Showing 255001 words to 258000 words out of 270744 words

Chapter 86 - Triplets Book 4 Hausa Novel Complete

10 Dec 2024

2942

aka yi, gwaggo ta je tare da Josephine suka ɗauko baby's ɗin, gwanin ban sha'awa.

Ana miƙa mashi ɗaya ya karɓa yana sakin cool murmushi.

A fili ya furta "Ga takwaran Saif nan, na hannun momma kuma takwaran Safwan, ɗayan na hannun Josephine takwaran Aseef, ɗayan kuma takwaran uncle ne (daddyn Rimsha)". Ya kai karshen maganar yana ɗago da kallonsa izuwa kan Lion ɗin.

"Lion yakamata ka rike takwaran nan naka fa". Ya faɗa yana miƙo mashi babyn.

Sam Lion ɗin bai so ɗauka ba, amma kuma saboda babyn yana tsananin kama da Areef ɗin, ga shi kuma takwaransa ne yasa ya kai hannu ya karɓi yaron, sam baya son ya kalli wannan murmushin dake a saman face ɗin Areef ɗin ta kau, shi ne yasa ya karɓi baby, dan in bai karɓaba tabbas wannan murmushin zata kau daga saman face ɗin Areef ɗin.

Karɓar yaro na biyu daga hannun Josephine Areef ɗin ya sake yi yana kallon babyn sosai, nan take wasu siraran hawaye suka fara bin kuncinsa.

Zuba mash idanu Lion ɗin ya yi yana kallonsa da mamaki.

"Areef meyasa kake kuka kuma?". Cewar sir Safwan, ya yi maganar a ɗan ruɗe.

Nisawa Areef ɗin ya yi kafin ya goge hawayen nasa yana faɗin. "Dole nayi kuka, Allah mai kyauta mai kari, ya bani ƴaƴa maza har guda huɗu, tamkar fa yadda aka haifemu mu huɗu, kamar yadda Allah ya albarkaci daddynmu da samun mu mu huɗu, haka ya sake kara mana da wasu huɗun, wasu suna can suna haukar neman haihuwa, abin da kuɗi, mulki, isa, taƙama, izza, kai komai bai isa ya bada haihuwa ba, Allah shi kaɗai yake bayarwa, dole na zubar da hawayen farinciki".

Gwaggo ce ta ce mashi "Bama iya kai kawai ba, Aseef ma Allah ya bashi TRIPLETS kuma dukka maza".

Zaro ash eyes nasa ya yi yana mamaki, abin kamar a mafarki yake jinsa.

Haka suka kasance cikin tsananin farinciki har Allah ya sauki Anaya lafiya a cikin wannan sati da Jehan ɗin ta haihu, ratarsu kwana huɗu, ita kuma Anaya ta haifo TWINS kamar daddynta kenan, idan baku manta ba daddynta ai ƴan biyu ne da daddyn Rimsha, so ita ma TWINS ta haifa, ta gado kenan.

A nan ne fa gwaggo ta ce yana da kyau su shirya gagarumin walima na murnar samun wannan ni'ima da Allah ya yi masu, dan haka yana da kyau su Abban Imran su Abbi da sauran dangi duk su zo, su zo ayi taron suna tare da wannan walima, idan ya so daga baya sai su koma.

Haka kuwa aka yi, Brr Naurat ta buƙaci kowa da ya zo, harda daddyn Anaya da mum nata sun zo, su Irfan harda Ummin Dr Nawid kowa ya zo, daddyn Adiva shi ma yazo, mummynta ne dai shiru ba'a san in da take ba, ta mutu ko tana raye, Allah masani.

An shirya walima sosai na wuce misali, amma ba'a gidan za'a gabatar da walimar ba, a wani tapkeken hall za'ayi shi, sai shirye shirye suke yi, gobe ne walimar, sai hidima ake yi tamkar baza'a mutu ba. Su gwaggo anje shopping ya kai sau biyar, sai ta sawowa ƴaƴan nata kuma matan ƴaƴan nata kaya, sai taga bai yi mata ba, haka zata sake tasan jiga jigan motoci ta sake komawa shopping ɗin, sai sharholiyarta take yi, tana so ne matan ƴaƴan nata su tashi kan al'umma da haɗuwa ranar walimar.

