Showing 159001 words to 162000 words out of 347251 words

Chapter 54 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1425

Now tell me , Ni na  bata miki rai ko ? Kanta Eshaal ta jinjina masa , cikin Sauri ya zaro eyes d in ,  Bakaine kace zaka tafi ba ? Ta fad a tana sunkuyar da kanta  kasa , murmushin da Bobo yayi me sauti ne yasa ta sauke ajiyar zuciya , that s why kikeso kiyi mun asarar precious hawayen tun kafun lokacin fitar su yayi ? Eshaal bata gane me yake nufi ba sai kanta da ta jinjina masa , Bobo kamar wani yaro ya kama kunnensa guda biyu  shikenan Am sorry Love , ko sai an samo bulala kin mun ? Murmushi Eshaal tayi jin abun da yace , bai fitan ba sai janta da ya somayi da hira , tun tana nonno kewa har ta soma sakin jikinta tana basa amsa , daman shima hakan yake so shiyasa ya zage yana mata h1ra, bashi ya bar falourn ba sai da ya tabbatar ta sake dashi sosai , duk da hakan kuma bai  kyaletan ba acewar sa zasuyi waya anjima .?
? ? ? ?
? ? ? ?Eshaal tana komawa d aki taga gabaki d aya sun canza kayansu zuwa ba ka ke , kallan su tayi cikin Sauri Baby ta furta  Mrs Love bamu da lokaci ki sauri kishirya. Cikin Sauri Eshaal ta shirya cikin ba ka ken kayansu , ko wannen su da face mask a hannunsu duk da basu saka ba , gudun kar sojojin su d auka wasu ne daban su jibgesu shiyasa suka ri ke a hannu, ko wannan su da waya a hannun sa , sai wasu jaka da suka d auka yar  karama ki wannansu da  karamar wu ka a ciki. Fanan ce ta soma duba falour ta tabbatar da babu wanda zai fito tukunna suka fito kamar wasu munafukai. Allah ya taimakesu ma sojojine kawai a falourn , daman fargabarsu karsu had u dasu Bobo ko su Little , cikin ikon Allah kuwa basu tarar da ko d aya a ciki ba . Su kansu basu san me zasu farayi ba duk da binciken da suke so suyi ga kowa na gidan shine plan A d insu . Part d in da yake d an nesa da nasu Suka nufa musamman da suka ga anrage hasken wajan ba kamar na part d insu ba .?
? ? ? ?
? ? ? ?Kallan sojojin wajan sukayi tsafff kamar masu shirin shiga part d in, gudun kar Sojojin su zargesu kawai suka shiga part d in , suna shiga kuwa suka soma jin taku kamar ana shirin shigowa falourn , kamar wasu tsuntsaye sukai realle zuwa bayan kujerar wajan , Baby da tafi kowa neman rigima sai da ta le ka dan ganin ko wanene ya fito , Yasmeen ce ta fito cikin shigar kayan baccinta da alama ruwa ta zo d auka, shi d in kuwa ta d auka har ta soma tafiya taji kamar motsi, a tsorace ta furta  wanene a nan wajan ? Waro idanuwansu su Baby sukai ganin tana  ko karin tona musu asiri, cikin Sauri Baby ta bud e ba ?d inta tare da ciro farar powder din da suka d auka , gabaki d aya ta zazzaga a fuskarta ,  Nace wane ne a wajan nan  cewar Yasmeen da ta  kara magana , cikin Sauri Baby ta shash shafa kwalli a fuskarta tare da cire d an kwarin kanta , dogon gashin kanta black colour ya fito duk da yadda ta gyara kanta sai da ta batashi tare da zubo shi har g?shinta, bansan mai ta rad a musu ba sai gani nayi tana suna jinjinq mata kai , matso Wanjan da Yasmeen take ne yasa Baby yin tsalle tare da tura a gabanta , cikin matsananciyar tsorata kuwa Yasmeen ta  kwalla  kara itama Baby bakinta ta bud e mata lokaci d aya hakwaranta da ta sakawa ba ki suka fito , idanuwanta Baby ta soma warowa Yasmeen tana wani jijjiga kamar me aljanu, babu shiri Yasmeen ta fad i  kasa sumammiya gabaki d ayan su dariya ce ta kamasu sai a lokacin suka fahimci part d in Hajiya Sa adatu suka shigo.?
? ? ? ?
? ? ? ?  Yasmeen ? Ihun me naji k1nay1 ? Gabaki d ayansu zaro ido sukai ganin wata matsalar tana  ko karin afkuwa tun basu shirya ba , a guje Baby tayi wata hanyar , suma ba shiri su Eshaal suka bita duk da basusan hanyar da suka biba dan sun tabbata idan suka fita a haka za a ganesu. Hajiya Sa adatu ce ta shigo falourn itama sanye da kanyan bacci , mama kine ya kamata ganin Yasmeen a kwance duk a tunaninta bacci ne ya d auki Yasmeen , shiyasa ta ja  karamun tsaki tana miki  ke dai kam Yasmeen ban san lokacin da zaki girma ba , kamar wata  karamar yar1nya ki kwanta a  kasa ? Ynzu Ina tashinki zaki katsemun jin dad i na gwara na barki kawai, danni yunwa nake ji  zaro idanuwa su Fanan sukai dan suma cikin kitchen d in suka shigo kamar zasu shige dinning ai Fanan ta ga  kofar fita daga kitchen d in , cikin Sauri ta bud e  kofar suka fita , suna rufeta ita kuma Hajiya Sa adatu ma shigowa kitchen d in. Kazar da ta zo d auka ta d auka a ?pen zata juya taga kamar haske ya d an haske kitchen din , kallan saitin inda hasken ya fito tayi , mamaki ne ya kamata ganin kamar  kofar kitchen d in nasu a bud e  Wanene ya bud e  kofar nan? Cewar Hajiya Sa adatu , nan ma ganin kamar za a Ina kamasu Baby ta ja hannunsu suka zagaya ta baya duk da ba wani haskene da yawa a Wajan , suna zagayawa Hajiya Sa adatu ta bud e  kofar , ganin babu kowa a Wajan yasa ta kulle  kofar tare da shashantar da zancan.?
