Showing 129001 words to 132000 words out of 347251 words

Chapter 44 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1441

 SUN SHINE  d inta ne ya tura mata sa ko babu ruwana, ta fad a tana mi kawa Abla wayar gabaki d aya sai suka had a baki wajan furta  Awwwwwn , Babyn Sunshine , hararar su Abla tayi sai kuma ta saki wani murmushi ganin message d insa ,yanxu ma had a baki sukai wajan furta  Awwwwnnnnn Mss Love  , Share su Abla tayi, daidai zuwan Mamy gabaki d aya ta korasu Sabida me lesson d inta da tazo kafin Asoma gyaran jikin. Gabaki d aya Mamy ta korasu daga d akin .

IBTISSAM
? ? ? ( A heart touching story of love and destiny)

Story & written?
? ? ? By
Mss Lee ??

?
? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?09134652921


? ? TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!!

SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?d'?

HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU

MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA
Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba anan kad ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen  kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sar1 cikin sau ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad in duniyar nan.?

Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za a dawo miki da kudin ki .?


KA DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA



1?? Hadin amarya
2?? Hadin mai jego
3?? Hadin sabon budurchi
4?? Hadin Kaza Yar Suddan
5?? zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu
6?? Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal
7?? Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna
8?? Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu
9?? Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra

DON SAMUN  kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :?
? ? 08133647913?
? ??
? ?KANO NIGERIA?

LOCATION: RING ROAD BAYAN G0DAN MAN NAZARGO.

