Showing 180001 words to 183000 words out of 347251 words

Chapter 61 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1419

had uwa ba . ? Nima na manta ai ya fad a yana kallanta, cikin Sauri ta furta  Please Sunshine Tom ka bari Diary d in , hannunta ya ri ke ganin tana  ko karin kunnasa  that s why kika bar mun Babies d ina da yunwa jiya ? Cikin Sauri Abla ta girgiza masa kai  Babies d inne suke san jin labarin , kuma Abbin su ya ki  karasa musu. Hannun d aya ya saka ya ja hancin nata , har sai da ta furta  Ouch , lokacin da take shafa hancin  it s a long story . You asked me dalilin bari na Nigeria? Da Sauri Abla tayi knodding kanta tana  kara jijjiga mata kai , murmushi kawai ya saki kad an  you will get the answer of all your questions, and those sar kar, it s a story behind them , just give me time , zan fad a miki komai, Kinji? Yalwataccen murmushinta ta sakar masa tana  kara shigewa jikinsa  Everything My Sunshine want shima hannu ya saka ya  Kara hugging d inta jikinsa sosai yana tapping bayanta . Yadda yayi mata hakan ba  Karamun dad i taji ba shiyasa ta  kara lafewa a jikinsa sosai, shima tapping d in nata ya cigaba da yi har ta soma lumshe idanuwa , cikin  kan kanin lokaci bacci ya d auke ta . Yasan za a rina shiyasa ya cigaba da tapping bayanta , saida ya tabbatar baccin nata ya d anyi nauyi tukunna ya d auketa zuwa Bed . Sai da ya lullu be ta tukunna yayi pecking goshinta tare da kallan kyakkyawar fuskarta  How can I explain everything to you ? Am sorry , ya fad a cikin zuciyarsa sai kuma ya  Kara pecking goshinta.
? ? ? ?Barin d akin yayi gabaki d aya zuwa down stair, daga left side akwai wani corridor da Library , d aya da cikin littafan wajan ya bud e take a wajan  kofa ta bayyana, yana shiga ya  kara rufewa, wasu irin na urorine a wajan na ban mamaki , gabaki d aya abubuwan wajan aiki suke , ta ki ina da akwai abu , d aya daga cikin System d in ya danna, lokaci d aya vidoe gidan His Excellency ya fito gabaki d aya a lokaci d aya, hatta securities da duke gadin wajan yasan adadin su, system d in left side d insa ya kalla, cikin  kwarewa ya soma operating d inta.
? ? ? ?
*************
NIGERIA?
? ? ? ? IKOYI , LAGOS STATE.
? ? ? ??
? ?Gabaki d aya zazzaune suke cikin wani balchony mai shegen kyau , daga inda s?ke suna iya hango wani part na ?cikin gidan , ga abubuwan ciye ciye da yake gabansu, babu abunda ya musu zafi , hirar su suke hankali kwance, wayar Fanan ce tayi ringing da Sauri ta kalli phone d inta ganin  My Little ya fito , murmushi ta saki sosai tana mi kewa zaune , picking call d in tayi tare da barin wajan gabaki d aya suka saka dariya matar da take cewa bazata auri yaro ba sai gashi tun ba aje ko ina ba . Eshaal da Arwa da ke gefe suma gabaki d aya kowa wayar sa na hannunsa sai faman sakin murmushi suke su kad ai dan hatta Arwa sosai suke soyayyar su ita da Prince duk da sun  boyewa kowa babu Wanda ya san da hakan a cikin gidan , sai Baby dake zarginsu, ta be baki Baby tayi  Wahala for you guys  ta fad a tana kunna Bluetooth d in da ta taho dashi, tana connecting kuwa music ya soma tashi da Sauri Eshaal ta kalleta  Haba mana Baby kunne ki Kesan fasa mana ne ? Yadda kika bud e volume haka ? Ta  be baki Baby tayi  zaku iya tafiya fa dan ni rawa zanyi gwanda ki samu wani wajan kiyi soyayyar ki , kema Arwa kafun na soma tona miki asiri  da gayya kuma ta  kara ware volume d in music d inta , ba shiri Eshaal ta mi ke tana hararar Baby ganin Called din Bobo ya shigo wayarta shiyasa tayi Sauri barin wajan . Arwa ma ganin tana  ko karin interrupting d inta yasa ta bar Wajan akan bar Baby ita kad ai , daman hakan take so shiyasa ta zage abunda tana ti kar rawa , yadda take juya jikinta mutum sai yayi Tuna n1n ba jikinta bane , dan sosai take ti kar rawar ta , gashi ta ware volume sosai ko magana idan anyi baza tayi sosai ba, calls sai faman katse mata wayar ta yake shiyasa ta mayar da wayar a silent, kusan tsawan mintina goma tana abu d aya ko gajiya batayi ?taji shigowar Fanan da Sauri  Baby kiyi Sauri ki kashe wa kar nan please anaji har down stairs and Yaya Sauban na shigowa part d in please ki kashe bayasan wa ka sosai musamman a ware volume haka   karamun tsaki Baby ta saki  Babu abunda zan kashe wallahi , ina ruwa na dashi , ko wa yayi rayuwar sa , haka kawai bazaku hanani jin dad i  girgiza mata kai Fanan tayi  bazaki gane ba , yaya bayasan music wallahi , ki kashe kawai idan ba so kuke ku samu sa bani ba , nasan duk inda yake yanzu yana tun karo nan wajan ne please ki kashe, ki bari idan na fita sai ki kunna  , share ta Baby tayi ta ki gaba da rawar ta hankali kwance , kusan tsawan mintuna biyu sai taji an kashe mata wa kar a fusa ce ta juyo  Wai mene ne haka ina ruwa na da Yaya Saub&  bata  karasa ba taji an wanke face d inta da mari , da Sauri taja baya a tsorace tana had iye ragowar maganar da take sanyi hannunta dafe da kumatun ta , cikin  kan kanin lokaci hawaye ya soma sakko mata , Sauban ta gani a tsaye ?ransa duk a  bace ga Fanan itama da gabaki d aya jikin ta yayi sanyi  Baki da hankali ne ? Ance miki gidan mawa ka ne nan da zaki zo ki kunna mana wa ka har haka ? Na Lura aljanun kanki suna bu katar a saita miki su , komai naki like an abnormal ? Ki shiga taitayin ki or else .. kuka Baby ta fashe dashi hannunta dafe da kumatunta, bata tsaya jin  karasan maganar saba ta sakko a guje ta nufi hanyar d akin su , cikin tsananin tashin hankali Eshaal tayi  ko karin binta dan sai ta manta da gabaki d aya Bobo da yake sid e d inta  ina zakije? Cikin tsananin damuwa Eshaal ta furta  zan duba tane , bata iya fushi ba zata iya jiwa kanta ciwo , ganin sakkowar su Sauban ne yasa ta dakata da tafiyar da take sai kuma ta kalli Fanan da gabaki d aya jikin ta yayi sanyi dan ita kanta tasan halin Baby.?
? ?Kallansa Bobo yayi kafun ya kalli Eshaal, bai ce komai ba ya nufi hanyar fita suma su Eshaal na ganin hakan sukayi saurin nufar d aki wajen Baby. Suna fitowa Bobo ya dakata tare da juyowa saitin Sauban  Mai ya faru ? What happen ? Sumar kansa Sauban ya shafa kafun ya fesar da wani iska kad an  I m so rude to her , kasan yadda bana san a ?1ka waje da wa ka , you know my reason and I heard Fanan lokacin da take cewa ta kashe kiran, but she insisted, batajin magana , she s so rude and stubborn, hakan ne ya  bata mun rai, that s why I slapped her  , da mamaki Bobo ya  kara nanata  Mari? You? Yaushe ka koyi hakan ? What I know aka dukan bace mai yasa zaka fara akanta ? Gashin kansa Sauban ya shafa akaro na ba a dadi  I don t know Bobo, just I regret the slap, I feel kamar akwai abunda ba Daidai ba , I some how feel guilty for the slap . Shiru Bobo yayi masa yana kallansa , for now bazai iya cewa santa yake ba , but the way he feel guilty ne ya fi komai tsaya masa  Nasan baka da zafi , ba saurin fushi but why akanta ? Tell me kana santa ne ?and tunda ka mareta why feeling guilty again? , girgiza masa kai Sauban yayi  I don t have any of your answers now Dude , let s go back to our part  . A haka Sauban yayi gaba Bobo na binsa a baya, duk da yana sanan ya bari Sauban yayi gaba, amma duk da hakan movement d insa gabaki d aya yana kan sa .

