Showing 111001 words to 114000 words out of 381117 words

Chapter 38 - Auren Katin Kasa Book 1 Complete Hausa Novel

07 Feb 2025

2013

rush to him na tambayeshi, nan ya shaida min an shigo an basu wata kwaya, shi dai yaji tsoro bai sha ba yace zaije toilet bayan an bashi bai hadiye ba, yana zuwa toilet ya boye a wandonshi, I quickly ask him su sunsha, nan ya shaida min sunsha suka haukace after few hours don gaba daya daga zuwansu bayan an aje su a daki aka basu,
Da sauri Amar yace
 Zaka iya tuna lokacin da aka kawo su da lokacin da aka bama yaran kwayar

Shuru Hammam yayi kafin yace  yea about 5hours
 Damnnnn Amar ya bugi table da yasa asad saurin dagowa, ganin yanda idanunshi sukayi jaaa Har jiniyoyin wuyanshi na futowa yasa asad bude fridge din gefenshi ya zaro ruwa ya bashi, yana karba ya balle murfin ya kafa a baki ya mashi kwankwada daya ya shanye tasa kafin ya wurga bottle din ya cigaba ta cewa
 Dude send me the picture of the drug,I just need to confirm it, and also I need the picture of the boy, and some of his information tunda kace dan nigeria ne
 Okay dude hamman ya bashi amsa daga chan bangaren
Cikin qanqanin lokaci kuwa saiga hoton drugs din harda hoton yaron ta email, yana budewa ya bugi table din yace  ka gani ko, those bastards,I will Make sure they pay all they have been doing
Da kyar asad ya tausasa shi don ran maza yayi mugun baci saida yadan dawo daidai kafin ya sake Kiran hammam don wayan ya yanke, yana dagawa kuwa ya fara bashi command don gaba daya ya rikide ya juye ya koma asalin general. Babu fara a a kausashe ya soma magana da karfi
 officer Hammam shuraim
Jin haka yasa Hammam saurin cewa  yes sir, officer Hammam on the line waiting for your Command!!!!!!!
 I command you, with your power to investigate throughly on alif shuraim, don t leave even his finger tip during this investigation,most importantly I need his private account, that will be the link of his business, I want to crush every single one of them
 Yes sir!!!!!
Kashe wayan yayi Yana fudda nunfashi mai zafi,
 Calm down oga asad ya fada yana kallonshi
Mugun kallo ya zabgawa asad  how can I calm down Ana wannan ta addancin huh, yanxu dai tunda Mun gano link din kwayar da trafficking da akeyi, abu na gaba inason kayi min bincike akan wannan mutumin ya karashe yana nunama asad wayarshi dagowa asad yayi ya kalli hoton da yake nuna mashi,  wannan ne Alhaji Mustapha, inason na tabbatar idan yana cikinsu, cos yaronshi na hannunmu yanxu kusan sati biyu kenan, he s under investigation, yaso fita da kwayar daga Nigeria zuwaga Egypt saidai kasan saiyayi transit a dubai so anan aka kamashi, dalilin dayasa na gano Akwai hannun Nigeria a cikin case din kenan.
 Okay ba damuwa ka turamin hotonshi gobe zakaji bayani, asad ya fada fuskanshi seriously

Runtse idanu Amar yayi kafin ya bude idanunshi yace  Akwai wani dan Iskan danshi wahab, ko me zakayi kayi inason na ganshi anan nigeria, I have to deal with him for trying to touch what doesn t belong to him, I will make sure he never use what he tries to use to rap& .
Shuru ya danyi ganin yanda asad ya kura mashi idanu yanason Karin bayani, fuzgewa yayi yace  I will forward hoton wannan 17 year old yaron, check his profile a cikin data base dinku zuwa ga gobe Sai muje wajen iyayen shi don muji when last suka ganshi
Bai samu futowa daga wajen asad ba Sai wajen karfe goma na dare, gaba daya ya gama chanzawa rana daya ya dauko zafi sosai, don mutun ne shi mai kishin kasar sa da defending kasarsa akoda yaushe, yawanci akan ce masu zuwa suna serving wata kasar basa kishin tasu, shi dai yana cikin masu protecting kasarshi da kuma ganin ta samu cigaba.


