Showing 225001 words to 228000 words out of 347251 words

Chapter 76 - Ibtissam Book Two Complete Hausa Novel

Mrs Lee   

21 Oct 2025

1428

da ya kira da Bro ya wuce sa . Why please, am talking ka share ni, you actually knows Uncle , bayasan muna hawa jirgi without notice , kyawawan fararan idanuwansa ya d aga tare da jefawa mai maganar idanu, lokaci d aya kamanninsa suka bayyana, ba kowa bane face Umar Farooq Mai Dala , kyakkyawan yaro mai ji da  kuruciya sai d an uwansa Abdul Maleek Mai dala da yake gefensa. Ganin yadda Abdul ya cikasa da tanbaya ne yasa ya dakata da tafiyar da yake  Kana samun ciwan kai  ya fad a kamar wanda akasa dole.  Dan shiru Abdul yayi masa lokacin da suka ci gaba da tafiya har suka fito waje, yana  ko karin sake magana wata irin dalleliyar Farar Mercedes Benz ta tsaya a daidai side d insu , Abdul na  ko karin magana Farooq ya bud e mota ya shiga , babu yadda ya iya haka shima ya zaga ya shiga motar bayan trolley d insu da driver ya saka musu a boot.?

? ? ?Har sun d an soma tafiya Farooq ya d an kallesa  Don t you want to see Abbu? , kansa Abdul ya jinjina  yeah I want to almost a week na fad a maka bana samun Abbu ,Ammu ma gabaki d aya bana samunta and I don t know why, na so kiran Uncle Isma il ko Ammimi sai na tuna gabaki d aya basa  kasar  .  Dan ya mutsa fuska Farooq yayi  that s the reason we re back  , daga nan bai kuma cewa komai ba. Shima Abdul wayansa ya d auka yana cigaba da dialing number su Abbu ko zai same su amma har zuwa lokacin number d insu bata shiga .?
? ? ?
? ? ?Direct kan titin Asokoro drivier ya nufa , tun kafin a  karasa cikin Asokoron Farooq ya lumshe idanuwansa sai hannun sa guda d aya da yake kan gashin girar sa yana sosa wa a hankali. Basu wani jima suna tafiya ba suka  karaso  kayataccen gidan su da ya gama had uwa ta ko ina tun kafin a shiga ciki, a kallan farko da mutum zai masa zai fuskanci ba  karamun dukiya aka narkaba wajan tsarasa , ta ko ina securities ne kewaye da gidan. A na zuwa Daidai gate da za a duba motar Farooq ya fito daga cikinta , cikin girmamawa suke sara masa , duk da  kananun shekarunsa da yawa suna bashi girma sabida yadda yake kame girmansa gashi ko dariya ba yayi ga tsare gida da yake a koda Yaushe . Yana fitowa daga motar shima Abdul ya fito daga cikinta suka soma nufar cikin gidan . A haka suka wuce gate d in zuwa ainahin gate,duk yadda securities sukai akan za a d auko mota a  karasar dasu Farkoq bai tsaya saurarar su ba yayi shigewarsa.

Katafaran g1da ne da ya gaji da had uwa , ta ko ina gidan ya ci a sake kallansa yadda aka zuba basira wajan  kawatashi. Babu kowa a hararar filin wajan a maimakon su nufi part d in su Abbu sai suka wuce part d in su da kullum yake a gyara. Suna shiga  kara gyara cikin d akin su sukai dan ko kusa a cikin su babu mai san  kazanta, suna gamawa kuma ba su bu kaci abinci ba suka bi lapiyar gado, cikin  kan kanin lokaci bacci ya d auke su gabaki d aya .?
? ? ?  Karfe 12:10 Abdul ya farka daga baccin da ya d auke sa ,
sosai ya bud e idanuwansa ganin Farooq a tsaye da alama wanka yayi sabida sabuwar shigar dake jikinsa  wait for me please,sai muje part d in tare  , cikin sauri
ya shiga wanka, Farooq na gama gyara gashin kansa ya fito zuwa falourn, ta ko ina  kamshin turaransa ne yake tashi . Tsawan mintuna 7 yana tsaye a wajan , d an  karamun tsaki yaja kad an zai soma tafiya Abdul ya fito shima cikin tashi shigar sai faman tashin  kamshi suke . Duk wanda ya gansu yasan ba  karamun soyayya suke wa junan su ba , time to time Farooq yana kallan tsadajjen watche d in ba tare da yace komai ba har suka nufi part d in Ammu.?
? ? ? Falourn sai faman tashin  kamshi yake mai tsayawa a cikin rai , ga sanyin Ac da yake busowa . A maimakon su zauna a falourn kai tsaye sai suka nufi d akinta. Abdull ne ya d anyi knocking sau biyu , shiru babu reply , akan na uku ya  kara knocking nan ma still babu reply, zai kuma Farooq ya saka hannu ya bud e  kofar d akin.?
? ? ? ?A nan d in ma  kayataccen falour ne mai kyau da tsaruwa, fasalta kyawun da falourn yayi  bata baki ne gabaki d aya dan yafi falourn  kasa nesa ba kusa ba. Nan d in ma shiru ne babu kowa a cikinsa , Farooq bai tsaya  bata lokaci ba ya nufi bedroom d inta. Hannun sa d aya ya saka tare da murd a handling d in  kofar , cikin sauri ta saki wayar da take a  kasa tana jiyowa cikin shock.  Kyakkyawar balarabiya ce sosai , jikinta sanye da wani blue d in abaya sai mqyafinta da tayi rolling wanda ya fito da kyakkyawar fuskarta. Kallanta Farooq yayi da idanuwansa , itama cikin d an shock ta furta  You ? Yaushe kuka dawowa ? And when? Abdul dake bayanta ne ya bata amsa  since morning , mai yasa Ammu bana samun ki a waya ? And Even Abbu shima bana samunsa d an  karamun murmushi ta sakar musu  may be matsalar network ne and Abbun ku ya d anyi tafiya ne. But akwai wanda yasan da dawowar ku .
Yanzu ma Abdul ne ya bata amsa  No Ammu , d an ajiyar zuciya ta sauke kad an  Then you guys have to go back to Malaysia now  sai a lokacin Farooq ya  bata fuskarsa  am not going anywhere, mai yasa hannunki yake rawa ? And why are you so shocked da kika ganni  ,  ko karin danne abunda yake zuciyar ta tayi itama tan d an had e fuskarta ? Farooq bana san musu just do as I told you , banasan ko wace irin tanbaya, just ku shirya kafun ku , ku koma Malaysia now  , Abdul cike da mamaki ya furta  Bakiyi farin cikin dawowar mu ba? Shiru Ammu tayi musu har lokacin kuma hannunta bai dena rawa ba. Tashi Farooq yayi zai bar d akin Ammu ta daka musu tsawa da shikansa Farooq sai da ya jiyo ya kalleta , cikin d an fad a ta furta  bakuji abunda nace muku ba? Banaso ko hour 1 ne ku  kara a cikin gidan nan sabida banasan kowa ya ganku just do as I told you  . Yanzu kam kasa  buyuwa mamakinta yayi , babu wanda ya kuma magana a cikin su sukabar d akin. Suna fita tayi saurin d aukar wayarta da ta fad i tare da dialing wani number tana karawa a kunnanta .

