Showing 210001 words to 213000 words out of 347251 words

Chapter 71 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1399

a  Oh My God  , cewar Sauban ganin Big Boss ya juya , cikin sauri ya mi ke tsaye yana kallan Bobo da shima ya mi ke sabida ganin Big Bo_s da yayi  we have to follow him please, bai jira jin mai Bobo zai ce ba ya soma tafiya a d in gishe da sandar da yake using kwana biyu, basu nufi ko ina ba sai part d in su Mamy.

*********** Su Abla suna zaune a falourn su 5 d insu duk da har yanzu ba wani magana take da Arwa ba , ga su Baby suma da take san shirya su ita da Fanan,  kamshin turaran sa da taji a hancinta ne yasa tayi saurin d ago da fuskarta dan gasgata hakan, shid in ne kuwa ya ke shigowa falourn , bata san lokacin da ta furta  Sunshine ? Cikin sauri Baby ta d ago idanuwanta , ganin sa a falourn ba  karamun ?bugawar zuciya ya sakata ba gashi face d insa da ta gani a d aure , cikin sauri ta mi ke tsaye jikinta har wani rawa yake sabida tsoro duk da bata san dalilin shigowar ta saba amma yadda ta ga ya jefa mata wani mugun kallo da ya sanya saura kad an fitsari ya  kwace mata a wando. Itama Abla, Baby ta kallan da taga yayi wa Babyn, kanta ta soma girgiza masa kad an amma ko kusa bai kalleta ba , su kansu su Eshaal babu wanda jikinsa bai d au rawa ba ganin fuskar sa a d aure babu d igon fara a. Basu gama tunanin dalilin shigowar saba sabida gigitacciyar tsawar da ya daka wa Baby, ita kanta Abla da ba ita akai wa tsawar ba saida ta dafe cikinta, su ?Eshaal ma cikin sauri suka mi ke tsaye ga Baby da tun kafin yayi magana har ta soma yin kuka . Bobo da Sauban ne suka shigo falourn suma , hankalin Sauban gabaki d aya yana kan Baby , wannan ne dalilin da yasa bayaso Big Boss ya sani , Baby kuwa jikinta har rawa yake , cikin sauri Sauban ya  karasa s???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ide d insa , ba tare da wani tsammani ba yaji ta a bayansa ta ri ke rigar jikinsa tana kuka a hankali& & ..


?
IBTISSAM
? ? ? ( A heart touching story of love and destiny)

Story & written?
? ? ? By
Mss Lee ??

?
? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?0812 044 4608


? ? TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!!

SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?d'?

HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU

MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA
Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba anan kad ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen  kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sar1 cikin sau ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad in duniyar nan.?

Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za a dawo miki da kudin ki .?


KA DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA



1?? Hadin amarya
2?? Hadin mai jego
3?? Hadin sabon budurchi
4?? Hadin Kaza Yar Suddan
5?? zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu
6?? Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal
7?? Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna
8?? Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu
9?? Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra

DON SAMUN  kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :?
? ? 08133647913?
? ??
? ?KANO NIGERIA?

LOCATION: RING ROAD BAYAN G0DAN MAN NAZARGO.

? ? ? ?SIYAN NAGARI MAIDA KU DI GIDA

PAID BOOK


BOOK 2?
? ? ? ? ?S_____ 39
? ? ?
? ? ? ? ?
 Let s talk please  , cewar Sauban lokacin da yake kallan Big Boss , a maimakon Big Boss ya bashi amsa sai bayan sa da ya kalla sau d aya , a fusge ya furta  am miki wani abu? Cikin sauri Baby ta girgiza kanta sai kuma ta bud e bakinta  a ah  , Big Boss zai  kara one step Sauban shima ya matso kusa dashi  Why all this Dude , she s not at fault ( bata da laifi )zan maka bayanin komai ,just let her be ( ka barta ). Abla tana ganin Sauban ya d an matsa daga bayan Baby tayi saurin nufarta ganin tana kuka , hannunta d aya ta kama zata bar wajan ?, kallan da Big Boss ya mata ne yasa ba shiri ta saki hannun nata itama  kwalla na shirin tarar mata a cikin idanuwa. ?  Fine tunda abun haka ne , zan tsugunna amma please ka barsu su tafi cewar Sauban, yana  ko karin du kawa Big Boss ya jefa masa wani irin kallo  Don t you dare , if not she will regret it , yana gama fad a ya juya ya bar wajan.Baby ji tayi wani kukan na san  kwace mata amma ta kasa fito dashi sabida Big Boss da yake wajan. Dafe kansa Sauban yayi yana d an sakin ajiyar zuciya , ba tare da ya kalli inda take ba ya yiwa su Abla alamar su bar wajan kafun suma su bar falourn shi da Bobo. Su ma su Eshaal jiki a sanyaye suka koma d aki .