Hammam& .
Tun bayan wayanshi da Amar ya cigaba da harkokinshi kamar koda yaushe, don shima yasan aikinda zaiyi Akwai risk a ciki don yana tare da mugayen ne baki daya, kullum yakan zuwa wajen mahaifiyarshi wadda ke Kara karfafa mashi akan ya kasance me adalci da yin aikin daya dace, yawanci da safe yake zuwa ganinta kafin ya wuce aiki saidaga baya ya sauya akalar zuwan nashi sbd Akwai ranar da alif ya zo don dubata ko tana cikin haukan don kwayar tana iya sakin mutane after few years,Allah ya taimaka yana fitowa daga cikin old age house din ya boye don Shiya fara ganin alif din yana shirin shugo wa saura kiris alif ya ganshi ya kubce mashi, tun daga wannan lokaci ya rage zuwa da safe, Sai idan dare yayi yake samun zuwa ganinta,magungunanta kuwa gudun Kar alif yayi bribing wasu daga cikin ma aikata don a dunga bata kwayar ba tare da saninta ba yasa ya hanata shan ko wane irin magani tunda lafiyar ta garau.

Aiki hammam ya soma yi underground yanda babu wanda zai ganoshi musamman mutanen alif dake tare dashi, bayan wannan Ma yana samun nasarar samun abunda yake bincike akai sbd idan ya nema dalilin saninshi da akayi a matsayin alif babu wanda ke kawo komai ko tunanin zai ci amanar alif, yasha wahala sosai wajen shawo kan daya daga cikin masu managing secret account din alif, wanda saida yayi abusing power dinshi ya samu gayen zai bashi duk information da transaction dake gudana a cikin account din alif wanda babu wanda yasan da account din Sai top management na bank din, shima gayen yana daya daga cikin maaikata dake karkashin tops din, da farko gayen ya buqaci maqudan kudade don yasan idan gaskia ta fito za a koreshi don haka Hammam yayi sorting dinshi don shima yana da kudade da yawa wanda yake samu daga babanshi dalilin ayyukan da yake mashi a cikin headquarters.

Yanxu hankali shi ya koma ga haifa wadda tayi moving on da rayuwarta tama manta dashi, lokacin daya mata message tayi mamaki sosai saidai bata jin zata iya dawowa gareshi don ya barta da tabon da zaiyi wuya ya gogu nan kusa a zuciyarta, yayi roko yayi magiya karshe Ma idan ya kira kashewa takeyi, daga baya ya bata tausayi sosai ta soma dan kula shi sama sama saidai tace babu soyayya tsakaninsu.
Yaji dadi sosai daya samu take kulashi don yayi alqawarin bazaiyi giving up ba, he will fight for her love,because Sai daga baya ya gane haifa itace rayuwarshi bayan mahaifiyarshi.

