Showing 48001 words to 51000 words out of 255288 words

Chapter 17 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete

07 Jan 2025

1361

baba ka daina wanan zance,,
Allah zai hore min duk wani abu da za,ai mata, baba ya ce haba Dije ayi haka,?
Da ki bari in saida yar shanun da nake kiwo sai in baki ki kara don kinga mahaifiyar ta nasan ba komai za,a samu a gurin ta ba tun da a kauye suke,
Daga Anty har maryam saida tausayin dan tsohon ya kama su,
Anty Dije tace cikun wasa baba kaje ka saida shanun ka kuci abinci da iyalin ka,
Allah na nan zai rufa asiri insha Allah,
Mudai fatan shine kai mata addua Allah yabata miji na gari,
Ameen Ameen baba yafara fadi yana mai jerowa yqr diyar tashi dayake kauna aboye kuma take bashi tausayi kasan cewar ta ita kadai a gidan,
Bayan tafiyan baba nan su ka zauna suna tausayin mahafin nasu mutun wanda baison hayaniya kuma bai shiga harkan kowa,

Auren KB yataso sosai da ma so yake ya karasa ginar shi sai ata da zancen,
Don haka yanzu da ya karasa ginan ya ta da zancen,
Saboda yana bukatar yai azumin bana da matar sa,
Saidai gidan matar sun dan kawo mashi tasa matsalar cewa basu shirya ba,
Nan KB din yabude masu wuta babu sassautawa, cewa shi fa yana bukatar matar kafin watan ramadan,
Maryam dake kitchen tanawa anty aikin abinci tanajin yadda KB ke fadawa wani wanda bata fahinci kowaye ba acikin waya,
Saidai daga karshen zance taji KB din nacewa nifa gaskiya na kashe kudi masu yawa a wanan harkan,
Sannu sanu taji yana rage tsauriรฑ masifar da yaketa zubawa a waya, da alamar wanda suke wayar ya dan lalashe shi ne,
Cike da takaici maryam ke aikin ta tana sauraren kb wanda ke zaune a falo shida mijin anty dije, da ita anty dijen,
Jin ya ambaci sunan Joseph yasa ta tuna dashi saboda da,dewan da yayi bai shi garin ba,
Zancen tsohon nan yafado mata arai ganin cewa ga mijin antyn ta agari gashi bai zo ba akan zancen,
A cikin hikima da dabara ta tunawa anty da zancen nan anty ta kwashe komai ta fadawa maigidan ta,
Shiru yadan yi yana tunanen zance,
Can yace wa matar shi kin san wanan wani babban al,amari ne,
Don dai da wuya Joseph ya can za zuwa wani addini tunda har kikaga yakai war haka bai nuna wani alama ba,
Don haka kawai kubar wanan zancen kada ku dauko min magana at last,
Maryam dake sauraren bayan nin mijin yar nata sai taji wani haushin shi yakama ta,
Bata san irin halin mijin yar uwar nata ba da rashin son tallafawa addini,
Wanan ai taimako ne amna sai gashi yana kakaucewa,
Batare da wani kwakwaran magana ba mijin yar nata yabar gari,wanda hakan yakona wa Maryam rai,
Dadare bayan tagama komai ta sa wanan sim din nata na boye ta dauko tasa,a wayar ta,
Tai rubutu kamar haka
A TRUE BELIEVERS, BELIEVE IN ISLAM,,,,,


ZEEEE MAKAWA,,,,,,,,

๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
FUREN JUJI
๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
2โƒฃ1โƒฃ

