Showing 12001 words to 15000 words out of 347251 words

Chapter 5 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1405

ta Mareta ta nuna ta da yatsa  wacece ke da har zaki saka bakin ki acikin maganar da bata shafe ki ba ? Ki kula duk ranar da kika  kara gangancin kuskuran nan zaki fuskanci hukunci me tsanani a tsorace Abla ta furta Little ganin yadda yake ja baya ga hannuwansa gabaki d aya daya dafe kansa kansa dashi , yadda yake layi kamar zai fad i cikin Sauri His Excellency ya mi ke zai nufi Little, Bobo ya dakatar Dashi  Me zakayi masa? Bama bu katar ka  Bobo zai fad i wata maganar Abla ta  kara furta  Yaya Bobo ,little  , cikin Sauri ya kalli little da yake dafe da zuciyar sa da take faman har ba amsa , juyawar da zaiyi kawai suka ji karo da Big Boss da ya shigo falourn shima prince , gabaki d aya matan falourn sakin baki sukai suna kallan Big boss , cikin sauri Little dake  ko karin fad uwa ya ri ke hannunsa , muryarsa har ta soma rawa ya furta  Ya..ya Dagaske abunda suke fad a Wancan shine mutumin da ya tsane mu? cikin Sauri His Excellency ya kulle idanuwansa jin abunda little ya furta, hannunsa Big Boss ya ri ke kafin yayi hugging d insa yana tapping bayansa , cikin cool voice ya furta  kowa ya mutu, we re the only family bamu da kowa a duniyar but we have Diidii and Sitti  , hawaye har sun soma sakkowa little kafun ya furta  Dagaske ? Lumshe masa idanuwa Big Boss yayi kafin ya furta  yeah  , A hankali Little ya nuna side d in Diidi  Itace wancan ? Kansa Big Boss ya  kara jinjina masa  But yaya masifaffiya ce fa and nace duk lokacin da tazo America sai na sakar mata Simba da su Bruno tun kafun Big Boss yayi magana Diidii da take sharar  kwalla ta furta  yaya da ka nani kewa shine masifaffe kuma ka dad e baka sakar mun Jinbo  Karewa ba Simba ba.