********
ABUJA?
? ? Rayuwa ba  karamin dukan su Husna yayi ba , sai a yanzu ta  kara shiga taitayin , bayan  batan su Uwar Karuwai, bata ajje makamanta ba , sai da wasu  yan iskan maza suka Yashe komai nata , sannan sukai mata mugun fyad en da sai da tayi kwanaki kafun ta farfad o daha hayyacin ta , ga wasu irin  kuraje da suka fito mata a jiki, kusan kullum cikin susar su take, duniya gabaki d aya ta juya mata baya da wanda take abun dan su , hatta abuncin da zataci gagararta yake sai tayi bara tukunna . Wani irin dana san1 da bashi da anfani take, kullum sai tayi kuka da ,da danasanin yadda ta bujerewa maganar Abla duk da irin fad a da nutsar dasu da take . Yanzu duk Wanda yaga husna ba lalle ne ya gane taba, sai a lokacin ta fahimci Motar kwad ayi babu Inda yake kai mutum sai tashar wula kanci.
? ? ? ***** Ilham kuma a wannan lokacin sai dai hukuncin Allah, sabida kusan sat1 biyu Kenan da tsuntar gawarta a wani hotel , bayan an  kwa kwule mata idanuwa da kuma cire mata wani sassa na cikinta , gashi ko wanda yayi mata hakan ba a kama ba, banda kwalbar shisha da condom babu abunda aka samu cikin jakarta. Hatta phone d inta ko wani details da za a samu akanta babu , sai da  kyar aka iya gane rayuwar da tayi a cikin gidan uwar karuwai, haka aka Kai gawar ta a wula kance sai da  kyar aka samu wasu daga cikin yan barikin sukayi mata sallah ko wanka babu sukaje suka bunneta.?