ZAINAB IDRIS MAKAWA

Tun Mr Ema yana fushi da dan shi kan laifin da yayi sai gashi yanzu shi da kan shi ke bukatan dan yazo gari,
Saboda irin dadewawar da yayi bai shigo garin ba,
A, gaskiya kuma baida time yanzu kamar da, da bai wani aiki mai yau, don yanzu ko kasar bai faye zama ba,
Duk wanda yadade baiga Joseph ba idan ya gan shi yanzu yasan cewa akwai canji so sai,
Yanzu ya zama mai dole ya shigo badon komai ba saidon kare mutuncin church din su,
Church din su da ke fuskantar barazana daga sauran churches din dakw garin,
Taro ne zasu yi nakasa mai girma wanda saboda hadin kai irin nasu duk inda mabiyi wanan church din yake dole ne yazo da jamar, sa, saboda da ci gaba,
Yan churching su Joseph sun gano cewa ana so a zarta su daga wata kungiyar kirtawa,
Don hakane suka hada wanan taron na ci gaban su,
Shiri so sai Joseph yaiwa wanan tafiyar saboda irin dadewar da yayi bai shigo garin ba,
Maman Choima da Ejoma da danta, sai shi Joseph din dake jan su da kan shi tun daga Lagos,
Tanks god ya furta a hankali kamar yadda yasaba maganar shi cikin natsuwa,,,
A,lokacin da yahango irin aikin da yaita turowa ana gyara masu gidan su,
Ginan yayi mai sosai don tun daga nesa yahango ginan ya fada da anguwa sosai,,
Baka jin komai a motar sai muryan wata mawakin IBO mai waken churches, Rabeca Gebrin,
Joseph nason wakokin wanan mawakiyar mai zakin murya saboda iya fitar da baitoci da takeyi ga Jesus,
A hankali shima yake marming din wakar inda kusan daidai da mawakiyar bakin su ke tafiya,
"Keddo, "Edema yye Jesu, Na,belewawooo,,,,
Shima bin wakae yakeyi yana dan dukar sitiyarin motar,tashi,,
Kyawon motar kesa mutane na waiga wa don bakuwar motace da nobar Lagos,
Mr Ema yai murna kwarai daga ganin dan nashi wanda sun kusa shekara guda bai,zo ba, gashi yai, wani irin fresh,
Yazama full getle man, ya aje wani irin saje da yadan kewaye mai fuska gwanin sha,a wa,
Duk Wanda ke gidan yau murna sukeyi da zuwan Joseph tare da su Granny, da Ejoma,
Kamshi kakeji duk inda kabi kala,kala, a cikin gidan jen yan mabiya churching Catholic,,
Shi kan shi Joseph yaji dadin yadda ya, samu mahaifin shi a cikin koshin lafiya,,,
Inda mahaifin yake ya iso ya dafa kasa da hannu guda yana mai daga kafa guda ta baya,daidai saitin kafar mr Emanuel,
Kan yaron nashi yadafa yana mai yi mai addu,a,acikin ki,rari,,,,
Dan murmushi yayi yana mai mikewa cikin jindadi, samun blessing din ya yi daga mahaifin shi,
Daga Maman Choima da Ejoma duk sun zo inda yake sun gaishe shi,
Ya amsa ba yabo babu fallasa,tunda baida yadda,zai da halin dan shi wanda yasha warning din shi kan su,,,
Bawani abinci Joseph yaci ba sosai don haka suka ci gaba da shirye shiryen su,