? ? ? ?SIYAN NAGARI MAIDA KU DI GIDA

PAID BOOK

2 PAGES NA HA DE KAMAR YADDA NAYI AL KAWARI , PAGE  DIN JIYA DA NA YAU .

BOOK 2?
? ? ? ? ?S_____ 26

NANNI

Abubuwa da yawa sun sha mata kai yanzu gashi gabaki d aya abubuwan da take tun kawo dasu lokaci d aya Abbu ya  kwace , tundaga kan motar ta har zuwa kan gwala gwalan ta , ga manyan kayanta masu tsada gabaki d aya Abbu ya sa an tattara masa kayan sa, A? d inta babu Wanda ya bar mata , wannan abun _ai da ya saka Nani kukan ba kin ciki, ga  kasanta da take ji kamar ana tafiya a wajan, ciwan da ta ji a  kafa har ya soma jan ruwa. Sosai ba kin ciki da tsanar su Big Boss ya  kara dar suwa a cikin zuciyarta , yunwar da cikin ta ya soma yi ne yasa ta nufi Dinning rai a  !bace, tun kafun ta d auki plate M.Sarah da ta  karaso Wajan ta furta  Hey Excuse me  d agowa Nani tayi zata surfa mata ruwan bala I amma yadda taga fuskar M.Sarah a had e ne yasa ta fasa fad an abunda tayi niyar , itama M.Sarah  kara had e face d inta tayi sosai tana kallan hannun Nani da take  ko karin d aukar plate , Am so sorry to say , umarni ne Ance kada a baki abincin sai kinyi aiki, but if you re hungry ga wanke wanke nan ki fara sai kici abincin kafun ki wanke wajan pool  , rai a  bace Nani ta kalleta  Ke har wacece da zaki hanani cin abincin nan ? Gidan ubankine ? Nace miki gidan ubanki ne ? Shegiya me kama da namun daji  kallanta M.Sarah tayi rai a  bace jin yadda take zaginta?
Murmushin mugunta M.Sarah tayi tana jefa mata wani mugun kallo har sai da Nani ta tsargu  Uban me kike wa murmushi  . Hannu M.Sarah ta d aga a zafafe zaka kai mata duka cikin Sauri Nani taja baya har tana  ko karin fama ciwan ta dan sosai ta tsorata da M.Sarah  idan kin isa ki ta ba abincin nan kiga , kar nuka zan sa su yaga mun ke , zaki  bace anan ko kuwa  .hura hanci Nani ta soma yi kafun ta kalli M.Sarah rai a  bace babu Wanda ta d orawa laifi sai Abbu ganin irin wula kancin da akai mata . Duk abunda da yake faruwa a kan idan Baby ne da tashigo wajan , kanta Kawai ta Jinjina tana toshe bakinta , turo abunda tayi wa Abla jiya shiyasa tayi saurin komawa kitchen , cikin wani white leda ta tsiyaya farin man gyad a , sai da ta tabbatar Nani tana  ko karin nufo hanyar Ita kuma ta zuba man gyad an tare da  buya Inda Nani bazata ganta ba . Kamar yadda tayi tagging d inta kuwa , ran Nani a  bace tazo wuce wa , bata san mai ya faru ba sai ji tayi ta kife tare da buge koshinta sosai , babu sautin da ya Fito sai na  kummm alamar buguwar goshinta, toshe dariyar ta Baby tayi kada Nani ta jiyo ta , Nani kuwa da  kyar ta iya d ago wa , goshinta har yayi malulu dan ba  karamun buguwa tayi ba ,  karin ba kin cikin Hakane yasa ta mi ke ga ba kin ciki da ya to kare mata a zuciya. Cikin d in shigi ta wuce hanyar d akin ta ranta ?a bace , sai a lokacin Baby ta fito daga ma buyarta dan dariya har da kwada tafiyar da taga Nani nayi kamar wata yar kaciya . Wani dariya ta  kara  kyal kyale wa dashi daman abu ta zo d auka a  kasan sai taga Nani shiyasa bata tsaya  bata lokaci ba ta koma d akin su.?
??
? ? ? ? Baby na shiga d aki ta cigaba da  kyal kyalewa da dariya, gabaki d aya sai su Eshaal suka zuba mata idanuwa , Fanan data gama karantar tane ta furta  Dariyar me kike ? Dan wannan dariyar taki ba a banza ba  .  Kara tuno goshin Diidi da tayi ne yasa ta  kara  kyal kyale wa da dariya , cikin dariyar ta furta  Babu komai fa wani abune ya d an bani dariya  , girgixa kai Eshaal kawai tayi  Allah ya shirye ki kawai Baby, Allah yasa ba wata muguntar kikaje kika aikata ba  .  Dan hararar su tayi gabaki d aya ,  wai me kuka mayar dani ne ? Nace muku babu komai fa , haka kurun mutum bazaiyi murmushi ba fisabilillah? Kunga yanzu ku taso mu duba amarya dan zuwa yanzu nasan an gyara mana ita  , gabaki d ayansu mi kewa sukai kuwa suka fito daga d akin zuwa part d in Abla, Allah ya taimake su ma basu had u da Mamy ba a hanyar zuwa . Tun kafun su shiga cikin d akin wani lafiyayyan  kamshi ya soma kai wa hancin su hari , sosai  kamshin ya karad e ko ina , Eshaal ce ta bud e d akin bakinta d auke da sallama , suna shiga kuwa sai suka tarar da ana shafa mata wani abu a fuska  Awwwn  cewar Fanan , kafun Baby ta furta  Kaga amarsu ta ango bada kanki a sare kije gida ki ce ya fad i  , hararar ta Abla tayi ba tare da tace musu komai ba , waje Fanan ta samu tana  kara bin Abla da kallo, kinga kuwa irin kyaun da kikayi ? Wannan da Mamy tace nan da 1 week za a fara gyaran Amarya ya kenan ? Anya kuwa ? , hararar ta Abla tayi kafun ta furta  Anya me? , ido Fanan ta kashe mata da yasa Abla ta d an ja tsaki  kuyi ku gama dukan ku , lokacin ana nan zuwa  , Eshaal bata kuma cewa komai sai murmushi da tayi . Suna zaune a d akin har Hajiya Nusaiba ta gama yi mata abunda zatayi matan. Sannan suka fito falourn gabaki d ayan su harda Abla da ta saka dogon hijab kuwa.