 Let s go now  Nani da ya share kwallar da suka zubo mata ta furta  Dagaske ka tsanemu haka ? Ka sau d aya na ro keka kayi mun magana ko zanji dadi , shekara 22 ba wasa ba  lumshe idanuwansa Big Boss yayi dan ko kusa baya so Little ya fuskanci wani abu shiyasa ya ri ke hannun sa tare da juyawa ,  ko karin kai wa  kasa His Excellency yayi dukda be ce komai ba ,cikin sauri su uncle Adam suka ri ke shi, Diidii ma hawayen idanuwanta ta goge  Dagaske habibin da na sani bazai iya mun alfarma ba ? A cikin mutanan da ka tsana har dani a ciki? Bazan iya jure rashin ka ba , bazan iya , idan hakan da nayi maka be ishekaba zan tsugunna har  kasa na ro keka dan Allah, cikin tashin hankali suka fara kiran sunan Diidii ganin Dagaske tana  ko karin tsugunnawa,  Bobo ne Ya karasa wajan ta  Diidii me kike shirin yi haka ? Please karki soma  girgiza masa kai Diidii  sai kun mun al kawari zaku zauna har zuwa lokacin da zan tafi  , shiri Bobo yayi mata batare da ya amsa ba , ganin tana  ko karin tsugunnawa Abla bata san lokacin da ta furta  Baza mu tafi ba har sai kinso sai kuma tayi saurin toshe bakin ta Sabida batasan maganar da take a zuciya ya fito fili ba , babu Wanda be kalle taba a cikin familyn, hakan da tayi sosai ya burge Dr haka Kawai yaji  kaunar yarinyar har cikin ransa tun lokacin da ya ganta , cikin farin ciki Didi ta furta  kin mun al kawari? Fiki fiki da ido Abla tayi gabaki d aya ta rasa amsar bayar wa , little ne ya kalleta  Lil kina so mu zauna ? Gabaki d aya sai kowa yayi shiru yana jiran jin amsar ta , ganin yadda kowa yake bunta da irin nashi kallan me ma anoni da yawa ya saka Abla sun kuyar da kanta  kasa tana wasa da  karamin finger d inta a hankali ta jinjina masa kai , ajiyar zuciya su Diidii suka saki hatta His Excellency sai da ya lumshe idanuwansa  Fine zamu zauna ko yaya prince ? Shima prince kansa ya jinjina  I like what Little and lil like  murmushi Little ya saki kafun ya furta  Yaya Bobo?  Dan hararar sa Bobo yayi kad an yana d auke eyes d insa , tun kafun yayi wa Big Boss magana ya bisa da wani irin kallo , fiki fiki Da ido Little yayi amma ko kusa Big boss bai kalle saba , yadda yayi banza da kowa ne ya saka Diidii  karasowa wajan Abla  kinji mun al kawari ko kema na tsugunna miki waro idanuwa Abla tayi zufa sai faman keto mata tayi a hankali ta furt  ah ah ai zamu& zauna  side d inta Big Boss ya kalla da idanuwansa da suka soma canza kalla , babu Wanda ya kalla a ciki ya soma ta kowa Inda take , wani irin bugawa zuciyar Abla tayi ganin yadda yake jefa mata mugun kallo da Sauri ta d auke eyes d inta duk da yadda take jin wani irin ajikinta. Hannunta Big Boss ya kama batare da ya kuma cewa komai ba ya juya da ita , su little zasu bashi ha kuri suma ya kalli Victor  take them away  haka kuwane ya faru kamar wasu  kananan yara Victor da Anthony suka d aga little da prince a ka fad insu.  Dan d agowa Prince yayi yana kallan Bobo  Yaya Bobo bye bye ,daga haka prince da little suka bar falourn , little sai faman  boye dariyar sa yake , babu Wanda be shiga mamaki ba a cikin mutanan falourn , bin bayan su Bobo yayi shima , sai uncle da ya kallesu murmushi kwance a kan face d insa , kar hakan ya d aga muku hankali ba wani abun bane .?

Abla kuwa ji tayi kamar f1tsari zai  kwace mata ganin irin dam kar da yayi wa hannunta , part d in da Suka zauna ya nufa da ita ganin yana  ko karin nufa hanyar bedroom d insa ta soma ja baya tana cewa ya sake ta , gabaki d aya ta tsure , ko kari Kawai take ya sake ta gudu, hannu d aya ya saka ya d aga ta sama , cikin tsoro Abla ta soma ro kan sa akan ya sake ta , duk magiyar da take masa be sauketa har sai da yashiga bedroom d insa da ita gabaki d aya hawaye sun wanke mata face d in ta , akan gado yaje fata Abla tayi Saurin kneeling akan gadon  Dan Allah yaya Big Boss Kayi ha kuri wallahi a zuciya ta nayi maganar bansan ya fito fili ba , please kayi hakuri  Rashi a  bace yake sosai shiyasa ko uffan be ce mata ba sai mugun kallon da ya je fa mata , zai bud e baki Abla ta fashe masa da kuka ,kuka take da iya  karfin ta bayan ta kulle idanuwanta da tafi kan hannun ta , eyes d insa Big Boss ya kulle Sabida yadda yake jin kukan ta har cikin zuciyar sa a hankali ya soma shafa dogon gashin kansa ganin yadda take kuma bil ha k ki kamar yayi mata wani abu idan baki rufen baki ba ! Zan sa kiyi kuka me dalili  tsit kuwa Abla ta dakata da kukan da take tana kallan  kofa , Tuna n1n yadda zata ta gudu kawai take shiyasa ta sakko gadon a hankali kamar me shirin basa ha kuri, a guje ta saka gudu zata bar d akin amma taku uku yayi ya finciko ta tafad o jikinsa , Wani kukan Abla ta saki , yadda take kukan kamar na shagwa ba shiyasa ya saka hannu ya d alle mata bakin , da sauri ta rufe bakin idanuwanta sai shinning suke , cikin zafi zafin ta ya furta  me yasa kike samun ciwan kai ne ? Shiru Abla tayi masa sai fiki fiki da take da eyes , a hankali ta furta  Toh kayi hakuri Dan Allah , Dan Annabi kaji ,  Dan  karamun tsaki Big Boss ya saki kafun ya zauna kan kujera hannun sa har yanzu ri ke dana Abla zata tsugunna ya janyo ta tafad o cin yarsa , rai a  bace ta yayya ko amsa  wallahi babu kyau wannan Wana irin iskan.. sai kuma tayi shiru ganin yanayin face d insa  iskanci ko? Shiru Abla tayi tana zazzare idanuwanta  I will show you kalar iskancin nawa  cewar Big Boss yadda ta  kwalo idan tane ya so sashi murmushi, Abla kuwa ji tayi kamar fitsari na  ko karin kwace mata , da Sauri ta furta  wallahi kai ba d an iska bane ustaz ne  a cikin zuciyar ta kuwa ta furta  ustaz d in yan iska kawai kansa ya girgiza  No zan koya miki kalan nawane sai ki fara ko???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ya tun yanzu  . Narai narai Abla tayi masa hawaye har sun soma sakko mata  Banaso ka bari , hannu d aya ya saka ya matso da face d inta tare da sumbatar idanuwanta da take a Wayen , yanzu ma a  kufule Abla ta furta d an is& . Bata  karasa fad an d an iskan ba ya  kara bata wani hot kiss a baki tare da zuge zip d in rigarta, Abla zata saki ihu ya d alle mata baki ganin yadda take  ko karin kare jikinta  Bakya jin magana ni ne d an iska ? Okay from now on zaki zama student d in d an iska  ya  karasa yana zamar da rigar jikinta har  kasa.