Yau kam churchi ya yayi mugun cika makil da mabiya wanan akidar ta Catholics,
Bukine sosai babu kama hannun yaro anan aka shirya wani kungiya, wanda zasu dinga bi kauyuka suna jan ra,ayin mutane da abubuwan duniya,
Joseph na daya daga cikin wa yanda suka bada gudun mawar su don asai kayayyaki, da za,a rabawa kauyawa, dakuma masu bukata daga cikin su,,,
Wani irin ihu church din yadauka bayan jin abinda sukatara har yafi abinda suke tsanmani samu da farki yawa,
Wani dan gajeren mutum ne tsaye da lassifika yana cewa
"PRESS THE LORD;
Sai sauran su karba mai cikin murnan jin dadi suce "HALELOYA'
Nan take masu kida sauka hau kada ganga duk kowa ya mike akafara wankan JESUS DEY HEAR, HE, DEY,,,,,
Duk wurin yarude da wani irin ihu sai tafi kake ji, da rawa maza da mata,yara da manya,,,,,,
A hankali yazamay jikin shi daga cikin su yana dan tabe kamae may zuwa yin wani abu,
Sai alokacin ya zaro wayar shi daga cikkn aljihun shi yana ta kokarin bidan nobar waya,
Bai tsaya ko ina ba sai gidan, su ร€nty Dije, ta kofar gidan gidan ya tsaya yace ace yana wa Assalam sallama,
Anty Dije bata gida maryam cs da yara kawai a gida suna kallo a falon gidan,
Shigowar yaron da aika aiko kiran Assalam ne yadan sa su daga labuken falo,
Maryam na zaune da waya a hannunta tun kusan minti ashirin suke waya da A,A, din ta,
Sam bataji yaron ba har fitan Assalam din sai dai ganin shigowar Joseph da assalam tagani ya na rike gam da hannun shi,
Muryarsa mai,taushi yai sallama da ita tankar musullumi,
Tuni zuciyar maryam ta tsinke, don ta rasa da wani kallama zata ansa mai sallamar tashi,
Mikewa tayi zaune daga kishingiden da take saman kujera,
Ganin da yayi tadan dadirce yasa shi samun daya daga cikin kujerun falon yazauna
Yana mai jawo Assalam zuwa jikin shi cikin nuna kulawa da kuma yar fara,a man,ne a fuskan shi,,,,
Sannu da zuwa ta iya furtawa a lokacin
A dakile ya amsa mata da yaiwa, saboda sanin halin miskilanci irin nata,
Issalam dake zaune tun shigowar shi ta tashi cikin murna ta nufi gurin shi tana cewa Uncle sannu da zuwa, kamar yadda uwar su tace su dinga ce mai,
Wani irin laulausar murmushi yasake mai yar sauti yajawo ta zuwa kusa dashi yana fadin,
Wai, wai, wai Issin mama may aka baki haka kikai girman nan,
Sai a lokacin Maryam tadan kalle shi a karo na farko tun shigowar shi falon,
Cikin sauri takauda kai a zuciyar ta tana fadin Wa,subbahanallahill, Azeem,
Saboda yada taga Joseph yakoma lokaci guda ,
Yazama wani irin, handsome guy, ,sai ka rantse kace ba,a kasar nan yake ba,
Sanye yake da dinkin shadda sai shining shaddan keyi sky colour,
Ga wani sarka da zakai ma kallo guda kagane cewa ta gold ce,
Akawo ma ruwa tasamu bakin ta da iya furtawa a lokacin,
Harara ya dan sakar mata ta gefen ido yace No ki barshi kawai,
Sai yaci gaba da hiran da yakeyi da yaran suna ta kwasan dariya, don jin dadin kasancewa dashi,
Wayan ta ta dauko taima antyn ta text cewa ga wanan kafirin mai zuwa yazo,
Saiga Anty ta kira layin maryam din tana tambayar ta Joseph take nufin yazo ?
Maryam tace eh shine,
Mikewa Maryam tayi tana mai hada kayan wayoyin ta da kuma wani takarda da take dibawa,
Ba,a dauki wani lokaci ba Anty Dije tadawo daga unguwar in da ta tafi karban, bashin ta,
Da murna Anty Dije ta tari Joseph suna ta kwasan dariya ,
Maryam dake daki duk sai taji haushin Anty Dije don may zata dinga washe baki da kafiri,
Sosai yake dan ba,Anty labarin irin abubuwan da suka dan faru dashi bayan wucewar shi,
Maryam mamaki irin shakuwar su tankar yan uwa takeyi,,
Don dai ko yan uwan su da suke mahaifi guda basu shaku da Anty kamar haka ba,
Wanan dibgegen motar da ya aje a kofan gidan su Anty Dije yasa mutanen gari sanin cewa yashigo gari,.
Kafin wani dan lokaci mutane sun farga da zuwan shi,
Abokin Damo, Tsari, sai ga KB da jibrin su ma sun shigo garin,
Abinda maryam bata so shi yadawo don kagin wani lokaci gidan su fam da yan zuwa maula,
Don sun figane masu samay shi a gidan anty Dije bisaga gidan mahaifin shi,
Dayake gab ake da afara azumin watan Ramadan,
Kowa kagani kokarin wanan shirin yakeyi, sam shi da ba musullumi ba bai san cewa wanan lokacin ya gabato ba,
Sai da wani dan uwan Jibrin yazo gurin Jibrin din neman taimakon abin da zai dan sai abinci,,,
Dubu biyar Jibrin yaba mutumin yana mai cewa kayi hakuri akwai mutane da yawa,
Mutumin ya juya yana zabga godiya,saboda dama duk tunane ya ishe shi, ta inda zai dan samu abin da zai fara sayen abinci kafin ai masu albashi,,,,
Haba dai man wanan mutumin fa kamar cewa yayi yanason abinda zai sayi abinci azumi ko,?
Joseph ne ke tambayar Jibrin din,
Jibrin yace haka yace, sai Joseph yadan kada kan shi alamar takaici,