? ? ? ? Ajiyar zuciya Eshaal ta sauke  Wana bala in ne ya kawo mun nan part d in ? Kinga dare yayi , for now mu ha kura kar by mistake Mamy ta le ka d akin mu taga bama Wajan ko kuma wani yashiga by mistake kunga zamu iya shiga matsala dan dole zasu bincike mu, gabaki d aya sun yadda da maganar ta shiyasa babu Wanda yayi musu a cikin su, suka soma bi ta Wajan , Allah ya temakesu basu ga kowa ba , har zasu wuce wata shuka Baby tayi saurin dakatawa tana kallan shukar sosai , ganin ta dakata da tafiyar da take ne Fanan ta furta  Me kike kalla haka ? Baby bata kula taba sai jakar hannunta da ta bud e , wu kar da suka zo da ita ta d auka cikin Sauri ta nufi shukar, Eshaal ce tayi saurin ri ke mata hannu  Me kike  ko karin yi? Fusge hannunta Baby tayi tana  kara kusantar flower  Tabbas ita nake gani  ta fad a a hankali , bata tsaya  bata lokaci ba ta hankad a flower ta fad i ta fashe , cikin Sauri Baby ta soma dudduba cikin  kasar flower , bakinta d auke da Bismilla ta saka hannunta a ciki tare da janyo abunta batasan komene ne ba , wani irin taji a hannunta kamar wacce aka caka amma duk da hakan ai da ta janyo abunda ta d am ka da mugun  karfi , wanda yayi sanadin girgiza zukatan mutanene da dama , a guje Baby ta furta  mu g?d? nayi motsi  bashiri sukace  kafa mai naci banbaki ba , a guje suka saka g?d? tare da barin Wajan. Suna tafiya wannan flower ta  bace gabaki d ayanta . Ta kitchen suka shiga part d insu Allah ya taimakesu babu wanda suka gani a part d in, cikin sand a sukayi saurin shigewa d aki suna sakin ajiyar zuciya . Baby bata zauna a d ak1n ba ta Shiga toilet abun da ta d auka ta kalla tare da wanke wa , abun mamaki mukulli ne sai  karamar bishiyar da ta nanna d eta , Baby batayi Tuna n1n komai ba ta wanke  kasar wajan tare da fitowa daga toilets d in, tana fitowa Eshaal ta shiga toilet d in lokacin Fanan ta fita kitchen samo musu wani abun, kallan abun hannunta Baby tayi bakinta d auke da Bismillah ta dunga tsitstsige abun bushiyar da ta gani duk da bata da tabbacin ko mai nene, sai da ta cire ta tsaf haka kawai taji tana san bud e mullin, tana murd awa kamar wacce aka ja sai ji tayi ta fad i  kasa , a tsorace ta bud e kwad an jin kamar jikinta yana karkarwa tayi saurin bud e bedside drawer d insu ta saka kwad an a ciki,lokaci d aya taji jikinta ya dena yi mata rawa ga wani irin bacci da ta soma ji, addua kawar tayi Batare da ta jira su Fanan ba tayi wanciyarta cikin m1ntunan da basu wuce d aya ba bacci ya d auketa. Fanan tana shigowa ta tarar da Baby tayi bacci , har zata tasheta sai kuma ta  kyaleta, Eshaal da ta fitoma sosai tayi mamakin baccin Baby da wari, basu yi wani hira sosai ba , suka ci abunda Fanan ta d auko musu kafun su kwanta . Gabaki d aya su bacci na d aukarsu wani irin jijjiga d akin ya somayi kamar ginin d akin zai fad a , abun mamakin kuma ko juyi su Baby basuyi ba baccinsu suke hankali kwance , wata irin halitta ce ta bayyana a cikin d akin mai girgitarwar gaske jikinta kamar bushiya ga alamar ciwo gabaki d aya a jikin ta , kansu Baby tayi gadan gadan, amma data nufesu sai taji kamar ana  kona mata jiki, wani irin girgiza ta sakeyi kamar zata ta ba su , azabban zafin da tajine yasa ta d an saki  kara tare da janbaya, maida kallanta kan bedside d in da Baby ta saka mukullun nan tayi, tana ta bawa hannunta ya  kone , cikin Sauri ta baya tare da  kara ta ba a wannan karan gefen fuskarta ne ya  kone a haukace Sabida a zaban zafin da taji yasa ta bangaji bed side , lokaci d aya cikinta ya soma karkarwa , wani irin huta ta soma ci a jikinta , yadda wutar nan take ci mutum sai yayi tunanin gabaki d aya d akin ne zai  kone amma ko kusa babu abunda wutar nan ta ta ba sai wannan halittar da take  konewa duk irin kururuwan da take babu wanda zai iya jinta . Abunda bata sani ba mukullin da Baby ta ajje a gefen alqur ani ta ajjesa shiysa duk lokacin da halittar nan taso ta ba abun take ji zafi, dalilin da yasa ta soma ci da wuta kuwa hankad a bed side din da tayi ne yasa mukullun ya ta ba alkurani , wanda hakan ba  karamun buga zuciya yayi ba , tun abun na ci da wuta har ya cinye gabaki d ayansa , wani irin Sautin ta_s ya cika d akin kafin abun ya  kone baki kine wani irin wari na fita cikin seconds din da basu wuce 50 komai ya  bace hatta mukullin da Baby ta d auko Wanda sautin  karar konewar nan saida Abbu da yake sallah ya dafe saitin zuciyarsa a Daidai lokacin da wani ba ki haya ki yake fitowa daga cikin part d in , cikin tsananin rud u da juyewar tunani komai yake tafiya musamman da akace rashin sani yafi dare duhu, amma wani rashin sanin Al kairi ne kamar yadda yazo wa ahalin nan , kamar yadda Baby ta bud e mukullinta bayan ta tsige bishiyar jiki hakan ne ya zama mahad i ga  boyayyan ahalin ta yadda tsarkakekken jini ya had u waje d aya , a halin da ba kin jini yake  ko karin tarwatsawa, shine ya sake had u, kamar yadda suka gojewa had uwar taurari biyar, cikin rashin sani taurarin nan suka haska ko ina , jini da jini yana  ko karin bayyana alokacin da aka samar da wani tsarkakekken jini mai  Kona ba kin jini da girgiza zuciyoyin wasu.
? ? ??
*************
PRISON

