota yasamu Mr William, yana jiran shi, ba bata lokaci suka tada mota suka bar gurin kamar walkiya,
William ne yake bashi shawara su je, gidan wani pastor, masaka su dauko shi
Zowan pastor da mukar, raban shi yafi komai kara bata zancen don wani irin,
Iskane yafara lailayewa yanagi sararim samaniya, gurin na baki, kamar hadari,
Kwana biyu ana wana badakalar abu yaki tsayawa sai kara rikicewa duk mai maganin su na Christian an dauko amma abu yakiya,
Jibrin ne yabada shawaran adauko, Abdul, mudallabi mai almajirai a gwada agani,
Ta cikin waya suka buga ma malam waya suna son don Allah yazo ya taimaka masu,
Malam din yace gaskiya bazai samu zuwa har Abuja ba yanzu,
Ganin mallam zai kine yasa, KB yai ma wani kanin mahaifin shi waya aminin wani shehin malami malam Dahiru, tare da,wani malam Lawi,,,
Allah ya taimaka suka ci karfin malam Abdulmudalabi,
Sukazo tare gurin tun safe suka kamo hanya sai musalin, karfe biyun rana suka isa gurin,
Kamar ko, yau she gurin na gumza kamar kullun,
Malam tun isar su yafara cewa Allahu Akbar, Allahu,Akbar,
Qur'an din shi dake cikin wata jakka da ya ratayo yadau ko,
Tare da shimfida wani daddaduma mai laushi sai turare da yadan yayafa agurin,
Suna sauran kusan makamanci yadda malam yayi sukayi,
Suratul Suleiman su,ka,fara karan tawa,,
Sai suka sauran ayoyi dake koran Aljannu,
Kuka akeyi mai ban tausayi yanzu, malam da kan shi saida yai hawaye, idan yaji yadda abin ke wani gumza,
Yadan dakatar da karatun da yakeyi yai gyarar murya, yana cewa,
Macen ce ke wanan kukan saboda wai nan gidan su ne na kaka da kakan ni,
Shine yanzu za,a zo ab kore su batare da sanin suba, to su bazasubar gurin ba,
Saboda tayi sabon haihuwa har an fara taba mata diyanta,,,,,
Joseph dake tsaye nisa kadan yace No mu ba.u san cewa tana gurin ba ,,aida bamu zo ba gakiya,
Karatu malam yaci gaba dayi har wani lokaci, sannan suka ce zasu tafi masauki har zuwa gobe,
Masauki mai kyau aka kai,su, inda har zuwa yanzu Joseph bawai ya yarda da zancen su malam bane tunda yaga pastor ma yayi yagaza, aganin shi aiduk guda ne,
Sosai malam yatashi cikin dare yai aiki irin yadda yakamata har na tsawon kwana bakawai,
Cikin daren na bakwai din ne, malam yakammala da su mazauna gurin na boye,
Tunda safe suka shirya shida sauran malamai zuwa gurin da ake yin ma,aikatar,
Kamar kullun saidai yau gumzar yarage so sai fiye da kullun,
Sai iska ke kadawa kamar hadarin sabon damana,
Su malam sai karatu suke zubawa , tamkar zasu tashi sama,
Allahu Akbar, Kabiran Allah mai girma dadaukaka,
Wani irin halitta ne kamar macijiya saidai sun ban banta agurin kai da maciji
Yafito cikin wani rami da yaran shi zaban tsoro, duk wanda ke gurin, saida hankalin shi ya tashi,
Hanyar gabas suka bi uwar na gaba ana wani irin kuka kamar na agwagwa,
Saida suka gama wucewa ita da yaranta kaf. Sai ga wani shirgegen irin halittan
Ashe wai shine, na mijin, su, shine yasa, ya tsaya baya, sai kuka sukeyi zabar tausayi, suka harba cikin daji, wani zugun kurmi dake gabas kowa na, kallon su wanda Allah yaba ikon zuwa kallo,
Saida suka bace wa ganin mutane, sanan Joseph yai wa i irin ajiyar zuciya ya waiga inda malam,Abdullmudalabi yake yai yar murmushi mai kama da yake,
Suko su malam sai kara cigaba da karatu sukeyi da kara neman wa gurin tsari, na har abada daga sauran ire,iren abun boye wa yan da bamu gani,
Sosai Joseph mamakin irin wanan baiwar ta su malam yakama shi,
Saidai kuma yaji muryan malam na cewa ai Alkur,ani maigirma baibar komai ba,,
Don shi warakane tare da kuma kariya ga duk wani masifa,
Malam yaci gaba da bayani cewa daga mutane dabboi da aljannu, duk suna amfana daga Alkur,ani mai girma,
Bayani kala,kala, malam yai ta ma jama,an, dake zagaye da shi suna mamakin wanan ikon Allah,.
