Showing 63001 words to 66000 words out of 347251 words

Chapter 22 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1450

amma ki tattara brothers d inki kice musu bamasan ganin su  Prince har da gyara zama  Allah uncle babu Inda zani fa daman yasan ko kowa bai tankaba prince sai ya tanka , cike da jin??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????dad i his excellency yace prince yayi serving dinsa , tun kafun ya fara serving dinsa suke lumshe ido, gabaki d aya miyar ta d auki hankalin su , har  kasa kan rug His excellency ya zauna batare da nuna shi wani bane ya soma cin abincin sa hankali a kwance , kunya hakan ya bawa Abla tayi musu sallama zata tafi His Excellency yayi mata murmushi  Naji dad i sosai da sosai , thank you daughter, me kike so? Fad i ko menene  cikin Sauri Abla ta girgiza kanta  Yaya Big Boss ne yace akawo , babu Wanda bai kalleta ba jin abunda tace , His excellency har murmushi me sauti sai da yayi da ya bawa kowa mamaki, irin murmushin jin dad in da ya dad e beyi ba , har yanxu farin cikin fuskarsa ta kasa  boyuwa ya kalli uncle Adam  from now on she s the queen lady! Everything she wants ayi mata shi shima uncle murmushi yayi  gaskiya ta cancanci zama queen lady of the family  bai kai ga  karasa maganar saba His Excellency ya furta  from now on she s the chief leader of the family , duk masu kula da abincin suna under her control ?.  Abla kasa magana tayi sabida tsantsan mamaki, ta rasa gabaki d aya abun cewa , zatayi magana His Excellency ya girgiza mata kai  you re also my daughter, karkice komai, you make me happy to day , thank you so much , Abla babu abunda take sai girgiza kanta sabida mamaki da Al ajabi, uncle shima jinjina mata kai tayi ?amma duk da hakan Abla sai da tayi masa Godiya Sabida yadda taji kuka na  ko karin zuwar mata , Daidai flower base d in  kofar da zata fita ta d an _aka hannu ta t?re ta ba tare da kowa ya kula da hakan ba sai jin  karewar fashewar ta , cikin Sauri Abla ta fad a kan abun kamar wacce ta bige da gaske , farin abun da ta gani da aka tsire da allurai tayi saurin ri kewa da hannunta , Daidai lokacin da Little da su prince suka yo kanta , Shima His excellency yana  ko karin mi kewa Sarawan da kansa yayi masa da azabar  karfine yasa ya dafe kan yana ambatan  INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN hannayen sa guda biyu duka dafe da kansa.

IBTISSAM
? ? ? ( A heart touching story of love and destiny)

Story & written?
? ? ? By
Mss Lee ??

?
? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?09134652921



? ? TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!!

SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?d'?


HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU

MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA
Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba anan kad ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen  kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sar1 cikin sau ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad in duniyar nan.?

Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za a dawo miki da kudin ki .?


KA DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA



1?? Hadin amarya
2?? Hadin mai jego
3?? Hadin sabon budurchi
4?? Hadin Kaza Yar Suddan
5?? zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu
6?? Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal
7?? Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna
8?? Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu
9?? Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra

DON SAMUN  kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :?
? ? 08133647913?
? ??
? ?KANO NIGERIA?

LOCATION: RING ROAD BAYAN G0DAN MAN NAZARGO.