A lokacin da Nani take wani irin  baccin wahala a lokacin ta soma jin kamar ana mata d an kira a kunne ,  kara kiran sunanta da akai ne yasa ta farka a firgice amaimakon sunanta ya ambaci tsarkakakke abun tsarkakewa sai bakinta ya buge da anbatan shed anin bokanta sindilu. Shid inne ya bayayyana a gabanta , sabida razani Nani sai da ta ja baya gabanta na dukan uku uku, shima Sindilu ita ya soma bi da idanuwansa da suka rine zuwa ja , kamar wanda aka sha kewa ma kogaro ya furta  kinyin _aken da guguwa ta tashi alokacin da ba a mu katarta , jinin da nake gudun had uwa suna dafff da had uwa kamar yadda nayi hasashen bayyanar jini, cikin rashin sani taurarin da nake san dakushewa s?ne suka karya duk wani abun jin dad i na , cikin  kan kanin lokacin an karyamun ko wana ikona a cikin  yan da ki  ka zan koma asalin halitta da aka Mayar dani, kamar yadda  karshena yazo ba tare da sani ba kema
 Karshen ki yana kusu ba tare da kin fargaba, lokaci na ya  kare , ta bud e kwad an da ya kulle jinin su , bud ewarsu kuma shine rugujewar tamu rayuwar,  Sindilu ya  karasa yana wani irin abu, itama Nani tsumar zaune tayi kamar wacce zuciyarta take  ko karin bugawa , wani irin ba kin jinine ya soma fitowa Sindilu, kamar wani zautaccen mahaukaci haka ya dunga wasu irin abubuwa mai firgitarwa da buga zuciyar mai imani, gabaki d aya abun sai ya koma na Al ajabi, yadda Sindilu yake abu sai ya girgixa zuciyar me imani ya  kara sakawa zuciyarsa tsoran Allah, cikin mintuna kad an Jikin Sindilu ya soma d ayewa kamar wanda ake watsawa tafashash shen ruwan zafi, kamannunsa suka ji gaba da rikid a zuwa suffar gizo gizo ,Ba a  kara minti biyu ba ya fashe tare da ko mawa wani irin bakin haya ki , yana komawa kuma wannan ba kin haya kin ya shige idanuwan Nani da ya zamo babban nakasu a rayuwarta ta har abada , kifewa Nani tayi a wajan kamar wacce zuciyarta ta buga dan ko nunfashi batayi.?