Da misalin karfe 9 na dare, gabaɗaya familyn sun haɗu a parlourn ƙasa, sai hirar yaushe rabo ake yi. Rimsha ta tada kai da cinyar mummynta, ita kuma Jehan tana kusa da gwaggo, baby suna ɗakin gwaggo tare da Ummin Dr Nawid, ta ce ita ba zata fito parlourn ba, zata zauna a tare da baby's ɗin, uncle Herry ma duk da bai gama samun lafiya ba, ya fito parlourn ana hira da shi, sai tambayar ina matarsa mamansu John yake yi, an rasa wanda zai iya gaya mashi ta mutu bata raye.

Jay da su John duk kowa yana nan, Jellyn Yah Imran dai har yanzu shiru babu ciki, ga yaron su Akil har ya yi wayo, amma su shiru har yanzu, sai more duniyarsu suke yi abinsu, ga wani uban kyau da Jellyn ta kara kamar me.

Umaisha ce ta kunna masu wakar zuri'a guda tsintsiya guda babu mai rabawa, soyayyar gaske ake in da rai da lafiya ba zaku ganmu a rana ba, a wayarta ta kunna wakar. Sai murna suke yi, shi kuma Lion so yake ya tashi ya ɗauki Rimsha su wuce ɗaki, dan fa shi sun takura mashi, yana jinsa a sama, ga Rimshar taki zuwa wajensa, ta wani maƙale a jikin mummynta kamar wata jaririya.

Sai bibiye wakar ƴan matan suke yi. Jin anzo wajen wata baiti yasa Rimshar ta miƙe zaune tare da zuro kyawawan kafafunta kasa ta miƙe tsaye tana bibiye wakar.

Wajen Lion ɗin ta nufa tana bibiye baitin da suke cewa. "Innayo tunawa na tuna cewa kai ne mijinawa ba, sai in ji da sanyi zuciyata ta dai'na yin kuna". Ta kai karshen baitin tare da zama a kusa da Lion ɗin babu ko kunya, yanzu sun koya mata rashin kunyarsu ita ma.

Dama shi Lion jira yake yi su haɗa ido ya ce ta zo, sai ga shi kuma ta kawo kanta dalilin baitin waka, dan haka sai ya miƙe tare da ɗaukarta cancak ya keta gabaɗaya family ya wuce sama da ita abinsa.

Kada ku manta dukka familyn dai jirgi ɗaya ya kwasosu, wato dai jinin turawan ne, dan haka ko a jikinsu, ko kallon Lion ɗin ma basu yi ba, suka cigaba da hiransu.

Akila ce ta sake miƙewa tana bin wata baiti da ake cewa. "Inna sake waigawa naga ƴaƴan dake garemu, dani da kai dole mu gobewa wanda ya bamu, shi ne wanda yasa mun haɗa kanmu ana ganinmu, ni na tabbata bazaka mun abin da bazana so shi ba". Ta kai karshen baitin ita ma tare da zama kusa da Aseef.

(Yaran nan sun zama ƴan duniya🥱😒 duk sun zama marasa kunya, dama ita gwaggo uwar miji sam ba'a jin kunyarta😂 kaka ma suka mayar da ita, ɗan gara Dr William ma suna raga mashi😂)

Ai kuwa Akilar tana zuwa kusa da shi, shima ya capkota, dama tun jiya yake lallaɓata a kan tazo suje bedroom nasu ta ki yarda, ta ce mashi wlh sai ta yi arba'in zata dawo, ya yi ya yi har ya gaji, har kuka sai da ya yi mata, amma ta murje idanu taki yarda ta bishi, ya gaya mata shi fa a gaskiya sha'awarta tana neman kashe shi, sai tace mashi ai tana jini, kuma karya take yi, tun last week ta yi tsarki, kawai binsa ne ba zata yi ba, to ga shi ita ma ta kawo kanta sanadiyar baitin waka, ai kuwa ya capkota, tana ƙoƙarin guduwa ya damketa tare da ɗagata cak yana faɗawa gwaggo sun tafi sai da safe.............(😂 Allah ka shirya mana Aseef, shi harda sai da safe ma ya yi wa family😂)

Ganin haka yasa Umaishar ta miƙe tana dariya tana faɗin. "Wakar zuri'a guda dai ta haɗa wata zuri'ar".

Akil ne ya ce. "Abba muma mun shiga sai da safe". Ya kai karshen maganar tare da riƙo hannunta suka wuce nasu masaukin, suna tafiya yana gaya mata ita ma yanzu zai bata wani zuri'ar tun da babynsu ya yi wayo.

Jelly da ta ga haka, sai ta lallaɓa ta gudu sama wajen Ummin Dr Nawid abinta, dan dama ta gaji da jarabar Yah Imran ɗin nan nata. Allah sarki Ummin Dr Nawid, akwaita da bala'in son yara, Dr Nawid shi kaɗai Allah ya bata kuma ya karɓi abinsa, kunga kuwa dole yanzu da taga yaran Akila da Jehan dole ta ruɗe baiwar Allah, dole ta ce ita zata zauna tare da su a cikin ɗakin.