? ? ? ?SIYAN NAGARI MAIDA KU DI GIDA

PAID BOOK

BOOK 2?
? ? ? ? ?S_____ 13

Da sauri uncle dake gefen sa ya zaunar dashi har lokacin hannun sa dafe da kansa babu abunda yake iya nanatawa sai  Innalillahi wa  inna ilaihi raji un . Abla da ke du ke a  kasa Prince da Little suka temaka mata ta mi ke sai faman taune bakinta take da  karfin gaske ga fuskarta da take faman yin gumi ta ko inq , gabaki d ayansu kallan His excellency sukai ganin yadda yake dafe kansa da yake mugun sara masa , Little da Prince da Sauri suka  karaso Inda yake , Abla kuwa mamaki da tsoro ne ya kamata ga hannunta da take ji kamar ana kona mata shi da garwashi babu abunda zuciya da gangar jikinta yake anbato sai sunan Allah . Kallan su Prince Uncle yayi da Sauri ganin yadda lokaci d aya suka tayar da hankulansu  ku kwantar da hankalin ku , okay ? Babu abunda zai same sa  , Da sauri Little ya furta  But uncle me ya same sa?  His excellency najin muryar Little ya d ago da face d insa cikin sauri , wani irin lallausan murmushine ya su buce masa duk da har yanzu hannun sa d aya na dafe da kansa, da hannu yayi musu alamar su zo , babu musu kuwa gabaki d aya suka taho Wajan sa  karku damu, ba wani abun bane, Hutu Kawai nake bu kata okay ? It s just a minor thing ,okay ? cike da d an damuwa Little ya furta  Every time friend kana aiki , just for today ka huta mana , atleast karka fita yau , kayi zaman ka a gida kayi bacci , da murmushi akan face d in His Excellency ya furta  Wannan ne abunda friend yake so ?  shima kansa little yayi knodding kafun ya furta  yes. hannun Little ya kama yana mi kewa tsaye duk da yadda yake jin kansa na sara masa hakan be hana ya danne ba  it s okay tunda Hakane , let s friend accompany me okay ? Cikin gamsuwa prince ya furta Okay shima  kafun ya koma d aya side d in His Excellency suka nufi wani d an corridor . Tunda Suka bar wajan Uncle Adam da Uncle suke sakin murmushi , cikin jin dad i Uncle Adam ya furta  Allah ya hana kawunan su, Allah yasa komai ya zo cikin sau ki  Amin uncle yace shima har lokacin murmushin fuskarsa be d auke ba , cike da girmamawa Abla ta juya zata ta ba kayan flower base d in da suka fashe uncle yayi saurin dakatar da ita  No! No ! Daughter , karki damu za a zo a kwashe ba sai kin wahalar da kanki ba , Allah yayi Albarka daughter  , d an  karamun murmushi Abla ta saki cikin  kasan zuciyarta kuma ta amsa sa  Amin , komai cikin  karfin hali take yinsa , tana sakkowa  kasa Abla ta runtse idanuwanta sabida yadda suke mugun yi mata zafi, kallan hannun da ta ri ke layar tayi gabaki d aya yayi ja hannunta har ya fara kunbura kamar wacce tayi taruwar jini a hannu, ita kad ai sai faman taushe lips ?d inta take sabida  karin zafin da take ji fiye da na d azu , cikin sauri ta bar falourn ta fito daga cikin part d in. A waje ta tarar da Jenny bata tsaya yi mata magana ba tayi gaba itama jenny tabi bayanta , duk yadda taso tayi magana da Abla sai ha kura tayi ganin lokaci d aya kamar mood d inta ya canza zuwa na mara lapiya . Amma duk da hakan bata ce mata komai ba a tunaninta aikin da sukayi ne yasa ta gaji da wannan Tuna n1n ta kawar da komai na ranta.

Abla na shiga part d inta bata tsaya  bata lokaci ba ta wuce bedroom d inta da Sauri sai da ta tabbatar ta saka key a jikin  kofar kafun ta bud e hannunta da yayi ja sosai , layar hannunta ta kalla me cike da allura , bakinta d auke da addua ta soma war ware layar, tanayi tana zare alluran da ta gani ga hawaye d aya na bin d aya a kan fuskarta sabida tsananin azaba da hannun yake mata, sai da ta warware komai cikin sa wani d an bakin abune da aka  kulle da wani siririn gashi da ya d an yanke ta kad an a hannu, da  karfi ta furta  Wayyo Allah na  cikin sauri kuma tayi saurin toshe bakinta gudun kar suji ihun da tayi , jikinta har rawa yake Sabida yadda take jin wani irin azaba a hannun ta da ko kusa bazaka ta ba cewa ta yanke ba , musamman yadda ko d igon jini babu a jiki. Abla kamar wata yar  kwaya haka ta soma tafiya kamar me shirin fad uwa ga abun layar da haryanxu yake hannunta , gabaki d aya tunanin yadda zata  konasu take, babu abunda yazo ranta sai a shaye , cikin magana kamar wata bigaggiya ta soma ambatan  A shana,a ina zan samu a shana? Ganin bata samu ashanar da take nema ba ta fito daga cikin d akin nata hankali a tashe , direct kitchen ta nufa , dad in da taji jenny bata cikin kitchen d in , sai da ta sawa kitchen d in lock kafun ta soma duban ashana, ko ina ta duba bata ganta ba shiyasa tayi tunanin kunna gas, tana shirin kunna wa sai idanuwanta suka hango mata kwalin a shana, har ajiyar zuciya Abla sai datayi bata damu da yadda ta  bata wajan da kwalin ashana ba haka ta farka guda d aya , bakinta d auke da Bismillah ta cin nawa abubuwan layar wuta , babu  karar da yake sai  Tas! Tas! Tas! Kamar Wanda ake fasa abu me  Kara, yadda yake  kamar saida ya bawa Abla tsoro cikin Sauri ta toshe kunnuwanta da hannu d aya , d ayan hannunta kuma da yayi ja yana rungume da a jikinta.?