IBTISSAM
? ( A heart touching story of love and destiny)

Story & written?
? ? ? By
Mss Lee ??

?09134652921



? ? TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!!

SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?d'?


HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU

MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA
Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba anan kad ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen  kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sar1 cikin sau ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad in duniyar nan.?

Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za a dawo miki da kudin ki .?


KA DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA



1?? Hadin amarya
2?? Hadin mai jego
3?? Hadin sabon budurchi
4?? Hadin Kaza Yar Suddan
5?? zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu
6?? Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal
7?? Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna
8?? Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu
9?? Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra

DON SAMUN  kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :?
? ? 08133647913?
? ??
? ?KANO NIGERIA?

LOCATION: RING ROAD BAYAN G0DAN MAN NAZARGO.

? ? ? ?SIYAN NAGARI MAIDA KU DI GIDA

PAID BOOK

BOOK 2?
? ? ? ? ?S_____3
Ihu Abla ta saka tana  ko karin janyo rigarta ya ri ke hannayen nata guda biyu da hannun sa d aya , cikin sauri tayi  ko karin kwacewa daga ri kon da yayi mata , Allah ya temake ta ma akwai doguwar rigar armless da ya sakko mata har wajan gwiwar ta , cikin shash she kar kuka Abla ta furta  Dan Allah kayi hakuri na fad a maka kai ba d an iska bane ,shiru Big Boss yayi mata tare da kama hannun rigar ta guda d aya yana  ko karin zamewa, bata da wani za bin bayan ta  boye jikinta, shiyasa ta kanannad e gabaki d aya jikin ta tayi hugging d insa . Tun da tayi hugging d insa be motsa ba sai farar skin d in kafad un ta da ta zuba wa ido , kamar me rad a ya furta  Me yasa ba kyajin magana? Huh? Tana rungume a jikinsa ta  kara girgiza masa kai, please kayi hakuri kai ba d an iska bane  hannu d aya ya saka ya d ago da face d inta da take  ko karin kakkarewa, ba kamar d azu ba yanzu cikin cool voice nashi ya furta  then wane ne d an iska ? Cikin d an tsuke baki ta furta  Nice yar iska ba kai ba ka barni na tafi ni yunwa nake ji, kansa ya jinjina mata kad an  cizon da kikai mun fa? Ita Abla gabaki d aya ta manta da wani cizon sa da tayi d azu shiyasa ta  bata fuska tana  ko karin fashewa da kuka har hawaye ya soma sakko mata a face bata ankara ba taji saukar kiss a both eyes d inta  duk lokacin da na  kara ganin wannan hawayen, i will do more than this, and  ya  kara bata peck a lips d inta  duk lokacin da ya  kara furta kalmar d an iska I will punish it well  , kasa  kasa ta harare sa kafun ta furta  Na yadda ! Toh ka rufe idanuwanka na mayar da rigata Me idanuwana sukai miki kuma ? Ki saka mana or bari na saka miki da sauri Abla ta janye rigarta  Banaso zan saka amma ka kulle idanuwan ka , bakinsa ya ta be kad an kafun ya d auki phone d insa da take haske tun d azu , agogon hannunsa ya kalla kafun ya mi ke yana lumshe idanuwansa , a bazata yayi mata peck a kan kumatu,  ki gyaramun d aki, i will be going  , yana fita tabi bayansa da harara   Dan iska kawai ba dole kace na gyara maka d aki ba , wallahi matar ka ta shiga uku kuma sai Allah ya saka mun tunda kake  ko karin lalata ni, mtswww  , da sauri ta saka rigarta gudun kar ya dawo yasa meta , sai da ta tabbata ta kulle d akin ta ko ina sannan ta gyara masa ita kad ai sai masifa take .?

