Showing 141001 words to 144000 words out of 347251 words

Chapter 48 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1493

ba sai  kara furta  Belt  da yayi , shima Anthony nashi belt d in ya ciro ya had e da na Victor , su Little suna ganin haka sukayi reverse a maimakon su shigo sukayi saurin komawar su .  Sarah  , Big Boss ya fad a cikin Husky voice d insa , da Sauri Sarah ta amsa da  Yes Boss  tana kar ban belt din  beat her off  , ya fad a har lokacin babu Wanda ya kalla , Su Mamy ne suka zaro ido  Waza a doka ? Ban fahimta ba ? , nufo inda Harry take M.Sarah tayi , itama da Sauri ta ja baya cike da tsoro, Babu Wanda Sarah ta kalla ta Julawa Harry belt din nan , cikin tsananin azaba ta gantsare itama tana sakin ihu , tun kafin Mamy suyi magana ma Sarah ta dunga lafta mata belt din nan , babu Wanda baiyi da Sarah ta daka tava amma tak1 tsayawa , hatta Big Boss tun Mamy na fad a har ta dawo lallashin amma gabaki d aya yayi buru_ dasu , Uncle bai ce masa komai ba sai Bobo da Sauban da ya kira , suna zuwa ganin abunda yke faruwa suka soma lallashin sa amma gabaki d aya ya mayar dasu yan iska , ganin yadda Sarah ta soma fasawa Harry jiki ne su His Excellency suka shigo part d in , da  kyar Dadyn su Baby da Uncle suka lallashe sa , izuwa lokacin Harry ko hannunta bata d aga wa sai kuka da take faman rerawa , cikin muryar sa ta izza yasa Sarah ta kulleta a d aki me duhu, duk Wanda yayi magana muku yasa a  kara mata kwana biyu akan kwana ukun da yace zatayi , gabaki d aya sai aka rasa mai bakin magana dan tsaf Big Boss zai aikata abunda yace d in. Bai jira kowa ba yayi ficewarsa zuwa part d in sa . Lokacin Abla ta farka daga baccin da take jikinta sanye da wani shirt d insa da ya kusa kawo mata gwiwa , ido d aya ya kashe mata kamar bashine ya gama tsare g1da ba , ita kuma ta turo  karamun bakinta tana furta  Welcome Sunshine  , ta kowa yayi zuwa inda take kafun ya furta  Mun shirya aiko ? No more fushi ko?  Dan ya mutsa fuskarta Abla tayi tana girgixa masa kai  - ni ban shirya da kai ba , kuma ai na fad a maka babu ruwana da kai bari ma na koka can part d in na dena zuwa nan  , hannun ta Big Boss ya kama  Babu Inda zaki  kara komawa ba , ina da mata ace za a Mayar dani d an iska , na gama magana babu Inda zaki koma  , sakin baki Abla tayi jin abunda yace , zatayi magana ya d auke fuskar sa daga Side d insa , cikin Sauri ta jiyo  bangaran da yake  please! please ! Haba Sunshine d in Abla , zan dawo fa  , kansa ya girgiza mata alamar a ah , cikin marairaice fuska ta furta  please Sunshine , I promise duk lokacin da kake nema na zanzo kaji please Sunshine , please  . Ta fad a tana d an yin d age hannuwanta kuma ta zagaye wuyansa da shi har saida ya ran kafo da fuskarsa , goshinsa ta soma k1sa kafin tayi kissing kumatunsa tana furta  Please Sunshine  , da  kyar ya yadda zata koma shima kuma sai dai ta dunga kwana anan wajan , bata da za bin da ya wuce ta amince masa , shiyasa kawai ta amince da hakan. ?Bata g?d? part d in suba sai da ta tabbatar ya shiga wanka sannan ta g?d? ta Inda ya nuna mata jiya , tana shiga d aki kuwa ko zama batayi ba su Eshaal sukai knocking kofar ta , kallan jikinta tayi ganin shirt d insa ne a jikinta , hijab din sallar ta tayi saurin zunbulawa ganin an  kara knocking, kamar me baccin gaske ta  bata fuskarta kafin ta bud e musu  kofar.?

