Showing 297001 words to 300000 words out of 347251 words

Chapter 100 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1434

ya lumshe mata shima yana kama hannunta zuwa bedroom d in su, Abla kamar tayi kuka haka taji dan zuwa yanzu ta san ita suke jira Dan sun gama shiryawa , button d in rigarsa ya soma  ballewa cikin sauri ta  karasa tana taya sa  kinyi kyau sosai  , ya fad a yana kallan dressing d inta , kamar mai koyan magana ta furta  Sunshine& su Mamy& suka.. ce mu shirya.. zamu fita & tare da.. su .. Fanan dan kasa ce masa dinner tayi, kallanta yayi for second kamar baisan akan me take magana ba  May be ta manta amma banda ke ko? Yau sai muyi bacci da wuri ko? Kamar zatayi kuka ta furta  Amma har dani fa Mamy tace .. kuma .. kuma sai tayi shiru ganin kallan da yayi mata ,  kuma babu inda zakije dare ya soma yi, and banasan zazza bin nan , and Baby karki wahalar dashi ji tayi kamar kuka zai  kwace mata , dan karo na farko da taji cikin yau ya bata haushi dan sabida shi kusan komai ake hanata , yaa yadda face d inta ya canza sosai amma kuma ta kasa cewa komai shiyasa ya ja hannunta zai soma cire mata rigar jikinta tayi saurin ja baya , cikin d an fushi ta furta  Nayi wanka  , hannunta ya ri ko tare da kallanta  Na san1 , wani zakiyi or you will not do it ? Yanzu ma kasa bashi amsa tayi sai sunkuyar da kanta  kasa da tayi , a haka ya cire mata lace d inta da saka ya d auketa zuwa toilet, a  boye sai faman goge hawayenta da suka zubo mata take .?

? ?Su Fanan kuwa har aka gama musu d auri Abla bata dawo ba gashi Mamy suna sun saka su sakko dukan su, har number d inta suka dunga kira bata d aga ba , Baby zataje kiran ta Ammi ta hanata , dole haka suka ha kura ransu bai soba . Suna zaune a falour wasu jerun motoci sababbi  kal suka soma shigowa cikin gidan , kallan su Aunty Nusy tayi  ga motocin nan sun iso , sai tafiya ko? Kasa bata amsa sukai duk suka sunkuyar da kansu  kasa , Mamy hannun Baby taja , ita kuma Ammi taja hannun Arwa zuwa motar da zata shiga dan motar kowa da ban, Hajy Kareema taja hannun Baby zuwa motar ta , sai Eshaal da itama Amarya ta saka ta cikin motar da zata shiga dan  kan manta su khadija ba nan zasu zo ba acan zasu sameta .?
? ?
? ? ?Fanan tana bud e idanuwanta a cikin motar sai taga Little a sid e d inta cikin shigar manyan kaya , ga hula da yasaka shima , kasa dena kallansa Fanan tayi sabida yadda yayi bala in yi mata kyau cikin shigar , batasan lokacin da ta furta  Kayi kyau.. sai kuma tayi saurin d auke fuskarta , murmushi ya saki sosai yana ri ko hannunta  ki  karasa , nayi  kyau amma kin fini  kyau, tun jiya nake san ganin ki fa amma kika  ki yadda saura kad an nayi kuka  . Yadda yayi maganar a sanyaye ne yasa ta d an kallesa  su Mamy ne fa suka hana mu fitowa , fuskarsa har lokacin da murmushi akan ta ya jinjina mata kai  eh mana na san1 amma wannan karan bazan yadda ba , idan aka dawo sai nayi wa Abbu a bar mun matata ko kuma na d auke ki mu gudu, zaro idanuwanta Fanan tayi jin abunda yace..