*******
? ? ? ******* Hajiya Falmata tana ganin su Big Boss sunbar falourn itama ta nufi nata sashen lokacin da kowa ya nufi part d insa , rai a  bace ta soma zagaye cikin bedroom d in babu abunda ya fi  bata mata rai da zubar mata da  kima da mulkin da take ji ta kama amma lokaci d aya anzubar mata dashi, ga  bakin cikin rashin tankawa da uncle Adam yayi lokacin da Diidii ta mare ta .

Turo  kofar d akin da akai ne yasa ta d ago rai a  bace , wata matashiyar budurwace da ashekaru bazata wuce shekara 25 ba , cikin shigar  kananan kaya da sukayi mugun kama jikinta , ga wani uban dogon attachment da ta saka ko d an kwali babu akanta ,babu abunda ya ke tashi sai sautin  kas  kas  kas d in cingum da take taunaya gefe d aya kuma tana danna wayar ta . Yadda taga Hajiya falmata a tsaye ne ya bata mamaki cikin yanga da ya tsine ta furta  Mommy mene ne kuma na ganki a tsaye haka kamar me jiran gawa ? Hararar ta hajiya falmata tayi  bansan iskanci, idan baki ganni a tsaye ba akwance kike san gani na ? Duk shirin da na d auka inayi tsawan shekaru ya tashi a banza kenan ? Dukiya , mulki , jin dad i duk yana  ko karin tashi a banza sabida shegen jajayan mutanan nan da bansan da me suka zo ba , musamman babban cikin su da ko kallo bamu ishe saba  , Murmushi matashiyar bud urwar tayi  ke yanzu momy wannan d an  karamun abun ne zai d aga miki hankalii? Shiyasa fa ke rashin hakurin kine ya ke ja miki gashi wancan banzar matar ta mareki a banza a gaban mutanan da  kiris kawai suke jira da mu , shiyasa kinganni  ta  karasa tana yin juyi  bazan ta ba auran talaka ba sai mai mulki, mai mulkin ma sai mai fad a a ji, danni yanzu har na gama yanke shawaran rabuwa da salman dan yanzu ba ajina bane  , cikin sauri hajiya falmata ta furta  Harira baki da hankali ne ? Kinsan uban kud in da na kashe kafun d an vice president ya fara kulaki ? Shine kike  ko karin  bata mun shiri? Yanzu kam tsaki wacce aka kira da Harira tayi  ke matsala ta dake kenan momy bakya tsayawa kiji me mutum zai ce , sannan ni ?kuma na fad a miki ki dena kira na da wani Harira , wannan ai sai ki zubar mun da class , just kawai kice mun Harry Baby ko kuma kice mun Harry amma gaskiya momy ki dena cemun wata harira  , ajiyar zuciya hajiya falmata tayi dan harira kam babu ruwan ta duk maganar da ta zo bakinta gaya wa mahaifiyar


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login