? ? Tana bud ewa Baby tayi hugging d inta tana dariya , d an zaro ido Abla tayi tana binta da kallo , girgiza kanta Eshaal tayi  wallahi Baby Allah ya shiryeki duk wani kan mugunta kin fi kyauri a Wajan  wani dariyar Baby ta kusa sakawa tana kallan Abla da take binta da idanuwa itama  Ni wallahi abunda yayi ba  karamun burgeni yayi ba , kina ganin ta kinga mai Zubin ba kin hali wallahi  , Abla bata gane kan zan cansu ba har saida suka zauna  Wai akan wa kuke magana ne ? Kallanta sukai gabaki d aya da mamaki ganin bata san abunda ya faru ba , Baby ce ta furta  Wallahi bikin duka akayi a gidan nan , ni ban ta ba ganin irin dukan nan ba wallahi , ni Wallhi na jinjina miki da kike tare da mijin ki bai fasa miki kai ba  ,  karamin tsaki Abla tayi yana kallan su Fanan  Mai ya faru ? Gabaki d aya abunda ya faru Fanan ta zayyane mata har d akin duhun da ya saka a kulleta ,  karamun ajiyar zuciya kawai ta saki cikin zuciyar ta kuwa babu abunda ta furta sai  Weldone my Sunshine  .
? ??
? ? ?  Tunanin me kike ? Cewar Eshaal , girgiza mata kai Abla tayi  No babu komai bari na shirya sai mu sauka yau muyi girki ko ? , kanta Eshaal ta jinjina mata  Good idea  , ta shi Abla tayi ta d auki abunda take bu kata ta bar wajan , bata fi 5 minutes ba ta fito cikin doguwar material ba ka plain da babu ko a do a jikinta . Gabaki d aya sai suka sakko  kasa gwanin ban sha awa suna tafiya suna hirar su , Arwa suka tarar a falourn ciki shigarta itama ga baki d aya tsayawa sukai suna mata magana banda Abla da tayi kamar bata san taba itama tayi wucewar ta , d an d ago fuskarta Arwa tayi ta kalli hanyar da Abla tabi da kallo yanayin fuskarta na canzawa , Eshaal ce kawai ta fahimci hakan shiyasa fuskarta cike da murmushi ta furta  Girki zamuyi ki taso kema muke tare kar ki zauna ke kad ai anan wajan  , murmushi Arwa tayi mata tana furta  Toh  , gabaki d aya sai suka nufi kitchen din har da harwa , sai da kowa ya fad i ra ayinsa akan food din da za ayi kafun su tsayar da magana d aya , har lokacin kuma Abla bata kalli ko inda Arwa take ba .?
? ? ??
? ? ? Fanan ce ta kallesu  I m coming bari na d auko wayana  , tana fad an hakan ta fito daga kitchen zuwa falourn su , zata nufi d aki taga Little a tsaye da alama yanzu ya shigo dan ko zama bai yi ba , ganin Fanan da yayi ne yasa ya saki murmushi sosai , ita kuma Fanan hararar sa tayi zata wuce yayi saurin  karasowa inda take  Wai har yanzu haushina kike ji ? Nace fa am sorry bansan zakuji haushi ba , kuma matata zaki zama fa , Baby ta bani ke fa wani irin harara Fanan ta jefa masa kamar idanuwanta zasu fad o  kasa  Allah ya kiyaye ya auri yaro  kallanta Little yayi kafun ya furta  Nine yaro ? Ban girme kiba ? Ki aure toh sai muga wanene yaro ai , a ranar da aka kai kina ranar zan baki ajiyan  Ya ya na  , yanzu ma wani mugun kallo Fanan ta je fa masa jin abinda yace , zata wuce ya saka hannu ya tare hanyar  idan baki ha kura ba wallahi yanzu wajan Yaya Big Boss zanje na fad a masa , kuma nace yayi mana Aure , kin ha kura ko baki ha kura ba ? Shiru Fanan tayi masa tana hararar sa ganin yadda ta ki ha kuran ne yasa shima ya juya  Okay fine bari na je wajan Yayan  , hararan bayansa Fanan tayi a zuciye ta furta  Yaushe nace ina gaba da kai ? Ba na ha kura ba ? Da Sauri Little ya jiyo yana murmushi  Dagaske kin ha kura ? Kanta Fanan ta jinjina masa alamar eh , Little kamar mai tunani ya furta  idan kin ha kura kice ina sona kinji ? Jin abunda yace ne yasa Fanan ta  kara Hararar sa , wayar aljihun sa ya d auka tare da dialing number Big Boss zai kira tayi saurin dakatar Dashi ,  ka ta ba ji mace ta furtawa na miji so bayan shi bai fad a mata ba ? Dakatawa Little yayi tare da mayar da wayar aljihunsa  yeah you re right , toh muma mu fara soyayya sai muyi aure abun mu ko? Shiru Fanan tayi batare da tace komai ba , kallan abun hannunsa Little yyi kafun ya d auki guda d aya sai faman  kyalli yake yasa mata a hannunta guda d aya  Yau zamu fara soyayyar mu Kinji ? Duk lokacin da kika zauna ki dunga kallan abun hannu na , Ina sanki Amarya to be  , yana fad a ya juya yana sakin dariya abunshi , kasa motsi Fanan tayi daga  kamewar da taji sabida mamakin Little , da  kyar ta iya jan nunfashi mai  karfi tana kallan abin hannun da ya saka mata , sai kuma ta ?harari hanyar da ya bi , Karafff idanuwansu ya had u , wani irin blow kiss Little yayi mata daga inda yake da ya saka Fanan ba shi ta gudu zuwa d aki a guje.