Yo aiko sukarin azumi bazai sai masu ba, haba, haba man,,,
Kiramin shi pls,
Dubu hamsi yabawa mutumin nan ya rasa irin godiyar da zai ma Joseph don murna,
Yau shigan safe yai ma gidan nasu Anty, Dije saboda yana son shan kunun gargajiya da kosai,
Yana Sanye da farar T,shirt anrubuta agaban rigar, snow, da wani jan kala,
Sai dogon wando mai kyau ruwan baki,wani farin agogo ya makala a hannun shi na D&G,
Sai kafan shi dake saye da wani farin takalma rufafu masu kyau gani,
Maryam ce Anty tasa ta gabatar mai da kunu wanda yasha kayan yaji sai kamshi ke tashi,
Da kosai wanda shima yaji hadin kayan markade, da aka soya su tare,
Aikin kullun yake yi waya, don ko zama yayi kafin ya tashi sai yayi waya da kusan mutum ba iyaka,
Yana daga cikkn abinda yakesa shi zama a gidan anty in yana gari don yakan samu time din yin waya,
Tunda tadoso wurin fuskan shi na kallon gefe bayan shi ne,
Tana isowa yajuyo fuska a daure, tamau, yace dan Allah kawo min ruwa mai sanyi pls,
Mikewa tayi bayan ta aje dan tire din da tadauko kayan karin a ciki,
Wani harara ta,dan na masa, alamar kama raina ni,ke nan,
I don't have your time don ni ba yar aikin ka bace,
Azuci take tunanen ta fada ashe, har afili, ana jinta,,,,,
Cikin rashin damuwa yace mata sorry pls just bear with me for sometimes,
Da sauri maryam tabar falon cikin jin nauyi da kunya don sam batai tunanen maganar zai fito fili har yaji ba,
Tun shigewar ta bata kara fitowa waje ba saboda nauyin da taji,
Saidai tana jiwo hiran shi da Anty yana tambayar ta a gamay da azumi, Ramadan dake tafe,
Cikin hikima yakewa Anty Dije tamabayoyi tana bashi ansa yadda yakamata,
Maryam dake waje tana tunanen cewa anty zata sako mai zance addini aciki sai taji shiru,,
Ba wani tambaya ne yakewa Anty Dije ba, illa abinda mai azumi ke bukata, yasamu idan yai azumi,
Saboda azumin mu da nasu ba iri daya bane, don su daga sha biyun dare zuwa sha biyun rana suke azumin su,,,
Bayan wanan maganar tasu da kamar kwana biyu,
Basai ga kaya niki niki wata mota Peugeot mai budaden baya ta,o dasu ,
Sukace Anty Dije akace sukawo wa inji Joseph yace zai bugowa ya suyi magana shi yatafi, Abuja,
A cikin wayane yake mata bayanin cewa ta rabawa mabukata da sukafi bukatar taimako, wa yan nan ka ,,,
Sai kuma ga su gero da sauran kayan hatsi ankara kawowa,
Nan akaita bawa mutane sadaka saboda ba wanda yasan ko daga ina ne kayan suka fito,
Sai daga baya mutane suka fara ganewa cewa Joseph ne ya base taimakon,
Har gida wani mutum yazo yasamu Anty Dije da masifa cewa don may zata yaudare shi ta bashi abin kafiri yai azumi dashi,
Inda yake shiga banan yake shiga ba taso yatara mata mutane,
Kafin ma yabar gurin saibmutane gungu,gungu sunzo abasu sadaka idan akwai (Dan Adam,)
Unguwa unguwa yasa adinga dama kunu da sugar ana bawa almajirai sadaka,
Allahu akbar nan zancen ya tadu a gari cewa ai ya musuluntane kawai a boye,
Saiga shi magana har wurin mutanen su ya kai bayan sun bukaci yazo,
Nan yabugo masu waya cikin bacin rai yana sheda masu cewa ba ruwan su da shi balle su sa mai ido a harkokin shi
Shi yana yi ne "for god sake,,
Don haka bawai su za su nuna mai ga wanda ya kamata ya ba, ba,
Basu gane mai ba ganin cewa yawuce sanin su ko don haka dole suka sa mai ido da halin shi,,,,
Irin abin da yakawo ma gidan su Anty Dije ya ce ta rabawa yan uwan tav abin ba,a cewa komai,
Bakomai yasa yai haka ba don kawai yadda yaga ta kamanta mai gaskiya ga abubuwan kamar yadda yasa ayi,mai,,,
Malam A,A ma ya yowa Maryam kayan shan,ruwa nagani na fada,
Kamar su kayan tea manya gwagwani, millo, sugar eggs, butter, cooker oath, cornflakes, dasauran su kamar yadda akeyi wa mace wace zaka aura wanan sayayyan a kasar kwantagora,
Maryam taji dadin wanan kayan da malam,A,A yakawo mata badon komai ba saidon dama tana kyamar na gurin Joseph,
Duk da tasan cewa dole wata rana tayi amfani da dayadaga cikin abin da yakawo a gidan,,,

Ansa lokacin bukin KB sallah da sati guda don haka abubuwa suka dan cabe w anty saboda tana cikin masu gudanar da tsarin bukin
Duk da gidan amarya sun nuna cewa basu so asa masu Anty Dije acikin har kan su,
Don a cewar su, suma za,su iya gudanar da komi da kan su,
Don gani sukeyi cewa maganar Anty yan matasan ke kokarin bi,,,,
Sun manta cewa mutunci na iya sa komai don dai ita sanadin dantane duk yajawo mata wanan badakalar,,,,

ZEEE MAKAWA
[2/20, 10:31 PM] โ€ช+234 806 595 8685โ€ฌ: ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
FUREN JUJI
๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
2โƒฃ2โƒฃ

ZAINAB IDRIS MAKAWA


Bakaji komai sai karan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login