*****Hannunta Abla ta kama ganin yadda take kuka sosai, d aya hannun kuma ta kare fuskarta dashi. Bata tsaya ko ina da ita ba sai cikin Bed room d inta , ruwa ta soma bata sai da ta shanye sa duka sannan ta soma ?ajiyar zuciya , Baby ki fad a mun gaskiya , kina san Yaya Sauban ko bakyasan sa? , hawayenta Baby ta share kamar zata kuma sakin wani kukan ta furta  Nima ban san1 ba , ajiyar zuciya Abla ta sauke kad an  kin ta ba  kinsa a cikin zuciyar ki ? Yanzu ma Baby kanta ta girgiza mata shiyasa Abla ta samu waje ta zauna a kusa da ita tare da ri ko hannunta .  Bansan ya kike ji a cikin zuciyar ki ba yanzu, amma abu d aya zan fad a miki. Yaya Sauban mutumin k1rk1 ne , ko da bai fito fili ya fad a ba a cikin  kwayar idanuwansa zallan soyayyar ki ce kawai a ciki , tunda ?rayuwarsa ta kusa salwanta sabida ke , mene ne laifin sa dan ya so ki Baby? Mutumin da kike cewa kina so kinsan halinsa? Kin ta ba rayuwa dashi? Za kiyi farin ciki idan kina tare dashi? Wana irin so yake miki? Lokacin da abu ya same ki zai iya kare miki kamar yadda Yaya Sauban ya kare miki ?ban ta ba ganin aibun Yaya Sauban ba , ?abunda ya faru a wancan lokacin ma kishi ne ya sa shi yayi hakan ba wai dan ya  bata miki ba . Idan babu so mai ya kawo kishi tun farko? Mai yasa duk da baki je kin duba saba bai  kullace ki ba? Sai ma kare ki da yake . Hakan ba soyayya bace ? Duk da bashi da lapiya haka ya tako sabida ya kare ki a wajan Yaya Big Boss , ko dan wannan da kuma kula dake da Mamy ta dunga yi , I think ya cancan ci more than that. Am sorry if I hurt you amma ki zauna kiyi tunani please , daga haka Abla ta mi ke zata bar wajan sai kuma Baby ta ri ko ta , cikin kuka ta furta  Ya zanyi? , samun waje Abla tayi ta zauna a kusa da ita , Anjima kije ki duba sa kinga bashi da lapiya , ke ma kuma gashi zazza bin soyayya na yasan kamaki. Duk da hawayen da suka tarar mata a ido hakan bai hana ta  ki sakar mata harara ba , sai kuma ta  bata fuska kamar ba itace ta gama kuka yanzu ba  Yar iska kawai  , d an  karamun dariya Abla ta saki  babu komai kema duk lokacin da kika auri Yaya Sauban zakiyi bayani da larabci ne wallahi , hawayenta Baby ta share  Sai kuma kiyi , Allah ya hana iskanci a fili , tana  karasa maganar ta bar d akin. Wani dariya Abla ta kuma saki dan ta fahimci itama Baby tana san sa , har yanzu bata fahimci hakan bane shiyasa . Wayarta da ta soma haske ta kalla  My Sunshine . Shine abunda ya fito a
Jikin screen d in , d an  bata fuska Abla tayi kad an tare da kauda kanta ba tare da ta kira sa ba. Gabaki d aya sai ta ajje wayan ta nufi toilet sabida ta watsa ruwa .?