Babu abunda bakinta yake iya furtawa sai  La haula wala  kuwata illa billahil Azeem, La haula wala  kuwata illa billahil azeem  tana yi tana kukan, wani irin  karar tas da abunda ta  kona yayi sai da kanta ya bugu da  karfi a jikin bango a Daidai lokacin da ta sunkuyar da kanta tana shafa kanta , a Daidai lokacin wani irin haya ki ya soma tashi , wutar da ta kunna ya mutu sai ba kin hayakin da ya koma , bakin Abla d auke da  La  ilaha illah anta subhanaka inni kuntun minaz zalimin tayi  ko karin d ago kanta , abun mamakin cikin yan seconds d in da basu kai a  kirgasu ba ba kin haya kin nan ya  bace gabaki d aya . Mamaki ne ya kamata Abla lokacin da ta d ago da fuskarta taga ba komai a wajan da ta  kona layar , ko  yar toka babu sai d an duhu da Wajan yayi na  konewar abu.?

Mai da kallanta Abla tayi kan hannunta da ya soma kunbura ga zafi zafin da yake mata kamar tayi hauka, cikin Sauri ta fito daga kitchen d in tana  ko karin yin tuntu be , direct d akinsa ta nufa ko sallama batayi ba ta fad a cikin d ak1n, duk da babu wani haske sosai a cikin d akin hakan be hana tashiga ba hannunta me ciwan ta d ora akanta kamar me shirin saka ido, direct kan gadon sa Abla ta nufa hawaye duk ya soma  bata mata fuska, bata tsaya tashin saba ta d ora kanta a gefen sa tana shesh she kar kuka  kasa  kasa , yadda take kukan haka sautin sa yake shiga cikin Dodon kunnan da , a hankali ya soma ware idanuwansa , kafun ya bud esu gabaki d aya zuwa saitin da yake jiyo kukan nata . Da hannu d aya Big Boss ya janyota cikinsa, a hankali ya soma tapping bayanta alamar lallashi, cikin voice d insa da bata fita sosai ya furta  Bana san kuka. Me akai miki? , a maimakon ta amsa masa sai hannunta da ya soma kunbura ta mi ka masa , cikin shash she kar kuka ta furta  Ni kayi mun addua zafi yake mun sosai  , kallan hannunta Big Boss yayi sosai kafun ya mayar dashi kan face d inta ganin yadda take had a zufa ga hawaye da ya  bata mata fuskarta . Be ce mata komai ba ya kama hannun yana  kara binsa da kallo , a hankali ya dunga mata adduar yana matsawa a hankali yadda bazata ji zafi ba sosai , idanuwanta a kulle suke amma duk da hakan idan ka kuka sosai zaka ga yadda hawaye yake gangaro mata ta gefe gefen fuskarta. Sosai yake mata adduar, hannunsa na ri ke da nata , ga matsawar da yake mata shiga a hankali . Cikin iko da  kudura ta Allah zafin da hannunta yake ya dena gabaki d aya , yadda hannun ya kumbura sai faman bajewa yake , hatta taruwan jini da hannun yayi gabaki d aya sai ya washe kamar bai yi ba . Ya dad e yana adduar idanuwansa gabaki d aya yana kan hannunta. Kusan mintuna 10 a tsakani ya furta  Baby Doll? , yadda yayi maganar kamar me rad a amma shirin da yajine yasa ya ta ba kafad anta , nan ma still shiru yaji sai ajiyar zuciyar da take sauke wa kad an kad an alamar bacci ya d auketa.?
A hankali ya kwantar da ita a gefensa yana mi kewa zaune , kallan yadda face d inta ya soma ja yayi Sabida kukan da tayi sai kuma hannunta da har yanzu yake cikin nasa , d an d aga hannun yayi kad an yayi pecking, kafun ya ajje a hankali yana  kara lullu beta da duvet d in sa . Kusan almost 2 minutes yana zaune a wajan kafun ya mi ke gabaki d aya ya nufi dressing room d insa.

