Showing 321001 words to 324000 words out of 381117 words

Chapter 108 - Auren Katin Kasa Book 1 Complete Hausa Novel

07 Feb 2025

2031

ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai,   kingaa na man&   kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace   ashe anan nabar wayar 
Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace   au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata  ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani.

Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace   no thanks 
Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci.
Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta.

Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi.
Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace   hajiya ga girin juice din 
Dariya salima ta danyi data kubce mata tace   kai anty lantana, keda wannan girin din 
Murmusa duk sukayi ammah tace   nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din 
Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace   ji mana 
Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace   naam anty 
Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace   ammah zansha 
Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace  gashi doctor ay bana hanaki ba, 
Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace   anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci  adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace   ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi 
Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace   yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai 
Atsorace lantana ta sake kallonta tace   kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki 
Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi,   na doraruwan zafi akan gas bari na kshe 
Kamar daga sama taji muryar amar   stoppp there 
Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace   shaaa 
Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri,
Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace   takeeee it and drink it up 
Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai,
Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace   muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana 
Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka   na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah 
Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba   ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara 
  wallahi hajiya ba laifin&   tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana   muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba 
Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma,
Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace   aisha meke faruwa ne?, 
Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace  idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din  yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya   yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani 
Baya ji baya gani yace   sakeni, 
  wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba, 
  aishaaaaaaaaa  ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara   ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku 
Amra ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace   ammah ammah  jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace   am& .mahhh..ta mutu.uu..  hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri   amarrrrrrrrrr!!!!! idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi
Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah   ammahhhh & ammahhh  
Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka   ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na 
Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah& & & [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!
Unedited page&
Wajen karfe uku na dare ya farka saboda wani irin zafi dayaji a jikinsa lokaci guda, bude rinannun idanunshi yayi ya sauke su akanta, ta maqalqaleshi gaba dayanta ta sauke mashi nauyin jikinta tana rawar sanyi, ga wani irin turirin zafi dake fita daga jikinta, saurin lumshe idanunshi ya sakeyi yi ya budesu tarr akanta sosai bakinta na gab da nashi lebanta na karkarwa sosai, saurin mikewa yayi zaune ya gyara zamanshi ya kalleta da kyau saboda akwai hasken bedside lamb dake a kunne, kyawawan ya zubama idanu inda wasu siraran hawaye ke zarya akan fuskan nata, saurin taba wuyanta yayi ganin yanda ta fara kafewa bakinta har lokacin yana karkarwa sosai, wani irin zafi yaji daya sashi saurin cire hannunshi   shes burning up  ya fada ahankali yana kallon fuskanta, saurin janyeta yayi daga jikinshi ya mike tsaye yama rasa abunda zaiyi don ya mata taimakon gaggawa, tunawa da yanda ammah ke mashi lokacin da yake karami yayi don haka ya wuce bathroom ya jiko hand towel kafin ya dawo gefen gadon ya zauna ya soma goga mata a fuskanta.
jikinta ne ya tsananta don har lokacin he can feel yanda take sauke nunfashi mai zafi sosai akan hannunshi, last option daya yake dashi wajen taimaka, kamar bazaiyi ba don yasan zaiyi affecting dinshi sosai, saidai ganin yanda take rawar sanyi ya sashi jin wani iri don haka ya mike tsaye ya kashe ac dakin ya wuce ciki closet ya dauko babban duvet mai nauyi sosai ya sauya da dayan, yanda yake yin komai a gaggauce zaka gane hankalinshi a tashe yake.
Yana nan tsaye yana nazari kamar ana fusganshi haka ya soma zame kayan jikinshi ya rage daga shi sai dogon wando pjs dinshi.
Ahankali ya hau kan gadon ya zauna kafin ya janyota jikinshi ya soma zame kayan jikinta, saida ya cire kayan barcin nata gaba daya kafin ya hade jikinshi waje daya ya rungumota, wani irin shock ya soma ji saboda yanda fatar jikinta ke gogar nashi don babu bra kwatkwata jikinta, runtse idanu kawai yakeyi jikinshi na vibrating saboda kusanci yayi yawa sosai, janyo duvet din yayi ya rufa masu gaba dayansu tundaga sama har kasa har lokacin tana cikin jikinshi tayi lamo.
Ahankali zafin jikin nata ke transferring zuwa jikinshi don shi temperation dinshi is normal, shida idanunshi suke a bude kuma yana cikin hayyacinshi shi kadai yasan irin connection din da zuciyoyinsu suka shiga, don heart beat dinsu kusan a tare suke bugawa, at the point ya tabbatar zuciyarshi is beating for her don kwata kwata ba haka zuciyarshi ke bugawa ba,
Bakinshi ya maotso saitin kunnenta ya soma karanto mata addu oin samun sauki harta daina rawar darin da takeyi nunfashinta na sauka ahankali akan kirjinshi da gashi ke kwance akai.

Har aka kira sallar asuba bai runtsa ba ko kadan yana maqale da ita, sallar ma bai samu yayi ba don sai a lokacin barci ya fusgeshi saboda wani matsanancin ciwon kai daya fara kawo mashi ziyara.