******* kusan mintuna biyar suna jiran Fanan bata dawo ba shiyasa Sukaci gaba da aikinsu gwanin ban sha awa, Eshaal tana cikin yanka albasa , ruwan albasan ya d an shigar mata ido , ajje albasar tayi tana kallan Arwa dake gefen ta  Arwa d an hure mun idona plx  itama Arwa ?nama ta ta ba shiyasa bata ta ba Eshaal ba ta soma hure mata idon, amma still bata ji yadda take so , Abla ce ta furta  Why not ki je Fanan ta hure miki ido tunda bata fara ta ba komai ba,  Okay  , cewar Eshaal tana fita daga kitchen d in ga idanunta d aya da take faman rufewa Sabida yajin da take ji a cikin idanuwanta , a maimakon ta nufi d akin sai ta tsaya d aukar ruwa a kan dinning zata sha , duk yadda taso ta bud e idanta ta kasa gashi ruwan ya  ki bud uwa , ba yadda zatayi haka ta ha kura ta ajje ruwan , amma tun kafun ta  kara step d aya a Wajan taga kamar mutum a wajan , idanuwanta da ya soma ruwa ta d aga Bobo ta gani tsaye a Wajan yana bud e ruwan , cikin Sauri ta kunsuyar da kanta  kasa  Mai ya samu idan ki? A sanyaye Eshaal ta furta  Abune ya shigar mun ido  , Bobo bai ce mata komai ba ya kalli fuskarta ta, hannu d aya ya saka ya d an d ago da fuskarta tare da bud e idanuwan nata kad an , a hankali ya soma hure mata idan nata , har saida yaga ta bud e shi sosai amma ya d anyi ja kad an , ajiyar zuciya Eshaal ta sauke kafun ta furta  Na gode  , zata juya ya ri ko hannun ta tare da saka mata ruwan da ya bud e , ki dena ta ba Abu mai yaji haka , kar abu ya dunga shigar miki ido , okay ? Kanta Eshaal ta jinjina masa tana  kara cewa na gode , Bobo bai ce mata komai ba sai binta da kallo da yake har ya ta  bacewa ganin sa .
? ? ?