Bangaren hafiza tunda taji batun suspending din Amar gaba daya alif ya cireta daga mutanenshi don bayan ya gama amfani da ita ya sallameta, saidai ko kadan hakan maimakon ya sata farin ciki sai ya sata bakin ciki don tun bayan tafiyar Amar ta shiga tashin hankali sosai sonshi ya rufe zuciyarta wanda babu zato babu tsammani ya shigeta tashin farko, ada chan baya sha awarshi take ji Yanxu kuwa daga baya ta gane mahaukacin sonshi takeyi, gaba daya ta mutu akanshi ita dake cewa saita ga ya zama miserable,Sai gashi ba ayi nisa ba ita ta lalace, Akwai wata kawar ta wadda sukazo dubai tare daga eygypt itama yar asalin chan ce, saidai ita halayyansu ba daya yake dana hafiza ba, ita dai abarta dai da shanye shaye, ganin halinda hafiza ta shiga yasa ta mata introducing abubuwan da take sha na maye,hafiza kuwa dake neman sauki ta karba ta soma hawa network, kan kace me Duk ta lalace, babu aiki babu komi, Har takaiga rent apartment dinsu kawar ta ke biya, ganin abubuwa sun fara mata yawa itama kawar, na sayan kayan shaye shayen Ma na neman gagara yasa ta Tilasta dole hafiza itama ta dunga kawo kudin rent inba haka ba ta koreta, hafiza kuwa da kudinta ya kare tass Har wanda ta samu wajen alif na aiki data masu na nemo masu evidence da aka kori general, ganin abubuwa sun sauya hatta kudinda zata saya abubuwan amfaninta sun yanke yasa kawarta bata gurguwar shawara, dayake idanunta a rufe suke nan take ta amince, daman ciki ne zata dauka na wasu idan ta haife masu dan Saisu biyata maqudan kudi, da farko komai ya tafi daidai don Har cikin ya shiga saidai ba a kaiga ko ina ba ta fara cuta sosai har yayi affecting cikin mutanen wanda larabawa ne asalin Yan uae basa haihuwa sukayi trying surrogacy din (wato a saka Kwan haihuwan miji a cikin wanda suka biya don ta renan masu cikin idan ta haife sai ta basu) sun kwallafa rai sosai a kan cikin saidai sakamakon Shan giya da hafiza keyi don rage damuwanta ya lalata cikin wanda ya janyo aka cireshi by force don ya lalace a cikinta, wannan ma ya janyo mata lalacewar mahaifa, nan take likitoci suka shaida mata bazata sake haihuwa ba, tayi kuka sosai, lokacin da masu cikin sukazo asibiti kuwa tasha maruka sosai nan taga asalin soyayyar balarabe da yaya, abu daya ne ya taimaketa ta hanyar surrogacy aka dauka cikin wanda yarjejeniya ce, kuma government ta haramta hakan a uae badon haka ba da zasu makata ne gaban hukuma don acewar su ta kashe masu da. Karshe dai saiga hafiza babu wajen zama, ta gama lalace wa ta qanjame kawarma ta koreta sbd babu aamfanin da zata mata, koda ta nema ganin Alif korar kare yasa akayiqmata don baya attending beggers.
Karshe dai saiga hafiza a airport da kyar ta samu wani tsohon saurayinta dan Egypt ya tura mata kudi don ta samu ta dawo gida don iyayen ta sun rasu hannun uncle dinta take wanda ya tattara dukiyarta ya sayar ya biya mata zuwa kasar don tayi karatu ta samu ilimim da zai amfaneta don shi ya tsufa sosai.& an gudu ba a tsira ba& an leka ta komo =??

General Amar!!!!
Tun bayan daya baro wajen asad ya Kasa cin komi Sai ruwa da yake sha, kanshi ke mugun yi mashi ciwo sosai, idanunshi yayi jaa, ijjiyar kanshi ta firfito sosai, tunda ya shiga motar ya lumshe idanunshi Har suka iso gida, driver na parking ya kalli mirror gani kamar organ nashi na barci yasashi cewa  sir Mun iso
Jin shuru shuru bai motsa ba yasashi sake cewa  sir Mun is& .
 Just the fucking mouth
Ya fada da karfi tare da bude jajayen idanunshi Har saida driver ya tsorata sosai, daman yana kokarin yanda zaiyi ne Dan ya danne abunda ke cikin ranshi don baya son shiga gidan a wannan yanayin na zafi.

