Showing 192001 words to 195000 words out of 255288 words

Chapter 65 - Furen Juji Book 1 Hausa Novel Complete

07 Jan 2025

1400

rajiun
Abinda kawai Maryam take iya nanatawa ke nan don bazata iya karasa karantawa ba,,


ZEEE MAKAWA YELWA

Anty na Anty Nafisa harzami da maman Farida, Mariya SB Hafsat Yusuf, da duk wani masoyi na ina muna fatan alherin a rayuwan mu,
Duk wanda ban ambaci sunan ta ba ina mai bata hakkuri dan Allah ,,,
NagodeπŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
[4/28, 5:37 PM] β€ͺ+234 902 951 1701‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣7⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI



Barcin da gajinyan da take ji a lokaci guda tane mesu tarasa saboda wanin irin bacin rai da ya rufe mata zuciya,
Shi A, A baiji kunyan fadar haka ba akan yar uwan ta,
Sau nawa yana lalashin ta akan taimai hanya gurin Yusuf ko ta fada wa antyn ta akan a taimake shi
Ya samu aiki a Abuja don yabar wanan lecturing din amma ita maryam din ke nuna mai cewa hakan ba daidai bane zubar da mutnci shine,
Amma wai shine yau har zai kira ta da cewa makwadaita,
Ita wani kwadai tayi da har za, ai mata wanan lakanin,
Abinda take gudu ke nan tun farko,daya daga cikin abin da yasa, taki amincewa da zancen Yusuf din ke nan,
Gashi tun duniya basu ji ba an fara mata gori akai wanda ita sam ba laifin ta bane,
Hawaye ne masu dumi suka silalo mata daga cikin idon ta zuwa kumatun ta,
Zaune take a bakin gado kafanta,zube a kasan gado
Idon ta na kallon, kasan dakin kamar wace ke neman wani a bu a kasan gurin,
Mikewa ta karayi tsaye zubur kamar wace aka tsikara,
Hannunta takaiwa nashi da suke a dun kule guri guda,
Ko mawa tayi guri da tashi tafada, da karfi saman gadon tana mai rintse idon ta,
A hankali ta kai kwance daga gurin da take ta zaune idon ta a rufe
Sai kuma hawaye suka fara malalowa daga idon nata,
Daga har dare ya raba a hankali barci ya sace ta batare da ta sani ba,

Anty dije ce ba taga maryam ba,a waje yau don haka ta leka, dakin nasu,
A zaune ta hango ta ta kure guri guda, saman sallayan ta ,
Idon ta da taci kuka a cikin dare yayi sulu, sulu don kukan da taci da dare,
"Maryam a cikin wani irin muryan, wanda ke nuna damuwa,
Anty Dije ta kira sunan maryam din dashi,
Inda tace haba maryam wai ke yaushe zaki fitar da damuwar zancen nan a zuciyar, ki ?
Cikin idon da suka rine mata saboda wahalan da suka sha ga kuka ga rashin samun issashen barci,
Tace Anty ni ban fa sa wani zancen damuwa a raina ba,
Kawai dai fa irin zargin da mutane ke muna na akan wanan zancen,
Murmushi Anty Dije tayi da taji abinda kaunar nata tafada
Takai zaune bakin gadon su maryam din ta dan dago kai tanawa,maryam din kallo,
Tace ni wallahi maryam duk abin da za,a ce bai dameni ba sam,
Don Allah yasan zuciya cewa bana kwadan dukiyan Yusuf,
Don ban taba rokon shi komai ba koda kuwa akan yadda zai tallafawa addinin shi ne,
Maryam wace ke takure gefe guda ta sauke wani nau,yayan ajiyan zuciya a lokaci guda,
Sai a lokacin maryam tai magana tace to amma ai mutane basu gani su,
Don kinga kowa zargin ki yakeyi akai cewa kin sa dukiyan Yusuf a gaba kuma
Badon Allah kike tare dashi ba,saboda abin hannun shine kawai,
Murmushi mai daci Anty maryam tayi a lokacin saboda jin abin da yar uwar ta ce,
Sai dai acikkin zuciyan ta, ta dauka cewa wani sabon fitina yar uwan nata ke son jawo kawai,
Hannu maryam ta mika ta dauko wayan ta dake gefen ta,
Dai, dai gurin text din da A,A ya turo mata cikin dare ta nunawa Anty Dijen
Sai,da tagama karantawa tas sai tai wani dariya mai kama da yake,
Tace to shine may maryam, har kike wahal da kan ki akai, ?
Ai har fiye da,wanan sai ki ji a gurin mutane, balle shi A, A dake ganin cewa saboda dukiyan Yusuf ne kika ki shi,
Maryam ta dago kai cikin kumburarun idanun ta tana kallon Anty dije da mamaki,
Tace to anty shi,,,,,,
Sai Anty Dije ta dakatar da ita daga abinda zata fadi ,, ta alamar daga mata hannun,
Ganun haka yasa maryam yin shiru cikin ladabi tana mai dukar da kan ta kasa,
Cikin murya mai kama da fada ko lalashi Anty ke magana,
Ki kwantar da hankali ki duk abinda wani zai ce ki share mai shi hassada,ne kawai irin na dan Adam ,
In ba,shi ba da iyamuri musulmi da bayerabe da bature ke har balarabe idan ka aura sai anyi zuden ka,
Saboda haka daga yau duk irin abinda wani zai fada ki dake ki shanye kiwa mahaifin ki biyayya kawai,
Kai,kawai maryam ta gyada mata alamar ta gamsu da bayanin ta,
Anty dije wace ke daga zaune tamike tsaye tana cewa maryam din ki tashi ki kama harkan gaban ki,
Ki raba kan ki da tunane haka kada ki sawa kan, ki damuwar da har hawan jini zai kamaki a banza,
Daga haka tabar dakin inda maryam tabi bayan ta da kallo harzuwa lokacin da ta fice, daga dakin,,,