**************
 Karfe 3:00 na yamma su Abla ne zazzaune akan kujera suna hira, sallamar Little da Prince da ta jine yasa ta d an d ago da kanta tana sakin murmushi  Yaya Little hararar ta Little yayi yana zama kan kujeran shima , kallan Prince Abla tayi kafun ta furta  Yaya Prince mai kuma nayi ? Hannun sa prince ya d aga mata alamar ba ruwansa,  kara kallan Little , Abla tayi cikin marairaice fuska ta furta  Haba Yaya Little me kuma nayi kake hararata , shiru ya d anyi kafun ya furta  ki taso kawai ki koma part d in ki , yanzu duk lokacin da mukesan zuwa wajan ki sai mun shigo nan? Kinsan ba masan zuwa nan wajan cikin Sauri Fanan ta furta  Haba mana, muma fa munaso ta zauna  shima kallanta Little yayi kafun ya furta  Shima can d in ai zaku iya zuwa ku ganta , Fanan zata yi magana Abla tayi saurin furta  Shikenan ku tsaya please, Yaya Little Kayi ha kuri kaji , kema Fanan kiyi hakuri  , kansa Little ya jinjina mata kafun ya mi ke tsaye  Wait a minutes ina zuwa  , bai jira amsar taba yayi wucewar sa zuwa hanyar fita , prince da ya fahimci abunda Little zai yi kawai zai ya  kyal kyale da dariya ba tare da yace komai ba , gabaki d aya su Eshaal basu fahimci dariyar da yake ba shiyasa suka share zancan little . Kusan mintuna 5 da faruwan hakan sukaji sallamar Little , Fanan ce ta fara d ago da kanta zatayi magana idanuwanta suka sauka akan Simba da yake gefen Little , a rud e ta furta  Wa innahu min sulaimana wa innahu Bismillahir rahmanir rahim , me idanuwa na suke nuna mun ko na makance ne ? , jin yadda Fanan take surutu ne yasa Baby da Eshaal suka d ago kawu nan su , a rud e Baby ta saka  kara tana dira daga kan kujera , Eshaal kuwa mutuwar tsaye tayi sabida rud u, Abla tana ganin yadda suka tsorata ne yasa ta kalli Simba da Little , cikin marairaice wa ta furta  Haba Yaya Little basu sanshi ba, Kasan dole su tsorata  , Little bai amsa mata ba sai shafa kan Simba da yayi , a kujera Simba yayi kansu, suma basu tsaya ?ba suka soma gudu a falourn suna tsalle,sabida rud u Baby har  ko karin hawa flower vez tayi , ganin bala in ba me tsayawa bane ta fara haki  Dan Allah kayi hakuri , kai Wana irin mugu ne wai ? Mai mukai maka da zaka sako mana wannan halittar ? To Wallhi kai da Allah dan zan ha kura wahalar dani da kayi ba  dariya Little ya saki kafin yayi  karamun fito, gadan gadan Simba ya soma nufo Baby itama tace  kafa mai naci ban baki ba ? Tunda ta saka gudu bata san inda take takawa ba har ta fice daga part d in , sai a lokacin Simba ya juyo saitin su Eshaal , itama sai faman had a zufa take , hannayenta biyu ta had e masa alamar ro ko  Dan Allah kayi hakuri ?mana , Maine ne abun d aukar zafi da saka sako mana zaki ? Haba mana dan Allah , Fanan kuwa sabida  kuluwa kasa magana tayi sai hararar da take bin Little dashi ,  kugu Little ya ri ke kafun ya furta  an ina Lil zata zauna ? , cikin Sauri Eshaal ta furta  part d inta  , mai da kallansa kan Fanan da ta sha ki takaici yayi A ina zata zauna ? Wani irin harara Fanan ta jefa masa , a zuciye ta furta  A nan zata zauna sai muga ta yadda zata koma part d in , Little najin haka kuwa ya  Kara tsokano musu Simba , a guje Eshaal tayi hanyar fita daga part d in daidai lokacin da su Bobo zasu shigo suma , cikin saurin Eshaal ta  buya a bayan Bobo tana sakin ajiyar zuciya, Fanan kuwa tsabar haushi fad uwa  kasa tayi , hararar su Bobo yayi shi yayi shida prince kafun ya furta  Follow me  cikin Sauri Prince zai yi magana Bobo ya jefa masu wani kallo shid Little da ya d an shafa gashin kansa  , Yaya.. . ?  If you dare &  Bobo ya bashi amsa , shiru Little yayi shima yana kallan Simba da yake zagayesa, d an le kowa Baby tayi a bayan Sauban da ta  buya  Wallhi Allah sai ya mana hisaba, duk gudu d aya lada goma , mugu kawai, fuskar ka fara amma zuciyar ka ba kace kamar Diddigar gawayi  , Fanan kuwa d an hararar sa tayi tare da barin falour, d an fito Bobo yayi cikin Sauri Simba ya bar falourn sai a lokacin Eshaal ya fito daga bayan Bobo da ta  buya tana sakin ajiyar zuciya , itama Baby sai da ta  kara le kowa ta tabbatar babu Simba tukunna ta fito daga bayan Sauban, ko kallan Sauban batayi ba Sabida bala I ga idanuwanta da take hararar Little dasu kamar zasu fad o  kasa ,  Na gode  cewar Eshaal tana juyawa , prince da Little kuma bayan Bobo da juya suka bi , shima Sauban Fasa shiga ciki yayi ya bi bayan Bobo.