 Out!!! Ya sake fada a kausashe, sum sum driver ya kwashi kafarshi kamar barawon da aka kama ya fuce daga motar ya barshi a ciki tare da barin mashi ac akunne,
Tun bayan fitar driver ya sake lumshe idanunshi, shi kadai yasan irin zafin da yakeji sosai.
Ya dauka kusan awa guda anan zaune kafin ya bude rinannun idanunshi ya bude kofar tare da sanyi kafafunshi waje jacket dinshi na hannunshi daya, Dayan hannun kuma na rike da wayanshi, rufe kofar yayi ya kalli agogon hannunshi ganin kusan karfe sha biyu yasa ya kalli inda gateman yake yace  call that driver
Driver dake cikin toilet din masu gadi don shima anan yake kwana yana jin haka ya ja tazugen wandonshi da bai gama zugewa ba ya fito yace  Gani sir
Bai kalleshi ba ya fara tafiya yana tunkarar kofar entrance yace  close the car
Yana karasawa kofar ya sanya hannunshi ya bude, few haske ne a parlor Sai sanyin ac da kamshi room freshner mai dadi, gaba daya babu abunda ke mashi dadi so yake kawai yayi wanka ya jishi kan gado ko zai samu saukin abunda yake ji, saida yazo dab da hanyar dining ganin kamar mutun a tsaye wajen dispenser wajen baima damu da sanin waye a wajen ba yace  bring me coffee in 30mins

Yana kaiwa nan ya wuce sama,koda yazo second floor kallo daya yayi ma kofan dakin ta kafin ya kauda kai fuskarshi a hade ya wuce sama, yana karasawa parlor ya zubar da jacket din a wajen ya wuce dakinshi ya bude azafafe kamar wanda akayi Ma dole, yana shiga dakin anan ya soma tube kayan shi ya rage daga shi Sai dan micicin boxer dinshi daya dameshi sosai ya fidda shape din surarshi a matsayin cikakken namiji, gabanshi yayi wani tozo kamar wanda ya aje ice ya cika wajen kamar wandon zai farke, toilet ya wuce ya sakarma kanshi ruwa mai dumi ya dauro kugunshi daure da towel, saida yayi yan shafe shafenshi kafin ya wuce gaban closet ya zaro gajeran wandonshi irin wanda ya cire saidai wannan yanada yar hanya ta gaban short an dan tsaga gaban wandon,janye towel din yayi ya saka wandon ya zauna mashi ciff saiya fito da fatarshi don black ne color wandon, yana kokarin zare towel din wuyanshi yaji knocking ba tare da tunanin komai ba yace  come in
Kanta a Kasa ta bude kofar tare da rufewa ta juyo Bakinta dauke da siririyar sallama tace  assalam alai& &  bata kaiga karasawa ba tace  auzubillahi!!!!
Shi baima ji sallamarba Sai korar shaidan dayaji tayine ya sashi dan juyowa ya rike kugunshi ya kare mata kallo da kyau, sanye take da dogon hijabi yabi jikinta ya kame sosai don ya tantance irin kayan dake jikinta wanda ta saba sakawa koda yaushe yar doguwar riga mai sauki.
Tamke wa yayi kamar hadarin kaji babu alamun sassauci fuskan nan ta hade babu annuri,ya kafe ta da idanu saida ta dan dago tare da kaucewa abunda ta doka ma auziyya, tana cin karo da fuskanshi hannunta ya soma Bari sosai, Bakinta na karkarwa ta sauke idanunta kasa tace  dan Allah kayi hakuri bansan kana shirya wa bane

 Wa kike ma Koran shedan? Nine shedan din ya fada yana kafeta da idanu
Gabanta ne ya bada daram jin abunda ya fada, don a cikin furucin da yake akwai alamun bacin rai sosai, kamar zatayi kuka jikinta Duk yayi sanyi tace  Wallahi ba haka bane, kawai dai kawai& .
Tama Kasa karasawa don gaba daya ta daburce, yana nan tsaye ya rike kugunshi ya Tamke babu alamun wasa yace  ke zonan
Haba wa nan take taji kamar an buga mata guduma a kirji hankali tashe ta fara takowa dan nesa dashi ta tsaya  drop that
Da sauri ta karasa gefen wani dan side table ta aje mug din hannunta ta juyo, a furgice tayi baya gabanta na bugu da karfi,Sam batasan ya karaso ba harya tsaya a bayanta don sun kusan bugu wa da juna, kamar gunki haka ta tsaya bayan ta danyi baya, ahankali ya soma takowa ganin haka yasa gabanta faduwa ta soma baya  I don t want to repeat my self waye shaidan da kike auziyya hmm
Ya fada a zafafe don tana iya jiyo bugun zuciyar shi, cikinta ne ya bada wani quuuuu lokacin datakai bango still bai bar matso wa dab da ita ba, Bakinta na karkarwa kamar mai rawar sanyi tace  don Allah kayi hakuri wallahil azeem bansan na furta ba, na ji tsoro ne