? ? ? ?Ko wana azzalumi akwai ranar sakayya kamar yadda Sindilu duk  karfin tsafin tsafin sa ya koma  karamar halitta cikin  kudurar ubangiji, irin halittar da yaro  karam1 xai take ta . Duk zalincin sa da tsafin sa ya kasa ku butar da kan????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?  sa daga kalar azababbiyar azabar da yasha , kafun yace wajen mai hisabi. Wanda ko wannan sassa zai fad i abunda ya aikata bayan ka tafi da littafinka a tafin hannunka.?

ALLAH KATSAREMU DA MASUSAN GAN0N BAYAN MU
? ? ALLAH KARKA BARMU DA IYAWARMU KA NESANTAMU DAGA AZZALUMAN BAYINKA , KA KARE MU DA FA DAWA HALAKA
? ?
? ('('('('('('('('

UNITED STATE?

? ?Tunda Suka tashi daga bacci take jin zuciyarta wasai kamar wacce akai wa kyauta mai girma duk da batasan farin cikin ko na Menene ba amma haka kawai take jin kanta cikin farin ciki da nutsuwar zuciya . Hatta Big Boss sai da ya Lura da yanayinta shiyasa ya kalleta duk da shima kusan hakan ne a  bangaransa jiyai yana kewar wasu abu masu mahimmanci a rayuwarsa . Zai yi wa Abla magana wayarsa ta kawo haske kad an kamar zai share sai kuma ya d auka, Missed Call d in Little ya gani da yawa a cikin wayar , murmushi yayi dan yasan rigimar little idan ba kiransa yayi ba bazai ta ba kwantar da hankalin sa ba . Kamar yadda yaga ya kirasa Vidoe called shima kira yayi back ko ringing batayi ba Little ya d auka , yana ganin fuskar Big Boss kamar xaiyi kuka  Yaya shine ka g?d? ka barni ko ? Kana ina ? Har yanzu fa banganka a cikin gidan ba , please Yaushe zaka dawo , ina Lil take please, please Yaya ka dawo , in bazaka dawo ba ka dawo mana da Lil sai ka tafi , rasa abuncewa Big Boss yayi sai kallan da ya jefa wa ?Little cikin Sauri little ya kawar da kansa gefe kasan cewar vidoe called suke , Abla kuwa murmushi ne ya kamata jin dariya na  ko karin fito mata tayi saurin rufe bakinta, ta  kasan ido ya kalleta itama yana d age mata gira d aya , muryar Little da ya sake Jini yasa ya furta  What do you want ? Kanasamun ciwan kai  , turo bakinsa Little yayi har yanzu dai bai canza halin saba  Yaya please why ? Ka tafi ka barmu, kuma ka tafi da Lil and baka fad amun inda kaje bafa, ka dena sona ko ? Little d inka ne fa  , girgiza kansa Big Boss yayi hannunsa d aya cikin na Abla da take kwance cikin wata riga shara shara mara nauyi hannuwanta kamar na armless , ba zata ba tsammani taji Big Boss ya furta  She s going to give you a Baby that s why  , Little kamar wani  karamun yaro ya saki ihu , ita kuma Abla kai masa muntsini a laps d insa tana turo bakinta , tun kafun Little yayi magana Bobo da suke gefen


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login