***** Baby ma tana shiga mota d aga idan da zatayi sai ganin Sauban tayi cikin shaddar sa da sai faman  kyalli da d aukar ido take gwanin Burgewa , ba  karamin yi masa kyau kayan yayi ga , zazzare idanuwa ta soma yi sabida tuna abunda tayi masa d azu tayi , kamar wata  karamun yarinya ta marairaice fuska  Kayi ha kuri Angel , shi kansa sai da ya murmusa ganin yadda ta marairaice masa fuska , matsowa kusa da ita yayi tayi ja baya  idan kika  kara matsawa daga nan , abunda kike gudu shine zai faru, babu abunda zan miki yanzu , kawai ina san jin d umin ki a kusa da ni ne , cikin sauri Baby ta furta  Kayi al kawari? , kansa ya jinjina kafun ya furta  Yes nayi  , a haka motocin suka soma barin gidan gabaki d aya dan har su Yasmeen sai da suka shiga mota , ganin yadda su Amal kyau sosai har da  kunshi sai kuma ta soma jin haushin biyewa Momyn ta da tayi da tuni itama tayi  kunshin, dan harta d aurin kanta ita tayi wa kanta , gashi tayi tunanin zasuyi kwalliya shima suma suka d auke ne kwalliya tazo tayi musu, sai suka ga kuma sa banin hakan da iya su biyu ne kawai sukai kwalliya , hakan kuma sai yasa jikin su yayi sanyi dan gani suke duk shigar da sukayi kamar wasu almajirai.

****** Abla tunda suka yi wankan take kallan fuskarsa ko zaiyi magana amma ya ki kulata , sarai kuma yana lura da yanayinta . Rai a  bace ta tashi ta fice daga d akin , dan sosai taji haushin hanata fitar da yayi , ko ba komai yaci ace taje wajan tunda auran su Fanan ne amma ya hanata . Hawaye taji yana sakko mata akan fuskarta , tana shiga d aki kan gado ta wuce abunta , yau da kanta ta kashe light duk da yadda take tsoran duhu sannan ta lullu be jikinta da duvet tana kuka  kasa  kasa abunta . Tana barin d akin shima ya biyo bayanta dan yasan kukan zatayi , amma yasha mamakin yadda yau ta kashe light d in d akin, batasan da shigowarsa ba shiyasa ta cigaba da shash she karta, har ya  karaso kan bed d in bata sani ba , sai yaye duvet da yayi , da sauri ta soma goge hawayenta gudun karya gani.  kuka kike ? Mai yasa ? Dan na hanaki fita ? Girgiza masa kai tayi da sauri  A a ba kuka nake ba , abune ya shigar mun ido  , kallanta yayi sosai kafun ya furta  No ! Gashinan kina kuka , it s okay tunda bakya san zamana dani , kishirya sai na kaiki kuka ta saka masa tana girgiza kanta  ni babu Inda zani , ai bance zani ba , na fasa Allah , yadda tayi maganar sai ta bashi tausayi shiyasa ya bud e mata hannuwansa cikin sauri tayi hugging nasa jin wani hawayen na sakko mata .
? ?  let s get ready , zamuje don t cry  , da sauri Abla ta furta  Dagaske ? Kansa shima ya jinjina mata alamar eh, har da dariyar farin ciki sai da tayi , batasan lokcin da ta kai mishi peck a goshi ba .?
? ? ? ? Zata mayar da lace d inta ya dakatar da ita tare da janta zuwa bedroom d insa . Wasu had ad d an lace ya d auko mata , kamar readymade , yayi bala in yin kyau, gashi kayan gabaki d aya spoons ne a jiki da sai faman walwali da d aukar iho yake tun bata saka ba .  put them all yanzu zan dawo kinji? Kanta ta d aga tana sakin murmushi, yana fita cikin sauri ta saka rigar, fatabarakallah, iya yadda stone d in wayar yake  kyalli yafi komai d aukar ido tako ina, ko ya ta motsa sai stones d innan sun motsa ba  karamin kyau kayan sukai mata ba gashi basu matse ta ba sai ya zama kamar doguwar riga, murmushi ta saki bayan ta d aura d an kwalinta, sai ta yafa mayafin akanta cikin wani irin style mai d aukar ido, kwalli kawai ta saka a fuskarta amma hakan ba  karam1n kyau yayi mata ba. Sai purse da takalmi da ta saka gabaki d aya ya fito da  kunshin da tayi , bata saka siririyar diamond sar ka d in ba sai abun hannun sa da yake walwali sosai da ta saka da zoban ?sa sai kuma d an kunne , fad ar yadda tayi kyau mata  bata baki ne dan a wannan karan ta wuce sunan princess , shigowar d akin da yayi ne ta d ago ta kallesa , sanye yake cikin su manyan kaya masu shegen kyau kamar coffee colour , duk wanda ya kalle sa sai ya sake kallansa , ba  karamun kyau shigarsa tayi ba ga hula da ya saka sai yafi ranar juma a d aukar ido, kallan juna kawai suke sabida yadda sukai bala in yin kyau ga kayan jikin su kamar daman dan su akayi shi.?
? ? ? ? ? Hannunta ya kama suka bar d akin ba tare da ya bari tayi magana ba , a haka suka shiga cikin mota, combo d insa suka ja su cikin arniyar BMW, dagashi har ita kasa magana sukai sai kallan juna da suke , basu san lokacin da aka 'karasa Banquet hall na presidential ba , da duk kudin ka baka 0sa shigar saba sai ka isa , cikin wani irin girmamawa Kawai yake sara musu, gabaki d aya an zagaye su , kasancewar sai da suka hau elevator tun kafin su  karaso sojojin sun rigasu zuwa wajan tare da bud e musu had ad d iyar  kofar wajan. ?Ya salam , wajan ya had u iya had uwa gashi wani irin babban tables ne awajan da wasu irin mutane suka zaune a ciki , kowa cikin shigar alfarma, bud e  kofar da akai ne yaja hankalin gabaki d aya mutanan wajan suka zuba idanuwan su zuwa wajan. A hankali suka sako  kafar su zuwa wajan& .