Ranan Sonny yashigo Abuja wanda sai video, kawai na wanan al,ajabin yagani bai samu gani live ba,
Yacewa Joseph inbadon harda shi yagani cikin video ba da sai yace bada gaske bane,
Nan dai yakara tambayar, cewa ko anyiwa gurin addu,a sosai,
Kyauta ma tsoka harda motocin shiga su malam suka dawo dashi akan wanan aikin,
Shikadai ke cikin dakin shi saboda ya sallami Aisha badon taso wucewa shidai ne ya matsa mata da cewa takoma gida hakanan,
Waya yake yi da maman Choima da Ejoma yana mai ba su, labarin irin abinda yafaru da su a can sabon gurin da suke aiki,
Chaaay O there's God woooo,
Joseph i, warn, u not to go there , but ,u refused,
Dis, things go kill person wooo,
Ranan saida takai shi church don aima spirit, din shi addau,a,
Sosai yabawa baban shi labarin abinda yafaru da su tsab,
Baban ne, yace mai ai irin wanan,aikin dama sai irin malaman din, nan,
A ran shi yace So even Dad knows something about, dis malams,
Tundaga wanan ranan Joseph tashiga wani hali acikin zuciyar shi,
May yasa pastor yakasa yin wanan aikin da su malam sukayi,
Ko yaushe al,amsrin musulmai is amazing, to him,
Alhaji Sabo yazo har Abuja don yaiwa, su Joseph ja,je, abinda yafaru dasu,,
Sunkai wani lokaci zaune tare da dan tsohon mai mutunci da kamala,
Wanda, ba ruwan shi da,kowa sai al,amarin gaban shi kawai,
Ana,gobe Alhaji Sabo zai koma Kano, Joseph ya shirya ystafi har masaukin dan Dadtijon,
Inda yasamay shi yana sallah acikin wani irin natsuwa,
Duk da ga girma ya kamashi amma sallah shi yakeyi hankali kwance,
Zaune inda Joseph yake ya kurawa Alhaji sabo ido tamkar yau ya fara ganin ana sallah a rayuwar shi,
Ganin shi bai sa tsohon yadakatar da sallah ba har sai zuwa lokacin da yakai iya adadin da yake bukatan,
Sanan ya tsaya yashafa tare da jero kyawan adduoi,
A hankali ya shafa addu,aan da ya idar a fuskan shi yana yin hamdallah,
Sai lokacin ya wai,go inda Joseph, yake zaune, ,yana mai yi mai murmushi cikin kulawa,
Sosai suka tatauna akan harkan business din kada watau cotton, wanda kowa yasan mutanen garin kwantagora da wanan sana,ar,
Sosai Alhaji yai murna, saboda dama yadade ya son wanan sa,ar, ta kada watau, cotton ,,
Tafe yake a motar shi yana kallon yada fitilun suka haska,ka titi,
Abin yadaure mai kai sosai yaya,, za,a ce pastor ya kasa korar wanan abin sai malam,
Gashi kuma shi malam din yace waida Alkura,ni mai girma suka yi wanan aikin,
Wani irin ajiyar zuciya yasake don gane yadda al,amarin zancen yake,

Batare da sani kowaba washe gari ranan jumma,a, da musalin shadayar rana,
Joseph ya shirya yai shiga mai kyau da ma,ana ya kulle ko ina na gidan shi,
Makullin motar shi ya sura, yajefa, ta a cikin, aljihu, rigar shi,
Ta,fe yake a hankali. cikin motar shi duk tunane ya cika mai zuciyar shi fam
Wani dan guri yasamu nisa da inda yaga jama,a suna ta taruwa,
Saida ya tabbatar da komai ya kam,mala kamar yadfa yake bukata,,
A,hankali ya fito ya kulle motar shi ya taka kamar kowa har zuwa cikin haraban, masallacin
Watau Central Mosque, inda yaga gurin yaimai wani irin mugun cikafam, da al,ummar Annabi,,,
Kowa sai abinda ke gaban shi yakeyi ba mai magana da wani wasu sallah wasu tasbihi,,
Wani wanda yagani yana yawo da ani abu kamar tire yaiwa bayanin komai,