? ? ?Baby bata huce ba ganin Yadda Abla take  kumshe dariyar ta  Zakiyi dariya da kyau ai , tunda kinsan d an uwan nan naki mugu ne , kinga tafiya ta dan saura kad an f1tsari ya  kwace mun a wando , tana gama fad ar hakan tabi bayan Fanan , a kan kujera Eshaal ta zauna kana kallan Abla  Fanan fa ta sha ka abunda d an uwan ki yayi mata muma imani ne kawai ya shiga zuciyar mu  ,  karamun murmushi Abla ta saki  Karki damu Eshaal Indai Yaya Little ne zaku saba da wannan halin nashi , yanxu idan nace zan je wajan Fanan ma Baby sai ta sauke mun kwandan bala in da yake kanta  ta  karasa tana sakin dariya , itama Eshaal dariya ta saki tana tuno yadda Little ya saka su tsere a falour.?
? ? ?
? ? ?Kiran sallar La asar da akayi ne Abla ta koma d akinta , itama Eshaal ta wuce nasu d akin. Tana shiga kuwa ta tarar da Fanan a gaban mudubi dariya ta saki ta furta  Amaryar Yaya Little , ku kuma soyayyar taku da tseran zaki ta soma zuwa  , Baby da ta fito daga toilet dariya tayi itama  kuma wallahi sunyi matching  , tsaki Fanan ta saki tana hararar su , a  kufule ta furta  Allah ya sawa ke nayi soyayya da yaro, Mtsww ni kun bani haushi ma  , ri ke  kugu Baby tayi kafun ta furta  Ah ah fa wallahi kar kizo kina mana kukan idan bashi ba sai rijiya , kuma wallahi namiji baya kad an, tsaf ya aureki zama zakiyi ko kuma ku dunga tsere da zakin ku, Ina dalili  , wani pillow ?Fanan ta d auka ta wullawa Baby, cikin Sauri Baby ta kauce itama  Oho dai Matar yaro  , cikin jin haushi Fanan ta d akko pillow zata jefa mata Baby ta  kara gocewa a haka suka soma yar tsere a d akin.?
??

********
************
HAJIYA SA ADATU.

? ? Zaune take cikin d akinta sai yarta Yasmeen da wata Mata chocolate colour da ta zo mata , itama da kallo d aya zakasan ba a wahala take ba , gabaki d aya kwal ne a jikinta tundaga kan _arka da d an kunne har zuwa abun  kafa da ta saka duk ta kwal ne , bakinta kuwa wani shegen cingum ne take taunawa sai faman bada saurin  kas  kas yake ,  kara kallanta Hajiya sa adatu tayi  Yaya baki ce komai ba  , yatsina fuska wacce aka kira da Yaya tayi tana  kara tauna cingum d in bakinta , sai da ta gama sham kamshinta tukunna ta kalli Hajiya Sa adatu  Ai ni Sa a kece kika gama bani mamaki, yanxu duk wata k1ssa da ki_isina na  ya mace baki sani ba? Bakisan yadda zaki  kwato wa kanki  yanc1 ba ? Anya ke yar gidan muce kuwa ? Ina bin malam da kike ? Duk a banza ? Ki kalli Yasmeen itama da tabi sahun ki babu wani mashin shini da zai dunga bata kud i tana watayawa duk yadda take so , abun kunya kike san kwaso mana Sa a ?  Dan ajiyar zuciya Hajiya ta saki tana kallan yayar ta  Yaya abun duk ba yadda kike Tunani bane , akwai yaran da yake so Yasmeen ta Aura amma shima shu umun kansa ne dan ya keta miki rashin mutumci ba wani abu bane a wajan sa , abun takaicin kuma wai har yayi Aure? Ya tsina fuska Yayar ?tata tayi  Wanene wannan? Dan tun da kika kwallafa rai a kansa ba  karamin kud ine dashi ba  , karaf Yasmeen ta kar ba zancan 


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login