Zaune yake saman lalausar kujera guda daga cikin wa yan da ke cikin falon,
Duk hankalin shi na ga Jibrin wanda ke bashi labarin irin yadda mutanen yankin kasar,, kwantagora ke da dawakai masu lafiya,
Da kuma irin yadda matasan yankin ke wasan polo din su a cikin al,adun su,
Da yadda,suke hawan Dabah a garin irin yadda matasa suke kara kawata abin gwanin ban sha,awa,
Sonny wanda sai yanzu yadan gyara zama don yai magana yace very interests,
How i wish to be there ,
Yusuf wanda tun fara hiran tsakanin Jibrin da Sonny bai ce kala ba,
Sai yanzu yadan gyara zaman shi ya daina rubutun da yake yi a cikin system din shi,
Yadago kai yace wa Sonny din ai sai ya gasu da, idon shi zaigane abin da shi Jibrin din ke nufin da kyau,
Sonny wanda da farko yaso yai magana akai amma kuma sai ya ga cewan hakan, shi ya fi don yagani da idon shi,,,
Sai dai kuma matsala guda ce a gurin shi ba komai ba,
Saboda jin da,yayi cewa da mota zasuyi wanan doguwan tafiyan,,
Shiko tafiya ko a cikin jirgi,ne bai son mai tsawo sosai, don baya son zama da yawa guri guda,
Ga shi kuma, yana jin dadin labarin da Jibrin ke mai na al,adun mutanen kasan Kwantagora,
Don haka yaji kawai zuciyar shi na bashi shawaran akan ya tafi yaganowa idon shi komai,
Sai muryan shi suka ji kawai yana cewa
When are we going there ?
Ba Yusuf ba har Jibrin wanda ba wai ya san Sonny din bane da farko
Sai da yai mamakin jin maganan da ya fito a bakin Sonny,
Yadan daga masu gira irin na gogagun yan duniya yace Yes of,course i want to be there,
Yusuf wanda ke sauraren su duk zancen da suke yi murmushi yayi kawai,