********
Su Bobo suna fita daidai lokacin da Big Boss zai shiga mota  why please? Bana so kayi tunanin wani abun ne that s why na hana Bobo ya fad a maka. ?Without any intention, yanzu dai we re sorry , let s talk please  , d auke kanta Big Boss yayi zai shiga mota Sauban ya ri ke hannunsa  Kaga bani da lapiya shine zaka soma yi mun iyayi? Haba mana Man, nifa har yanzu bance ina santa ba amma na kula auren dole kake san yi mun .kallansa Big Boss yayi kafin ya furta  Good idea  , a maimakon ya shiga motar sai ga nufi sashin su Abbu , tana ta farko da tun farkon dawowar sa zai shiga by his own , harta Bobo sai da yayi mamaki shima Sauban Mamakin hakan ne ya kama sa sosai cikin sauri suka bi bayansa ganin yana  ko karin shiga, da sauri Sauban ya daki  kafarsa me ciwo, cikin d an zafin da yaji ya furta  Ouch ,  kafar har ta soma jini kad an . Daka tawa Big Boss yayi da tafiyar da yake tare da wai gowa ganin Sauban na  ko karin fad uwa , cikin sauri shima Bobo suka tare sa . Abokin nan naka nauyi ne dashi Big Boss kasan bazan iya d aukar saba ko ? , hararar sa Big Boss , Sauban bai ankara ba yaji anyi sama dashi , dariyar da yake sanyi ya d an had iye , a lokaci d aya kuma ya saki ajiyar zuciya ganin Big Boss bai shiga part d in su Abbu ba . Shima kuma yana sane ba mantawa yayi , tun farko baiyi niyar shiga ba yayi masa hakan ne sabida yaa reaction d in da zaiyi. Murmushin gefen baki kawai yayi tare da taune lips d insa , yana shiga part d in a kan kujera ya deresa yana hararar sa , ba tare da yace komai ba ya bar part d in , sai a lokacin Sauban da Bobo suka soma dariya  God save you  , shima Sauban cikin dariyar ya furta  bazai fili yace ya ha kuran bane, but now am sef tunda nasan bazai shiga ba .

? ? ?Big Boss yana fita number d inta yayi dialing , har ya katse ba ayi picking ba ,  karamun iska ya fesar a bakinsa , a fusge ya furta  another trouble .


***********

Abla tanayin wankan har zata kwanta sai ta turo da wu kar da ta gani d azu da safe . Bata wani  bata lokaci ba a wajan shiryawa , simple riga ta saka purple colour sai d an kwali da ta saka white colour a kanta ,wayarta ta d auka taga alamar shigowar sa ko , murmushi ta saki bayan ta gama karanta message d in da yayi mata amma duk da hakan ba tayi masa reply ba, sai ma saka ta a silent da ta d anyi. Sai da ta fara dubawa ta tabbatar da babu mai taho wa tukunna ta bi hanyar da take kamar under ground.?