Shi kuma Handsome babu kunya babu komai ya ce da gwaggon shi fa yana son wannan karamar yarinyar, ta burge shi sosai, dan haka ya yi mata.

Kallon yarinyar da ya nuna gwaggon ta yi, ita da kanta bata san ƴar wacece bace, amma dai tasan familynsu ne.

"Wacece wannan ɗin?". Ta tambaya tana kara karewa yarinyar kallo.

Daddyn Rimsha ne ya bata amsa da cewa. "Zaira ce kanwar Anaya ƴar Azharuddin".

Kun san halin gwaggo da shegen son fadanci da nuna isa, dan haka sai ta ce. "Ba komai Handsome na baka ita, ko yau kake so sai a ɗaura maku aure".

Jama'a kunji karfin hali wajen gwaggo, dan kawai ita ce yayar su daddyn Anayar, wato ko suna so ko basu so ita ta bada Zaira. (Hjy Gwaggo ikon god😂)

Wani irin daɗi Handsome ɗin ya ji, cike da murna ya zo ya ɗan rungumi gwaggon yana zuba mata godiya.

Ganin haka yasa shi ma Irfan ya ce da gwaggon yana son Pinky.

Aikuwa kara ɗaura kafa ɗaya bisa ɗaya gwaggon ta yi tare da shaida mashi cewa shima ta bashi aurenta, ba kuma wanda ya isa ya hana. Hjy Gwaggo sarkin son mulki.

Dr William kam da yake yasan halin kayarsa, sai ya ce ai bama wanda ya isa ya hana maganarta, dan haka kamar yadda ta bada aure, to ba mai hana wannan auren sai wani ikon Allah, dan haka shima ya bada Pinky ga Irfan.

Miƙewa Irfan ɗin ya yi tare da zuba masu godiya kafin ya wuce nasa masauki, alwala ya je ya yi ya fara sallah tare da rokar Allah da yasa Pinky matarsa ce, kada a fasa bashi kamar yadda aka yi mashi a kan Akila, har ga Allah yana tsananin son Pinky sosai da kallon farko.

Gaskiya Irfan ya more mata, kada ku manta Pinky fa kyakkyawar gaske ce, jinin jajayen kunnuwa, kama da su Lion take yi, ai kuwa ya more......😌

Da haka da haka family suka watse kowa ya yi nasa ɓangaren, dan suje su kwanta su huta gobe suna da gagarumin Walima. Asuba ta gari.

Washegari🤍

LOVE PERIOD❤️🕊️

Tun karfe 7 Rimsha ta farka, dama sun mayar da barci da suka yi sallar asuba, so da yake tana son zuwa wajen walimar, sai ta tashi tun 7, shi dai Lion ya ce ba zai je walimar ba, hakan yasa ma ita ta yi saurin farkawa dan ta shirya.

A hankali ta zame jikinta daga nasa, dan ya rungumeta ne suka yi barci. Cikin dabara a hankali take ƙoƙarin sauka ta bar saman bed ɗin. Sai dai.......


FATEEMA ZAHRA MUSA A-K-A PRINCESS TEEMA CE.....✍️🔥

❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️❤️🔥

*KINDADE KINA NEMAN ABUN DA ZAI SANYAKI QIBA,QIBA MEKYAU KIYI DIMIMI DUK INDA KIKA SHIGA BABU RAINI KINYI TA SIYA KINA ASARAR KUDINKI🤔
ALBISHIRINKI NAZO MIKI DA ABUN DA ZAKISHA BA TARE DA KINYI ASARAR KIDINKI BA 💃 Yana da matiƙar kyau sosai ko'ina naki zai chiko ki xama abar sha'awa duk mai buƙata ta nemeni ta wannan number 09067614054, kada ki bari ayi babu ke, kayanmu tested and trusted ne, guarantee ne*.