************
******************

?NANI
?
? Duniya ba  karamun juya mata baya tayi ba daga jiya zuwa yau ta matu kar shan azaba a wajan Sandilu dan ko kusa bai nuna mata imani ba , gabaki d aya ga b ban jikinta ciwo suke mata , ko  kwa kwaran motsi tayi sai taji gabanta na zafi , ga wani irin ruwa da ya soma bi mata  kafa da ta rasa ko na Menene , tana a kan fadon da sindilu ya bar ta cikin ruwan da ya soma ji kata , babu abunda bakinta yake furtawa sai tsinewa Sindilu dasu Abla take , gabaki d aya kamar wata mahaukaci sai faman surutai take , ga yunwa da take ji , sama da awa goman sindilu yana gana mata azaba har saida yaa nunfashinta zai d auke gabaki d aya , ga breast d inta da ya kama kamar wani maye yana sha , ita kanta ko breast d in bata iya ta ba , yun kurin taba1 zaune tayi taji wani irin abu kamar ruwa yana zubo mata da yawa , a rud e Nani ta kalli gadon ganin sa a sha ke da ruwan da ya zubo mata , cike da tsoro da Tashin hankali ta saka hannunta guda d aya da yake rawa ta shafo ruwan tana shinshina wa , gabanta ne yayi wani wawan fad uwa ganin fitsari tayi a kwance, ita kad ai ta soma ihu Sabida bala in tashin hankalin da take ciki gashi kaya d aya His Excellency ya bar mata yanxu Sindilu ya farka mata su ga shi ko da bai farka d in ba sun  baci da fitsari. Bata ankaraba wani f1tsarin ya  kara  kwace mata , mai yawan gaske , ihu Nani ta fara tana kururuwa da  kyar ta iya mi kewa zaune cikin tashin hankali , kallan gadon tayi zufa har ta soma kece mata ga warin fitsari da ya soma cika d akin ta ko ina .  Shikenan na mutu na lalace , Ni Aina u, nice nake yoyan futsari ? Sindilu Allah ya tsine maka albarka shege mugu tsinanne , ka cuceni ka gama dani , ni zaka saka yoyan futsari wallahi yau ko ni ko kai duk tsafinka yau bazan barkaba, ta fad a tana yin suddabarunta lokaci d aya sai gata a d akin tsafin nata , a haukace ta soma faffasa komai na cikin d akin , wani idin kururuwa ne ya soma cika d ak1n , ga duka da komai da ta Kesha amma sai da ta fashe komai da komai sannan ta buga kungin da  kasa , lokaci d aya akai sama da ita tare da bugata da bango , abun gunkin da ta fasa ne ta gansa a saman kanta za a kwalamata tayi saurin yin sindabaru ta  bace , bata bayyana a ko ina ba sai a falour, kururuwa kawai take tana ihu , su Abla da ke kitchen ne suka soma jin ihun nata shiyasa suka fito dan ganin ko menene , yadda sukaga Nani ne ya matu kar tsoratar dasu bakinta duk jini amma haka take kururuwa , da Sauri Fanan ta nufi d ak1n Mamy ta sanar da Ita , basu jima ba suka fito ita da Mamy dasu Didi da suka ji ihun Nani , yadda Mamy taga Nani ne tayi saurin cire Hijab d inta tana ya fa mata  Mai nake gani haka mai ya same ki ? Bata  karasa maganar da zatayi ba taga fitsari na bin jikin Nani ,a rud e ta furta  Mai nake gani Haka ? , wani ihun Nani ta saka tana akira mata kowa da kowa , kamar wata mai aljanu sai faman zabura take ita kad an , cikin Sauri Mamy ta kira Abbu ta sanar abunda yake faruwa , lokacin Sallah suka gama shiyasa gabaki d aya mazan gidan suka shigo , harda Big Boss da ya shigo part d in duk da bai sai meke faruwa ba danshi matar sa yazo d auka , yadda suka gowa yayi turus cikin Tashin hankaline yasa suma suka tsaya , Hajiyar America Sabida tashin hankali kasa tsayawa tayi sai zaunar da ita akai , har ta soma hawaye Sabida condition din da suka ga Nani , Nani na ganin su ta kyalkyale da dariya tana binsu da kallo, a daburce kamar wacce ake sawa magana abaki ta kalli Abbu  kun tarwatsa mun farin cikina , duk buri kana da nayi  ko karin cikawa kun tar watsa cikin  kan kanin lokaci , tun lokacin sa shegiyar yarinyar nan ta shigo cikin gidan nan ta fad a tana nuna Abla ?sai kuma ta kyalkyale da dariya , mai yasa bazaku bar mu mu ?1ka b?rin mu ba ? Ta kalli Momy Baby da ta soma zare ido  Kinga sun lallata mana gabaki d aya shirin mu , kamar yadda na dad e Ina san cika buri ne komai ya lalace , kema toh dole burin ki zai lallace kamar yadda nawa ya lalace , cike da mamaki Dadyn su Baby ya kalli Momy sannan ya kalli Nani  mai kike san cewa Aina u? Dariya Nani ta kyalkyale dashi ta furta  kamar yadda kaji na fad a maka , Itace ta kashe maka


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login