? ? Direct Abla hanyar tabi tana dube duben inda  kofar take , da  kyar ta gane ta sabida shedar da tayi mata . Cikin sauri ta bud e shiga  kofar bakinta d auke da sallama sai kuma addu ar da take yi  kasa  kasa cikin zuciyar ta .?
Wu kar d azu ta kalla , har lokacin tana yashe a  kasa kamar yadda ta barta . Tsugunnawa  kasa tayi tana cigaba da bin wu kar da kallo, babu abunda ya bi bata mamaki kamar yadda taga wu kar da wani koran abu, da a ce ja ne da zata iya kiransa da jini dan launin kalar ne kawai ya banbanta. Tsoran ta bawa take da hannunta shiyasa ta soma dude dube ko zata ga  kyalle ko wani abunda da zata iya d auka dashi, still babu komai shiyasa ta mi ke tsaye zata nufi d ayar  kofar ?sai kuma ta dakata tare da wai gowa suna  kofar da ta shigo , cikin sauri ta tura  kofar ta rufe ga wani irin gumi da take ji yana tsats tsafo mata kamar ba yanzu tayi wanka ba .  Kara kallan wu kar tayi sai kuma ta nufi d ayar  kofar , a hankali ta  karasa tura ta ganin itama abud e take . Bakinta d auke da addua ta kutsa  kai cikin d akin , duhu ne a d akin duk da ba sosai ba sabida hasken window ya fa shigo cikin d akin.  Karasa shigowa tayi tana tura  kofar kafun ta laluba wajan bango ta kunna light. Wani irin bugawa  kirjinta yayi da sauri sabida abubuwan da tac1 karo da su. Hotuna ne kamar a jikin board ( Allo) na katako ga hotunan da yawa a jiki daga saman cikin babban harufa aka saka  MAI DALA , a jiki sai kuma wasu hotunan da akayi kansile da maker wasu kuka aka yage rabi aka bar rabi. Mai da kallanta tayi kan wani d an dogon abu da ta gani a jingine sai igiya da ta gaji d aure a wajan da irin koran abun da ta gani a jikin wu kar d azu, bin abun ta somayi da kallo ganin har a  kasa koran abun kwarara, duk iya tunanin da zatayi zuciyar ta ta kasa hasasho mata jini sabida koran da ta gani. Cikin sauri ta nufi wajan hotunan tana gaggani , duk wanda akayi cancel d insu duk bata san su ba, zata d auke fuskarta kamar ance ta kalli  kasan hotan,  Shine ? Ta fad a a fili tana  kara nuna hotan , cikin sauri ba tare da tunanin komai ba ta ciro hotan tana binsa da kallo,sak hotan da tayi mafarki jiya na wasu mata guda biyu sai yanzu hotan ya fito sosai dan ta kayan jikin su ta gane su. Sosai ta  kurawa hotunan ido tana bin su da kallo, lokaci d aya kuma ta d an saki murmushi ganin kamar d aya daga cikin matar Ammimi ce a ciki, d ayar ce bata gane ko wacece ba , kamar da wasa sai ta d an juya bayan picture d in , da manyan ba ki ta ga sunan  Safreena and Sofiyya  , sai a lokacin ta fahimci d ayar matar maman su Little ce amma ita ba a ganin fuskarta sosai sabida yadda ?wajan fuskarta ta d anyi dishi dishi.
Motsi ta soma ji kamar ana taku , gabaki d aya sai ta dubur burce lokaci d aya , zuciyarta har wani bugawa take da sauri sabida tsananin tashin hankali da rud u da ta shiga , gashi kamar takun  kara nufo inda take yake . Cover da ta gani a wajan tayi saurin bud ewa ba tare da duba ko mene ne a wajan ba ga shige ciki. Babu wanda zaiyi tunanin da mutum a cikin sai yar hanyar da ta bari abud e kad an yadda zata sha ki nunfashi, gashi ta toshe bakin ta kartayi wani motsi. Turo  kofar da akai ne yasa ta  kara shan jinin jikinta .

? ? No bazai faru ba , hakan ba mai faruwa bane , taya zasu dawo cikin  kan kanin lokaci haka ? Mai yasa sai da cikin burina ya kusa sannan komai yake  ko karin lalacemun? A wannan karan bazan yi sanya ba , sai na kashe su , sai na kashe su gabaki d ayansu sabida ta dalilinsu komai nawa ya lalace  , Abla dake cikin kwabar nan jikinta har rawa yake gashi bata iya hango fuskar mai magana . Cigaba da maganar da yayi ne yasa tayi saurin  kara toshe bakinta  A wannan karan Mohammad kai zan fara kashewa tare da  ya yan ka , tun kafun komai na wa ya lalace , sadaukar da jinin ku da zanyi shi zai taimaka mun wajan cikar buri na kafin na dawo kan shegiyar can da abun cikinta , dan nayi rantsuwa sai na bawa aljani abunda yake cikinta , cikin sauri Abla ta zaro ido yana d ora hannunta d aya akan cikin ta da take ya fara  kulle mata ga wani irin zufa da take ji yana had ar mata duk ita kad ai.   Dan ciki na yake san kashewa ? Mai yasa ? Wane ne shi? Ta fad a cikin zuciyarta , bata san ko wanene ba sai bayansa da take gani a rufe, gashi ko kusa bata ganin mutumin sosai balantana ta shaida ko wanene. Bal da akayi da abune ya  kara tsoratar da ita da duka hannayenta biyu ta dafe cikin ta tana d an sakin ajiyar zuciya . Ya dad e yana ball da abubuwa cikin tsananin  bacin rai , sai kuma ya kama hanya a fusace ya bar


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login