MSS LEE
'?.
? ? ??

? ? ? ?
? ? ?IBTISSAM
? ? ? ( A heart touching story of love and destiny)

Story & written?
? ? ? By
Mss Lee ??

?
? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?0812 044 4608


? ? TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!!

SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?d'?

HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU

MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA
Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba anan kad ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen  kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sar1 cikin sau ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad in duniyar nan.?

Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za a dawo miki da kudin ki .?


KA DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA



1?? Hadin amarya
2?? Hadin mai jego
3?? Hadin sabon budurchi
4?? Hadin Kaza Yar Suddan
5?? zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu
6?? Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal
7?? Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna
8?? Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu
9?? Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra

DON SAMUN  kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :?
? ? 08133647913?
? ??
? ?KANO NIGERIA?

LOCATION: RING ROAD BAYAN G0DAN MAN NAZARGO.

? ? ? ?SIYAN NAGARI MAIDA KU DI GIDA

PAID BOOK


BOOK 2?
? ? ? ? ?S_____ 53

Ga baki d aya ilahirin mutanan wajan mai da kallan su sukai zuwa bakin  kofar ganin yadda aka bud e ta , ga wasu sojoji manya manya da kallan farko zaka fahimci ba sojojin Nigeria bane sabida kalar uniform d in da yake jikin su . Gabaki d aya manyan mutanan wajan maida hankali da tunanin su sukai dan ganin ko wane ne mutumin da yake  ko karin shigowa . Takalminta mai matu kar shining da d aukar ido ne ta soma tsokane musu ido sai kuma  kafarsa da tafi da ainahin fatar  kafarsa sabida half shoe d in da ya saka, murmushi kawai Bobo da Sauban suka saki fahimtar ko wane ne , shigowar su gabaki d aya sai ya haska gabaki d aya ilahirin mutanan wajan da suke zazzaune , kowa tsayawa kallan su sukai , dan ko ma kiyi ya kalle su ya san sun wuce abun kwatance, fuskar Abla a sake take sa banin shi da ya d aure face d insa dan gabaki d aya babu wanda ya kalla acikin mutanan wajan duk da yadda yaji idanuwa suna yawo a kansa , su khadija da suka ci uban make up sai sukaji gabaki d aya sun mu zanta , ga gwiwowin su da ya saki gabaki d aya , dan a kallan farko da sukayi wa Abla zuciyar su ta kusa bugawa , ba a kyawun da Allah yayi mata ba , ba kuma daga shigarta ba , dan gabaki d aya shigarta ta wuce ta kowa da yake wajan. Uncle babu abunda yake sai murmushi, Yasmeen kuwa har wani guntun hawayen take sharewa , a hankali suka soma ta kowa cikin wajan da ya gama had uwa , ga sound music da yake d an tashi mai dad in saurare da sanyaya zuciya , tundaga mataimakin His Excellency, Zuwa sauran masu shuni manya da suka halarci wannan taran babu wanda bai tsaya kallan Big Boss ba , dan tsawan lokacin nan basu san yana da d a Baba da ya kai haka ba , harta  yar Vice President da ta gansa kasa d auke idanuwan su sukai daga kansa , a dai dai kujerar da take gefen Ammi da Uncle suka nufa , tun kafun su  karasa kuma M.Sarah ta jawa Abla kujera , yayin da shima Victor ya ja masa kujerar , gashi basu matsaba har saida suka zauna sannan gabaki d aya sojojin suka sara musu.?