 Tsoron me,uhmm ya tambaye ta yana zuwa dab da ita don saura kiris kirjinta ya hade da nashi ayanda nata yake lugude,
 tsoron me kike?
Ya fada da karfi daya sata furgita, yanda ya bugi bango da hannunshi ya mata rumfa hannayenshi both suna kowanne side ya matseta tana nan tsakiyanshi kamar yar tsana
 Wallah aisha don t make me repeat my self
Yanda ya fada da yanda ya kira sunan ta ya sata sakin hawayen dake shirin zubo mata tayi saurin cewa  na rantse da Allah tsoron ganinka haka ne ya sani fada
 Ohhh!! Tsoron ganina a haka, na dauka Ay kin wuce wannan huh, Ay bai kamata kiji tsoron ganina haka ba keda aka kusa& ..
Saurin dagowa tayi ta mashi kallon rashin fahimta don bata gane me yake nufi fa

Maganar daya kusa yi yasashi fidda huci mai zafi alamun zuciyar shi na tafarfasa ya maida kallo shi kanta, Ay amra tuni wani irin zafi ya ziyarceta Duk sanyin ac Saida tayi sharkaf da zufa
Tattaro kalamanta tayi tace  me kake nufi
 Kina tambaya na me nake nufi, are you okay? Kina tambaya na me nake nufi
Ya fada a tsawace wanda ya sata kyarma
 Okay bari na nuna maki me nake rufe saiki gane, baiyi wata wata ba ya fuzge hijab din da hannu daya saida tayi sama ta dawo Kasa,Duk ta gama tsurewa Sai hawaye, tun tana iya bude baki tayi magana har maganar ma ta maqale mata, ganin abunda yake shirin yi wanda ta ya kasa gane me yake shirin yi yasata saurin tattaro jarumtarta tace  Wallahil azeem bansan me
Kake nufi na shiga uku na
 Don t worry Ay yanxu Zan nuna maki, ba haka ya maki ba
Jin haka ya sata tunanin ko yana ganin an nemeta ne
Nan take taji wani irin maqoqon bakin ciki tace  me kake nufi dani ne

Hannunshi ya sanya kan kwankwasonshi yace  ba kin ganshi ba lokacin da yake kokarin raping dinki so baza kiji komi ba koda kingani da wannan
ya nuna wandon shi yana kokarin zameshi Ganin yana shirin sauke wandon nashi yasata runtse idanunta
Nan take taji nunfashinta na neman daukewa tace  dan Allah ka bari Wai meye haka
 Oh na bari?,kinaso na bari?, okay then na bari but saikin cire, tunda kin iya bari wani katon banza ya ga jikinki
Dagowa tayi da jajayen idanunta ta kalleshi cikin ido, gira daya ya daga mata babu wasa a fuskanshi yace
 Undress
Hankali a tashe ta fara girgiza mashi kai, dan baya yayi ya nade hannunshi a kirjinshi ya tako ya zauna gefen gadonshi ya kura mata idanu yace  I don t want to repeat my self, undress now!
Ganin babu sarki Sai Allah yasata durqushewa a kasa ta soma rera kuka, runtse idanunshi yayi ya dauka kusan minti biyar kafin ya bude yace  zonan
Miqewa tayi kamar wanda


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login