*KINDADE KINA NEMAN ABUNDA ZAI SANYA KISAMU XAMAN LFY TARE DA KWANCHIYAR HANKALI? TO BABYN HABIBI KIXO UMMU AFFAN TAXO MIKI DA SHAHARARRUN KUMA INGANTATTUN MAGUNGUNAN MATA, KAMA TUNDAGA KAN HUMRA, TURAREN WUTA,
INFECTION KILLER,
COLACCA,
SAI KAYAN GYARA PAGE.
KACA KACA.
YALLAGWADA.
JIGIDA.
RUWA RUWA.
BANI BANI.
WOMEN JELL BATA BATA.
DAFIN KAXA.
TANTABARA.
XABUWA.
CICCIƁI.
AND EXCLUSIVE, XUMA TASTED AND TRUSTED INA FARIN CHIKIN SANAR DA KU MUN FARA RAMADAN PROMO GAME BUQATA XA A IYA TUNTUBA NA TA WANNAN NUMBER
09067614054 JIGAWA STATE MUNA AIKAWA KO'INA CIKIN AMINCI DA YARDAR ALLAH,
BABYN HABIBI KARKIMANTA DA KAYANMU FIRST CLASS NE, DAGA KANSA AN RUFE KOFA, YANA DA INGANCI NA WUCE TUNANINKI*.


❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥


https://whatsapp.com/channel/0029VaMOfZZI7BeKXPU9gK2S


❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥❤️🔥




TSARAWA DA RUBUTAWA......✍️

❤️FATEEMA ZAHRA MUSA (💫PRINCESS TEEMA💋)


*Domin samun damar karanta littafin nan daga farko har karshe zaki iya nemana ta wannan number 08161390581*



E53


A hankali ta zame jikinta daga nasa, dan ya rungumeta ne suka yi barci. Cikin dabara a hankali take ƙoƙarin sauka ta bar saman bed ɗin. Sai dai kuma ta manta da cewa bashi da nauyin barci, dan haka tana ƙoƙarin sauka ya capkota, idanuwnasa a lumshe ya jawota jikinsa.

"Where are you going?".

Ya faɗa can kasan maƙoshinsa, da wata iriyar murya mai matuƙar shegen daɗi, ga shi a sanyaye fiye da yadda yake magana ya yi ta.

"Wanka zan je fa na yi Noorish".

Ta bashi amsa a shagwaɓe.

"To ni kin sallameni ne?".

Ya yi maganar tare da waro idanuwansa a saman face nata. Ta wani tsuke ɗan bakin nan nata kamar ya ce zai yi mata kiss, ita ala dole ta ji haushin ya ganota zata gudu.

Gera guda ɗaya ya ɗaga mata yana mai cigaba da kallonta, idanuwansa sai wani kyalli suke yi.

Turo mashi bakin nan ta ɗan yi kafin ta matso ta shige jikinsa.

Hannunta ya kama tare da ɗaurawa a saman Heronsa dake tsaye kyam. A kunne ya raɗa mata cewa abinci yake son ci.

A shagwaɓe ta ce. "Allah Noorish kai ko, wai shi baya ƙoshi ne?".

A kunne ya raɗa mata. "Tambaye shi mana, baga hannunki a kansa ba?".

Zame hannun nata daga wajen ta yi tare da mayarwa saman mararsa tana shafawa a hankali.

Da ɗan karfi ya furta. "Wash my Meesha". Ya yi maganar tare da kara matseta sosai a jikinsa.

Tana ƙoƙarin yin magana ya yi saurin haɗe bakinsu waje guda, cikin salo ya fara bata zazzafar kiss mai tashin kai.

Cikin so da tsananin kaunarsa ta fara mayar mashi da martani babu kama hannun yaro.

Nan take suka shiga farantawa juna rai babu wasa. Ba shi ne ya rabu da ita ba sai karfe 9:30, nan ma sai da ta saka mashi kuka, sannan ne ya kyaleta yana mai ce mata raguwa kawai.

Bata ce mashi komai ba, dan tasan idan ta ce mashi wani abin ma sake komar da kanta ruwa zata yi, ita kuma sam ba haka take so ba, so take yi ta je ta hau shirin zuwa wajen walimar da za'a gabatar anjuma, tun daga karfe 12 za'a fara har zuwa lokacin da Allah ya yi za'a gama, ba karya Lion and sir Safwan sun kashe maƙudan kuɗaɗe a wajen wannan walimar, saboda iya kaya da motocin da suka tanada za'a rabawa al'umma ma kawai abin ba'a magana, shugaban kasa guda ace Familynsa zasu yi walima ai kunga dole dollars su ci ubansu, dole dollars su yi kuka.

Cigaba da kwanciya shi kuma Lion ɗin ya yi, dan duk jikinsa a mace yake, baya jin kamar zai iya tashi, ita kuma sarkin son zuwa wajen walimar, tuni ta miƙe ta lallaɓa zuwa cikin toilet.

Yana jinta ta yi wanka ta fito, shiryawa ta yi cikin wata abaya kafin ta zo ta gaya mashi ta tafi wajen gwaggo.