Tun safe take, expecting din wayan shi, amma sai taji shiru,
Tuna ne kiran shi takiyi amma kuma sai tana jin nauyin hakan
Amma kuma maganar da Safiya tai mata akan tayi kokarin cusha kan ta gare ko da bata ra,ayin yin hakan,
Don haka taji wani kwarin gwiwa yazo mata a lokaci guda, na takirashi, kawai,
Bata lokaci tadauko wayan ta dake saman gadon ta,
Dialing din nobar shi hannunta, yayi a lokaci guda taji kiran ya shiga,
Har zuwa lokacin da kiran ya katse batare da an,daga wayan ba,,
Tana kokarin aje wayan ne taji kira ya shigo a na ta wayan,
Sai da tai wani dan murmushi irin da ke makalewa a can karkashin zuciya ,
Receiving ta dan,na bayan dan jan ajin da tayi bata dauka ba,
Assalamu Alaikum ta fadi a cikin wani yanayin murya wanda zaka dauka yar larabawa ce ,
Sai da yadan rausaya kan shi daga gurin da yake kadan , sanan ya ansa mata, sallamar ta,
Idanu a a runste tana jin wani abu na fisganta a zuciyar ta wanda bazata iya fassarawa ba,
Muryan shi takara ji kamar mai mata rada a cikin kunen ta yana cewa,
Hajiya maryam barka da warhaka, ya kuke ya yau ya su anty da Family ta ?
Duk sai taji ta wani rude daga kawai jin muryan shi, da ta yi,
Ya fahinci hakan daga inda yake don haka cikin lumshe ido shi, sai ya kawar da zancen da cewa,,
Kin san kuwa cewa dama ke ce nake jira ki, kirani don in tabatar da zargin da nakeyi a kan ki,
Sai dai kashhii, gaskiya zatona ashr ba gaskiya bane a kan ki,
Muryan maryam cikin mamaki take tambayar shi ko wani zargine yake a kan ta, ?
Cikin kashe murya tankar maryqm din tana agaban shi yace
Ina Zargin Maryam, ce da rashin so na sai dai akan tursasawan mahaifin ta da yarta,
A take taji wani irin nauyi da kuma kunya sun lulube ta saboda abinda yace,
Zubewa tayi akan gadon ta sannan ta lumshe idon ta
Bugawar ta zuciyar tana yi don haka tadan sa hannu tadafe gurin a hankali,
Zuciyar nata kawai take iya sauraron bugawan nashi yadda yake karuwa
Tambayar kan ta tayi may zatace mai daidai da ansar da ya dace da maganar shi ?
Cikin wani irin murya taji bakin ta na ce mai amma ai ance zato zunubi ko ?
Cikin yar dariya irin ta kasai,ta Yusuf yace kenan zaton ki nakeyi da hakan ?
Yafada cikin wani irin murya kamar ba tashi ba saboda taushin ta,
A cikin dabara maryam kau da zance don bata san may zatace a irin yadda take ji, ajikin ta,
Ganin zata kawar da zancen yace a hankali cikin muryan nan nashi,
Baki bani amsata ba maryam zaki kawo wani maganar ta daban,
Murmushi tayi wanda har ya ji shi a cikin zuciyar shi,
Wanda har saida ya lumshe idon shi don jin dadin hiran da su ke yi,
Yace to shike nan tunda bazaki fada min ba amma fa ki sani dole sai kin ansa min tambaya na ,
Maryam wace ta sadad da kai kasa cikin jin kuyan tankar a fili suke hiran,
Tambayar ta yakara yi da cewa "Kin amince ?
Da cewa zaki bani ansar tambaya ta ko,
Kai maryam ta daga gami da cewa "eh, tankar yana ganin ta ,
A cikin wani muryan farin ciki taji yadaki wani abu a gurin dayake ,
Ya ce "Great, maryam ko a haka na gamsu da ansar da zaki bani nan gaba,
Nagode taji yace,
Ba za ki taba regrets a kaina ba insha Allah,
A zuciyar ta karba mai da cewa Ameen ya Allah, tana mai dan lumshe idanuwar ta,
Muryan shi taji kamar a mafarki yana cewa Ina son ki maryam,
Son da ban san lokacin da har haka ya shigeni ba a rayuwata,?
Murmushi maryam tayi cikin jin kunya take cewa ai shi so ba sai an san lokacin shigar shi ba,
Idanun shi yadan kara lumshewa yace Really ? Cikin alamar tambaya,
Tagyda kai ta ce kwarai kuwa,,
Cikin wani irin nishadi da jin dadi suka kasance tare a wayan har zuwa wani lokaci,
Ganin lokaci yaja basu sani ba yasa shi cewa maryam har naji bana son ki ajewa yau,
Dariya tayi mai sauti har saida yaji sh a ranshi yai mamaki kwarai yadda akayi yau tai hira dashi haka cikin sakin jiki
Yau zuciyar shi ya tabbatar mai da cewa ya samu karbuwa agurin maryam, fiye da tsan manin shi,,

Dan Allah kuyi managed da wanan nagaji sosai wallahi jiya nadawo daga gurin seminar,πŸ‘πŸ‘πŸ‘
[4/28, 5:38 PM] β€ͺ+234 902 951 1701‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣8⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI

Zaune yake bayan sun gama waya hannun shi duk biyu a dukule saman habar shi,
Tunane yakeyi na yadda yau maryam har ta sake jiki dashi suka dan dauki lokaci suna online,
Gaskiya har zuwa yanzu zuciyar shi na bashi cewa akwai dai,
Can kuma sai wata zuciya take tambayan shi a kan may zai damu da ko ma may ye, ma dai oho,,
Don haka kawai sai ya ja wani dogon ajiyar zuciya ya furzar da iska daga bakin shi,,,
Duk wanan abinda yake yi Sonny wanda yazo da niyar ti mai magana ya na tsaye daga kofan office din yana kallon shi,
Karasowa yayi inda Yusuf din yake zaune yadan zagayo ta bayan shi,
Sai da yadan dafa shi sanan yake cewa, Yusuf din,
Ina mamaki irin yadda wanan Baby din ta samu sa,an ka haka,
Idon shi yadan lumshe yai, rau da idanun shi cikin rausayawa,
Ya ce, I really love the girl,
Inji Yusuf yafada cikin lumshe idon shi,
Sai kuma yai wani firgigit ya,dago kai yakali Sonny, ya ce,
But she she is a small girl not More than 20 years now,
What inji Sonny cikin wani irin mamaki ya tambayi Yusuf,
Yusuf yadan gyda mai kai alamar abinda yaji ya fadi gaskiya,
What a surprise, ?
A small girl like dis charming your heart ?
Sonny ya tambaya a cikin mamaki yace, kuma tasan yadda zatai handling din ka,
Dariya kawai Yusuf yai mai ya mike tsaye daga inda yake
Sai da yakai wurin window dake manne da office din yadan tsaya yana kallon motocin da ke sintiri a saman titin dake layin,
Cikin wani irin murya mai amon wani sauti na fahinta yace,
That is good characters in my religion, sai kuma ya juyo gurin da, Sonny yake tsaye yana kallon shi cikin mamaki,
Har gaban shi ya karaso gab da shi har suna iya jin numfashin junar su, kamar zasu yi fada,
Yace she is gift for me from Allah,,,,

Naimat ce tashigo gidan Anty Dije da murnan su kowa ya tare, wanda hakan da akai mata yasa ta jin wani irin dadi a rayuwan ta,
Maryam wace a lokacin tana, ciki bata san da zuwan Naimat gidan ba,
Sai ganin Na,imat, ta tayi kawai gaban ta a tsakar gida,
Itama dai da dan gudun ta ta tare ta suka rungumay junan su cikin jin dadin ganin juna
Naimat din ce ta ture maryam din baya cikin batare tace wallahi maryam nayi fushi da ke,
Kin sani sarai ni ka,daice a gidana Ibrahim baya gari amma ko ki kawo min ziyar haba maryam , banji dadin haka ba gaskiya,
Cikin dan marai,raice murya maryam tace haba dai Naimat keep n fasan cewa ni kewa anty aiki yau she nake da time din fita, unguwa,
Harara Naimat takai mata cikin wasa tace ke dai ba wani kawai dai ba ki so zuwa bane,,
Dakin maryam din suga shige gaba dayan su a lokaci guda,
Dan abin tabawa maryam takawo masu amma sai taga cewa Naimat, din bata ci komai daga cikin abinda ta aje mata a gaban ta,
Don haka sai maryam take fadawa Anty cewa Naimat bataci komai daga abincin su ba,
Bayan kamar yan mintina sai ga Γ€nty Dije ta shigo dakin
Fuskanta dauke da fara,a ta samu guri kusa da Naimat din ta zauna, suna mai dan fuskantar junar su,
Kallo guda Anty dije tai mata sai tai murmushi tace,
May kike son cine Naimat, ?
Naimat wace fuskanta ke dauke da murmushi ta dan dukar da kai cikin dan jin kunya ta ce ,
Anty ba ko,mai a barshi kawai , kamar ya za,a barshi haka zaki zauna da yunwa,
A hankali tace inda zan samu shinkafa da wake da mai da yaji zanci,
Inda maryam take anty ta kalla tace, muna da sauran wake ne ,
Maryam ta mike da niyar zuwa duba wake sai Naimat tace bani wayar ki maryam,
Ba wani mussu maryam tamika mata wayan ta wuce abinta, zuwa kitchen,
Ita ma Naimat din kwance takai ga wayan a hannun ta ta shiga gurare,
Busy maryam take a cikin kitchen tana kokarin dafa abincin don kada Naimat ta matsu,
Sako taji ya shigo a cikin wayan na maryam dake a hannun ta don haka sai tai kokarin zuwa diba sakon,
A nan taci karo da sakon da A,A ya aikowa Maryam dashi,
Tsab ta karanta sakon cikin tashin hakali da damuwa,
Nobar Yusuf ta bida ta tura mai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login