Aneesa kuwa gabaki d aya ta dad e da dai na shaye shayen da suka koya mata , tun bayan sana ar abincin da ta koma kusan kullum sai ta ri ko Allah ya fiya , irin rayuwar da take , a haka wasu bay1n Allah suka d auke ta aiki a garin Jos, cikin  kan kanin lokaci rayuwa ta canza mata ta koma Aneesarta kamar yadda Abla taso mayar da ita , tana gama aiki zata wuce islamiyyar da aka sata , a haka wani irin soyayya ya shiga tsakanin ta da malamin islamiyyar, Wanda take wa aiki kuwa kullum cikin kyautata mata suke ba tare da hantara ko cin mutunci ba.
? ? ?
? ********
? Baby na shiga d aki ta soma kuka, babu abunda tafi tsana a rayuwarta kamar fad a, dan ko damuwa da marin da yayi mata ba tayi ba, tsawar da yayi mata ne yafi komai tsaya mata arai, saurin g?e hawayenta tayi tare da shiga toilet , tana shiga su kuma su Eshaal suka shigo d akin. Mamakin ganin bata ci kine ya kamasu , motsin da suka ji a toilet ne yasa suka zauna gabaki d aya sukai jugum jugum suna jiran fitowar ta , itama sarai ta san da shigowar ta su shiyasa ta ki fitowa . Ajiyar zuciya Eshaal ta sauke kafun ta kalli Fanan  she need to be alone tunda kika ga ta ki fitowa , let s leave her zuwa anjima idan ta sakko daga fushin sai mu dawo, ko? Itama kallanta Fanan tayi  Eshaal ba dan wani abu Yaya Sauban ya mareta ba , bayasan a ware irin volume haka , that s what am trying to tell her amma bata saurare ni ba. Ina tunanin hakan ne ya  bata masa rai , shiru Eshaal tayi tana Tunani  kema kinsan Baby , kunna kid a a ganinta ba komai bane tunda tun muna gida muke hakan, ko da ace yayi mata wani abun bazataji haushin saba , nasan Baby da kayi mata fad a kwanda ka doke ka , and yadda naga reaction d inta d azu nasan kamar yayi mata fad a ko ? Ta  karasa tana mata alamar tanbaya . Kanta Kawai Fanan ta jijjiga mata dan ita kanta batasan kare kowa a cikinsu, basu zauna a d akin ba sai da suka  kara jiran ta na kusan 2 minutes , ganin bata da alamar fitowa ne yasa Eshaal jan hannun Fanan suka bar d akin.?
? ? ? Sai da ta tabbatar da fitar su tukunna ta fito daga toilet d in, kayan jikinta ta cire sannan ta watsa ruwa abunta , tana gamawa wayarta ta d auka tare da hayewa kan gado abunta .  Allah sai ya saka mun , ya fad a a fili tana tsuke fuskarta.?