Amra dai bata san wainar da yake toyawa ba saidai daren ranar taji wani irin sanyi a zuciyarta, daman duk dare saitayi wannan zazzabin wanda ayanxu ya zaman mata jiki don duk dare saitayi.

Basu suka tash ba sai wajen karfe goma na safiya, amra ce ta fara bude idanunta saboda wata irin yunwa data nuqurqusota, saurin bude idanunta tayi ganin duhu duhu yasa tadan razana don bata ma lura da ajikinshi take bay a lullubesu da duvet, mutsu mutsun da ta soma yi ne ya farkar dashi daga barcin, bude kyawawan idanunshi yayi ya sauke akanta, sai alokacin itama ta kalli fuskansa da kyau, janyota yayi sosai a jikinshi ya lumshe idanunshi da suka danyi jaa yace   shiii go back to sleep 
Dauke idanunta tayi akanshi don yanda yayi mata maganar yasa ta soma jin wani abu chan kasan ta saboda whispering tone yayi using, dan turo bakinta tayi kafin ta soma Magana anatse   ni yunwa nake ji 
Bai bude idanun nashi ba ya sake cewa   baki isa ba fah, yanda kika hanani barci jiya sai kin koma 
Ashagwabe ta sake cewa   wallahil azeem yunwa nakeji, cikina yana ciwo 
Banza yayi da ita, idanunshi a rufe to his surprise sai jin kukanta yayi kamar wata baby ashgwabe tana kuka tana gunguni tana Magana   ni wallah yunwa nake ji  ,ta fada tana harba kafarta har wani zungurinshi takeyi da kafafun nata wanda ya sashi runtse idanunshi ya danyi yar tsuka ya bude idanun ya saukesu akanta   why are you so stubborn ne? ke ba a isa a fada maki abu kiji ba 
  toh nace maka inajin yunwa kaqi barina na tafi  ta sae fada tana kauda kanta daga gareshi.
Bai saketa ba haka zalika bai sake ce mata qala ba harta karaci kukan nata ta gaji ta rabu dashi, don kukan ma galabaitar da ita yakeyi sosai.
Saida suka dauki kusan minti atalatin a haka, har lokacin bai saketa daman dalilin qin sakinta nata da yayi was erection din data tado mashi wanda bayason ta ganshi a haka ta samu kofar sake rainashi shiyasa ya ki sakinta saida ya bari komai ya dan lafa mashi.

Sauke duvet din ya farayi kafin ya sassauta rikon da yayi mata ya sauke kafafunshi kasa ya wuce bathroom anatse ba tare da ya waigo inda take zaune ba don har lokacin engine dinshi na nan a tsaye bai sauka ba, ya shiga bathroom ya soma zame kayanshi ya fara wanka.

Tana ganin ya shige bathroom ta mike zumbur, sai alokacin ta lura da babu komi a jikinta said an pants dinta, wani irin takaici ta danji a ranta don yanzu kiriri ta gane buqatarta yake sosai, wanda tayi alqawarin bazata taba bari ya kusanceta ba sai ya karbeta a matsayin mace kamar kowacce mace a wajen mijinta.
Yar tsuka tayi ta zura rigar barcinta, bata ma staya saka hula ba ta fuce daga dakin aranta tana rokon allah yasa babu kowa a parlor, koda ta futo daga dakinshi ta karasa wajen kofar fita daga parlor nashi saida ta dan tsaya ta bude kofar ahankali ta zuro kanta, babu kowa a parlor kuma bataji wani hayaniya ba ko karar spoons don haka tayi maza ta bude kofar ta fuce fit tana dan sassarfa kamar munafuka.
Batayi landing a ko ina ba sai dakinta tana shiga ta sauke wata ajiyar zuciya tana haki, saida ta dan dawo daiidai kafun ta wuce cikin daki ta soma rage kayan jikinta ta wuce bathroom tayi wankanta.

Tana gama wanka ta fito daga bathroom tana tsane jikinta da hnd towel data ruko a hannunta, agurguje ta soma shiryawa ta saka wani doguwar riga wanda ta dan kamata kadan, tana gama shiryawa ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike tsaye tana kokarin cire hijab din jikinta saiga sallamar ammah, cikin sauri ta sauke hijab din kasa ta wuce wajen dresser ta tsaya tana murmushin yaqe don bazata so ta ganta tana sallah yanxu ba don duk wand aya ga haka sai ya kawo wani abun, ammah dai ta kamata lokacin da ta bar wajen sallayar haka zalika taga fitowarta daga dakin nashi don tana tsaye tana shirin futowa daga kitchen ta hangota.
Fuskan ta dauke da murmushi ta tako cikin dakin tace   daughter yau kin Makara sosai 
Adaburce amra ta saukar da kanta kasa tana wasa da yatsunta tace   ina kwana ammah? 
  lafiya kalua daughter ya kwanan ki da na baby?,  ammah ta sake tambayarta
  alhamdullillah  ta amsata anatse muryanta


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login