Cikun dauki da zumudi mutumin yai wurin lima yana mai bayani shida sauran members din masallacin,
A. Wani dan daki aka kai shi, Anna sallamay sallah liman yafara sanarwa,
Yau Biyu ga wata, zulhaji, wanan bawan Allah mai suna Joseph yakarba shahada,
Say wani ya rike mai hannun liman na fadin,
LAILA,HA,ILLANLA MUHAMMADAN RASULLALAH,,,,,
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣1⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,

Yan,uwa dan girman Allah ku tayi rokon Allah ya yafe min akan typing erow, da nasamu,
Tun jiya duk ina cikin rudani wallahi bayan nagama na yi posting ina karanta, wa sai naga inda yanu min wai suratul Suleiman,
Ina fatan dani daku Allah zai yafe muna,
Ina tajiran gyara daga gare kuma tun jiyan amma sai naji shiru shiyasa nafito da kaina na nuna maku gurin, dafatan zaku yafe min,πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘


Tunda ya furta wanan kalman sai ji yayi jikin shi yai mai wani irin sanyi, duk baida wani lakka, ko kuzari,
Muryam liman ce tadawo dashi inda yake yana cewa, welcome to Islam
Which name do u, want, in islam, neme,
Joseph yakada kai yana mai cewa, a,a I will used my normal name Yusuf,
Masha Allah in ji liman,
You have a beautiful, name, my son ,
May Allah bless, u for the rest of your life,,,
Daga haka aka fara shirin yi mai sadaka fisabillilah,
Hannu yadaga yana mai nuna godiya da cewa ya yafe abar ma massallaci
Liman yai mai alkawari da cewa duk lokacin da yake son karin haske yana iya zu don ai mai,
Tafe yake a cikin motar shi yana sharara gudu zuwa gidan shi dake Girki,
Yana shiga maigadi ya bude mai get,da gudu ya shige kamar wanda ake bi a baya,
Baitsaya ko ina ba sai bakin fridge yadauko kwalban wani drinks mai kamshi
Gaba daya ya tsotse stewvery, din ya wurgar da kwalban,
Saman kujera dake cikin falo ya zauna jagab gaba daya yazube a sama,
Yadafe kan shi,da hannu shi guda guda kuma ya rike gefen kujerar da yake sama kwan ce,
Dad ya furta a, hankali, sai kuma sai ya furzar da yar iska daga bakin shi,
Daga kwancen ya rintse idon shi sai kuma ya mike zubar yashige cikin bed room din shi,
Wanka yayi yafito cikin shigar shi ta wani yadi mai dan laushi,
Makulin motar shi ya dauka bai tsaya jiran komai ba ya kulle gidan, yafita,
Direct wani shago dayake yawan wucewa a cikin erea, one, yanufa,
Islamic center, aka rubuta bar,baro, agurin, bai tsaya jiran komai ko tambayan wani ba
Inda yaga an rubuta Books Shop center, da kuma, ya shiga,
Nan ya fara yar zagayawa a, hankali yana diban ire,iren littatafan da suke dashi,
Idon shi yakai akan wani littafi da akai ma wani ado da green flowers,An yi,rubutu kamar haka
TEACH YOUR SELVE ISLAM,,,,
Yadauka sai kuma idon shi ya hango mai gurin saida cassette, nan ma yadiba yaga inda aka rubuta Suffatin Sallatin Nabiyi,
Ire, iren wa yan, nan abubuwar koyar da,addini a saukake, ya saye aguri inda yabiya su kudin su ya fita,
Cassette din ya fara sawa inda ya tashi daidai lokacin sallah la,asar,
Yadinga yin yadda duk mai koyarwan na cikin cassette din ke yin kwatance,
Har kusan dare ya kulle shi kadai a cikin gida,yana ta koyan yadda malam ke koyar da sallah a,cikin harshen hausa da turanci,
Kafin wani lokaci yadan hadda,ce abin da ya sauwaka akai,,