********
HAJIYA SA ADATU

 Momy yanzu ya zanyi kenan? Har yanzu bansan inda masoyi na yake ba, abun takaicin ma har waccen banzar bansan inda ya tafi da Ita ba. Wallahi Momy ina sansa, kullum sai nayi mafarkin na auresa, d?n Allah Momy ko mene ne kiyi ko zan samesa, kinji Mo????































!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~

?
my? Cewar Yasmeen da take gaban Momyn nata. Nurfarfashi Hajiya Sa adatu ta sauke  Yasmeen a yanzu  kwa kwalwata ji nake kamar zata fashe gida biyu. Abubuwa na  ko karin har gitsemun, komai sai mun ajje sa a yanzu dan na lura mahaifin ki ya saka mana ido yanzu, kuskure kad an idan mukayi asirin mu zai iya tonuwa , dole mu d anyi ha kuri zuwa wani lokacin, ga Yaya itama da tunda ta bar gidan nan ban kuma jin taba , balantana ta samo wata mafitar  , Yasmeen kamar zatayi kuka ta furta  Kina nufin wai yanzu Momy babu abunda zakiyi kenan? Idan waccen shegiyar ta shanye shifa?shikenan fa Momy bazan dunga samun damar ganin saba , dan Allah koma menene Momy kiyi gaskiya bazan iya ha kuri dashi ba , tsaki Hajiya Sa adatu ta d an ja  Duk ba wannan ba , ya akai kwanakin baya na ganki yashe a falour? Zaro mata idanuwa Yasmeen tayi , kamar wacce aka fad awa wani mugun abu har ta tsure  uhm nidai Momy mu bar wannan maganar yanzu, da fatalwar da na gani ko sunan ta aka ambata sai na ganta acikin idanuwa na, kinga Momy karma ki fara na tafi d aki na . Cikin sauri Yasmeen ta bar d akin ko jiran jin amsar Momyn nata ba tayi ba . Tun lokacin da ta ga Aljanar Baby gabaki d aya ta soma daburcewa.?

*********
A  bangaran su Harry kuwa gabaki d aya jiya kasa runtsawa sukai , ba abunda Harry take tunanin kamar mijin da Dad d inta yasa ta fito dashi,hankalinta ba  karamun tashi yayi ba dan gabaki d aya bata tunanin auran da yace zai  kara , ita matsalar ta yadda zata nemo Big Boss kawai shine a gabanta, shiyasa ta kira wata  kawarta da duk wasu shawarwari Itace take bata , shawarar da ta bata a yanzu ma da ita tayi anfani, kamar wata mutuniyar arzi ki ta shirya cikin abaya tare da rolling d in mayafin ta , d akin Momy da ta buga uban ta gumi ta nufa , d an ta be bakinta Harry tayi dan gani take ita ta samo maganin matsalar ta , babu sallama babu komai ta furta  Momy zanje school akwai wani text da zamuyi  , da mamaki Hajiya Falmata ta kalleta  Text kuma ? Yaushe kika soma damuwa da wani text yanzu?  Bata fuska Harry tayi  Momy kinsan dai yanzu bani da time tunda na makara kuma du du du bazan wuce 1 hour ba zan dawo kin san idan Dady ya shiga ya tarar da Ina latti bazai barni na fita ba kinga zan fad i a makaranta ga ran Dady da shima zai  baci kuma duk sai ta shafemu  , wani gwauron numfashi ta sauke dan gabaki d aya bata fahimtar abunda Harry d in take cewa sosai , shiyasa kawai ta d auke kanta  A dawo lapiya amma karki dad e k1nsan yadda ya hau , kuskure d aya idan mukai akan mu zai wuce  Momy sai dai ya wuce a kanki wallahi amma bani ba  , ta fad a  kasan zuciyarta a fili kuma itama d an yats1na face tayi kamar wacce take cikin damuwa  shikenan Momy bari nayi sauri na dawo  , tana fad in haka bata jira answer Momyn ba tayi wucewarta hankali kwance .?

? ? Tana fitowa Driver da wasu security s guda biyu suka  karaso Inda take daman hakan ne ke faruwa yawanci duk Wanda zai fita sai da Driver ko security , dan da  kyar suke samun fita su kad ai shima sai sun tabbatar dasu Abbu basa cikin gidan . Yanzu ma  bata rai tayi ganin suna  ko karin  bata


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login