? ? ?Abun gwanin burgewa dan ba  karamun  kayatar da mutanan wajan hakan yayi ba . Kallan Uncle Isma il da Abbun sa yayi ganin yadda suke bun su da kallo shiyasa ya d an lumshe musu idanuwansa ba tare da ya furta komai ba. Su Fanan da suke tare da mazajen su gabaki d aya tsayawa kallan Abla sukai musamman yadda sukaga ta canza dressing d inta ba wanda ta saka d azu ba.
? ? ?Ganin yadda kowa yayi shiru sabida zuwan su Big Boss , His Excellency ya furta  naga kun dakata , let s eat all . Wani waiter ne yazo ya ciba da serving d in su, yana  ko karin nufar Seat d in Abla amma sabida dirty look da Big Boss yayi masa yayi saurin barin wajan. Murmushi Uncle Isma il yayi dan akan idan sa hakan ya faru, kowa yana  ko karin fara jin abinci banda Abla da Big Boss da babu komai a plate d in su. Satar kallan plate d insa tayi taga babu komai a ciki, d an  karamun ajiyar zuciya ta sauke kad an kafun tayi  ko karin mi kewa , da hannu yayi mata alamar ta koma ta zauna, dai dai lokacin da Bobo yake  ko karin kai nama cikin fork bakinsa , sai kuma ya dakata , yana jiran yaa mai Big Boss zaiyi, a  ban garan Sauban d in ma kusan haka ne, ga su Khadija da gabaki d aya suka kasa samun nutsuwa sai faman satar kallan su suke ta  kasan ido, babu abunda yafi tsone musu ido iriin kayan jikin Abla .?
? ? ? ? ?Mamaki bai gama kashe kowa ba sai da Big Boss ya mi ke tsaye , a tunanin kowa fita zaiyi har Abbu na  ko karin magana sai sukaga sa banin hakan, dan da kanshi ya d auki plate tare da zuba abunda yake ra ayi duk da ba mai yawa ya saka ba , a maimakon ya ajje a gabansa sai ya ajje a gabanta, tare da d auko mata drink ya d an zuba cikin wani glass , OMG ita kanta Abla mamakin hakan ne ya kamata , ga wani irin kunya da taji ya kamata sabida yadda taga gabaki d aya idon kowa yana kanta. Prince da Little babu abunda suke sai had a ido, su kansu su Baby sai dai su sa?1 kallo ita da su Fanan suna d aga gira. Gashi babu mai damar magana sabida yadda ya tsuke fuskarsa sosai .?
? ? ? ? ?
? ? ? ? ? Da  kyar ta iya samu ta kai spoon d aya bakinta na abinci, dan kasa samun nutsuwar cin abincin tayi ganin gabaki d aya kamar idan kowa na kanta , sai ta ajje gabaki d aya sai ma wasa da take da spoon d inta , Big Boss kuwa tunda ya zauna a kan kujeran ko ruwa bai kai bakinsa ba sai phone d insa da yake dannawa .  Daughter ya naga bakyacin abincin? Ko ba a canza miki? Cewar Abbu yana kallan Abla , da Sauri Abla ta girgiza masa kai , cikin sanyin jiki kuma ta furta  a ah Abbu wannan ma ya i_heni sai a lokacin Big Boss ya d ago ya kalleta na  yan seconds ganin yadda ta kasa sakewa , sannan yayi wa gabaki d aya mutanen wajan kallo d aya . Baice komai ba , da alama kuma bashi da niyar yin maganar . Mai da kallansa yayi kan phone d insa sabida wani message da ya shigo cikin wayarsa , a hankali ya mi ke tsaye daidai lokacin da Victor da Anthony suka shigo cikin sauri,  karamar wayar da ke hannun Victor ya amsa , Bobo na ganin haka shima ya mi ke tsaye amma sai Big


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login