Bai amsa mata ba, bai kuma kawar da kallonsa daga kanta ba, ya tsareta da idanu sosai kamar nace zan rabasu.

"Noorish lafiya? Meyasa kake ta kallona haka kaki yin magana? In tafi ne?".

Nisawa ya yi ba tare da ya kawar da kallon nasa ba, a hankali ya motsa laɓɓansa tamkar suna yi mashi ciwo, kasa kasa ya ce.

"Ban ƙoshi bane".

Ya yi maganar yana cigaba da kallonta.

Zama ta yi a gefen bed ɗin tare da juyowa gare shi sosai, cool murmushi ta sakar mashi kafin ta ce.

"Tom bismillah".

Ɗan zaro mata idanu kaɗan ya yi kafin ya jawota jikinsa. A kunne ya raɗa mata ta yarda ya kara?.

Sumbatar kumatunsa ta yi tare da cewa. "E mana Noorish, ka yi har iya yadda ya isheka, In Sha Allah Allah zai baki ikon iya jurewa, da na shiga fushin Mala'iku da tsinuwar Allah na ka buƙaceni naki ba gara na jure ko zan mutu na baka hakkinka ba, na san ko na mutu ta haka zan huta, me aka yi aka yi zuwa wajen walima? Meyasa zan yi zumuɗin zuwa wani waje bayan mijina yana buƙatata a kusa da shi? Kawai ka yi abinda kake so".

Tabbas abin da take faɗa har cikin zuciyarta take faɗarsa.
Daɗi sosai ya ji, sumbata ya kai mata a saman ɗan bakin nan nata kafin ya ce.

"I really love you my Meesha, jeki abinki, dama na gwadaki ne naga da gaske zaki iya bani idan na buƙata, da gaske zaki iya daurewa a kowani irin hali kike ciki wanda bai saɓawa Allah ba ki bani, sai kuma ga shi kin bayar ɗin, Allah ya yi maki albarka, jeki ki gaida Momma sai na yi wanka ina zuwa wajen nata nima".

Ya kai karshen maganar tare da manna mata sumbata a ɗan bakin nata again.

Cool murmushi ta sake sakar mashi kafin ta kai ɗan bakin nata ta capko lips nasa na ƙasa. Kissing nasa ta fara yi cikin tsananin so da kauna.

A saman mazaunanta ya ɗaura hannunsa guda ɗaya yana karɓar sakon nata tare da lumshe idanuwansa. A hankali ya fara yawo da hannunsa a saman bayan nata, yana matuƙar kaunar mazaunan nan nata.

Sun ɗan jima a haka kafin ya daure ya saketa, dan baya son ɓata mata rai, ta faranta mashi rai sosai yau da safen nan, so ba zai so ya yi mata abin da zata ji babu daɗi a cikin zuciyarta ba.

Miƙewa ta yi tana mai gaya mashi da ya kula mata da kansa sosai. Sai ta dawo ya yi mata tare da gaya mata ta kula sosai ita ma.

Okey ta amsa da shi tare da nufar kofar fita. Da kallon tsantsar so da kauna ya bita da shi har ta kurewa ganinsa.

Dogon numfashi ya ja tare da saukewa a hankali kafin ya miƙe zaune, wani irin azababben sonta ne yake kara narkuwa mashi a cikin zuciyarsa.

Da kyar ya iya miƙewa ya nufi toilet, jikinsa duk a mace yake, ta saukar mashi da kasala.

Ita kuwa tana zuwa part na gwaggo ta isko Josephine tana ta cancaɗawa su Jehan make up, ga gwaggo ma ta shirya cikin dandatsesiyar Dubai abaya mai bala'in kyau, ta fito a uwar His Excellence ɗin da kansa, kyau iya kyau, yau sai ta yi kama da Aseef sosai, sai nanata kalmar kamar tasu Josephine take yi.

Gabaɗayansu Josephine ta tsara masu kwalliya, har ita kanta Rimshar da gwaggo ta ce ta cire abayar jikintan nan, kayan indiyawa zasu saka yau, sai murna suke yi.

Mazajensu suna nasu bedroom ɗin suma suna shiryawa, Lion ne kawai ya ce shi ba zai je taron ba, ba kuma zai je office ba, kwanciya zai yi a gida, su je sai sun dawo.

Su sir Safwan kam duk sun shirya cikin wasu shegun suit masu bala'in tsada abinsu, sai tashin fitinannen kamshi suke yi, shiga iri ɗaya suka yi a matsayinsu na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login