Kwanan shi biyu cikin gida bai fita ko ina ba saidai yana waya da maman choima da Ejoma,
Γ€mma dai duk sun fahinci cewa kamar bai jin dadin jikin shi
Don haka suke ta bugo mai waya, akai kai don jin ko may ke damun shi,
Yadan fita waje ya sha iska don ya mike kafaer shi,
Koda ya dawo sai ganin miscall, din Anty Dije yayi har biyu,
Sai a,lokacin yadan ji kamar dan nishadi a ran shi,
Fadar Asalamu Alaikum kalmace da tun yana yaro yahaddace ta akan shi don haka yau ma maimakon fadar hello da yasaba fada yau ga mamakin Anty Dije sai taji ya ce mata,
Assalamu Alaikum warahamatul,
Jin abin Anty tayi wani banbarakwai kamar bata taba jin kalman ba,
Sai,ma ta rasa abinda zatace ansa, mai, dashi,
Joseph yakake kwana biyu,
Yaune karo na farko, da ya taba jin haushin sunan shi,
Sai kuma a yanzu ya tabbatar wa kanshi da ya musulunta na tsakani da Allah,
Littatafai da cassette din da yasayo na addini sun taimaka mashi so,sai gurin wayar da kai,
Don ya samu haske sosai ta wanan hanyar, karatun da kallon da ya kashe kwana biyu yana koya daga malamai masu hikima,a saukake,
Murmushi yaiwa anty kawai don jin Joseph din da tace mai,
Anty kuna lafiya ya, jikin ki ya yara, ta amsa mai da lafiya kalau wallahi,
Ya, aiki Joseph ina fatan kun rarage dai ko, sai kuma yakara ba Anty Dije mamaki da cewa wallahi Anty Dije aiki Alhamdullah,
Wanan karon mamaki saida yasa tadan daga wagar dake hannun ta ta dan kalla kamar wayar ne Joseph, din,
Bayan gama wayan nasu ne, mamaki duk ya cika,Anty Dije don jin sabbin kalaman da Joseph yau yake furtawa gare ta,
Amma sai ta danga ta hakan da yawan zaman da yake yi cikin musullumai hausawa,
Don akasarin Christian din arewa da wuya ka iya banbanta su da musullumai,
Saboda akidojin su duk kusan irin na hausawa ne ita al adan hausa na isalamace,
Daga haka kawai sata basar bata kawo komai aranta, ba gamay da Joseph din,
Yau Monday yafito da shirin zuwa gurin aiki su inda suke son ya bunkasa masu,
Mutum na farko da yafara kiran Joseph shine Alhaji, Sabo,
Jin yadda Joseph yai mai sallama yasa shi saurin cewa Joseph nake magana da shi pls,
Amma sai Joseph din yace, mai Yusuf dai ko,?
Mamakin abin da Joseph din ya ce, Alhaji ke yi
Cikin ba,a yace mai ato dayake ku a wurinku Joseph da Yusuf gudane ba
Alhaji dani dakai yanzu duk guda ne ga cewa Annabi Mohammad SAW,
May kake nufin fada min newai,
Maganar gaskiya Alhaji, shine nayi shahada ni ma, cikin yardan ubangiji,
Allah,hu, Akbar,Allahu,Akbar, yace har sau uku, yai mai fadal Alhamdullahi, Alhamdullah,
Nayi maka murna dan uwa barka da shigo cikin wanan hasken,
Alhaji sabo bai bata lokaci ba ya shigo Abuja gurin Yusuf,
Wanan zuwan na Alhani sabo taiwa Yusuf dadi sosai don ya kai shi gurin manyan malamai na addini sunkara haska mai haske ga abubuwa,
Sunyi mamakin yadda cikin dan lokaci kadan har ya haddace, wasu abubuwa masu amfani sosai daga addini,
KB yadawo daga weekend din da suka tafi yi gida, don haka kai tsaye suka wuce gidan Joseph don su gana dashi akan rikicin da ya taso a ma,aikatar su jibrin
Tundaga kofar da zai sadaka da cikin falon zaka ji karatun alkur,ani mai girma na tashi cikin muryan wani matashi mai zakin murya,
Wani irin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login