FLASH BACK

 Karfe 7:25am na safiyar yau Harry ce ta Fito daga part d insu cikin shigar  kananan kaya da sukayi mugun kama jikinta , ga wani ba kin belt da ta saka a  kugunta ,ko tunanin saka doguwar riga batayi ba ta fito a hakan ga uban attachment d in da yake kanta har gadan bayanta. Tana tafiya tana shan  kamshi bayan uban make makeup d in da tayi , kai tsaye part d in Abla ta nufa hankali kwance , idanuwanta bajau da ba kin kwallin da Hajiya falmata ta  ba , burinta kawai tayi ido biyu da Big Boss shiyasa ta kasa ha kura gari ya waye . Tana cikin tafiyar ta cikin yanga saura kad an ta  kasa part d in Big Boss ,cikin yan garta kamar wacce aka je ta juya sukayi ido biyu da abunda ya sa lokaci d aya wani irin guduwa ya  kwace mata , babu abunda kake ji sai  bot! bot!bot  d in Harry , cikin tsananin tashin hankali take wata idanuwanta sabida ganin simba da tayi yana bunta da kallo , ko  kwa k kwaran motsi ta kasa sai kukanta da take  ko karin had iyewa amma ta kasa sai da ta sake sa , hankali a tashe ta furta  Dan girman Allah kayi hakuri , ni wallahi bansan da kai ba a cikin gidan nan da wallahi bazan fito ba , kayi wa Allah da annabi kayi hakuri dan Allah ba danni ba ,  ta  karasa zata fashe da kuka , amma gurnanin da Simba yayi ne yasa tayi saurin toshe bakinta sai hawayen tashin hankalin da yake sakkota, a hankali simba ya soma biyota, itama cike da fargaba take  ko karin ja baya, amma Sabida takalmin  kafarta me shegen tsini da tasaka ya fad ar da ita , ganta ya bugu da kas sai jin sautin  kummm  da ya ke tashi, Attachment d in kanta tuni yayi gefe shima , sai ba kin kanta da har yanzu gashi bai soma fitowa ba , kara matsowa simba yayi inda take yana faman motsi da hancin sa, yadda Harry ta kasa motsawa haka idanuwanta gabaki d aya suke kansa gudun karya cinyeta gabaki d aya ta rikice addua take Allah yasa mafarki take ta farka cikin zuciyar ta .?

Simba kuwa gashin jikinsa ya soma karkad awa da ya  kara rikita harry bata san lokacin da wani irin tu_a ne  karar gaske ta  kwace mata ba , wani irin kururuwa ?simba yayi da ya  kara firgita yan sandan gidan , banda sojojin Big Boss da suke aikinsu hankali a kwance . Harry ya soma zagaye wa kamar Wanda ya samu nama, ita kuwa gabaki d aya babu abunda take sai shash she kar kuka dan kukan ma ya  ki fito mata sai zare idanuwana da take ,sau biyu yana zagayeta kafun saka hancin sa Daidai sanqwal d inta yana shin shinawa, gefe d aya kuma hannun sa guda d aya da ya d ora a gadan bayanta. Ragowar futsarin da take ri kewa Kawai ta saki dan gabaki d aya tayi suman kwance sai idanuwanta da suke iftawa .?
? ? Dan  karamin fitan da akai masa ne yasa yayi saurin d auke hannunsa yana juyawa , Big Boss ne tsaye a wajan hannunsa cikin


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login