Suna barin part d inta , nasu Farooq ya nufa bai wani zauna ba ya d auko trolley d insa , cikin sauri Abdul ya furta  Ina zakije kuma ?Sauban bazaiji dad i ba idan bai zo ya same muba , karka manta any moment from now shima zasu iya shigowa nan , let s wait for me  , jefar da jakar hannun sa yayi a  kasa yana shigewa d aki ba tare da yace komai ba . Shima Abdul sakin ajiyar zuciya yayi tsananin mamakin Ammu na masa yawo cikin zuciya .
? ? ?Abun mamaki har akai sallar azahar babu wanda ya san da dawowar su, sannan Ammu bata kuma neman su ba balantana ta saka akawo musu lunch d in da zasuci.?
? ?  Karfe 3 da wasu mintuna Farooq dake gaban system d insa ya kalli agogonsa  They re back now , let s go  , ya fad a yana mi kewa , shima Abdul biyosa yayi a wannan karan basu nufi part d in Ammu ba suka nufi wani part da yake da d an ta zara da nasu part d in, wanda kusan a nan gabaki d aya familyn suke had uwa . Suna shiga falourn gabaki d aya aka jiyo ana kallansu cike da mamakin ganin su ,  Yaushe kuka dawo ? Cewar Uncle Kabeer , Abdul ne ya furta  today  , yanzun ma cike da mamaki uncle ya furta  amma baku sanar mana ? ?Ku shigo ?1k1 mana  , babu musu suka shigo falourn gabaki d aya cikin familyn babu wanda ya kula su, abun ba  karamun d aure musu kai yayi ba , abunda bai ta ba faruwa ba , harta Sauban da yake kusa da Nani bai kulasu ba abun sai yayi mugun  batawa Farooq rai . A zuciye ya mi ke zai bar falourn Ameer da bazai wuce 3 years ba soma mi ko masa hannu , cikin muryarsa da bata fitowa sosai ya furta  Yaya go with me please  , ga wasu hawaye da suke sakko masa , d aukansa Farooq yayi suka fito daga falourn sai a lokacin Ameer ya lafe a kafad unsa  Yaya mu tafi please, karma zauna anan , Ammu kullum sai tamun fad a kuma bata san na zauna kusa da ita , d an shafa kansa Farooq yayi kafun ya furta  it s okay  , da haka suka komq part d insu , da kansu suka shiga kitchen sbd su dafawa Ameer abincin da zaici, amma babu wanda ya iya girki a cikin su , dole sai ha kura sukai Bobo ya had a masa complex . Yadda yake cin abinci kamar wanda yayi watanni bai ci komai ba  Kaci a hankali  cewar Farooq yana kallansa  Am hungry banci komai ba tun safe sai one slice bread  , har kusan had a baki sukai suna maimaita one slice bread d in da yace , yana gama ci kuma ya koma jikin su ya kwanta sai bacci.?
?  Something is wrong mai ya samu Ammu? Ameer ya zauna baici abinci ba and Sauban? Dukda ya ganmu he act like he never knows us ? And suka  yan gidan kalli reaction d insu da suka gan mu ?Something is not wright . Ta be cute lips d insa Farooq yayi yana cigaba da danna wayar hannunsa ,Abdul kuwa gabaki d aya ya damu da yanayin da yaga yan gidan . Bai ta ba ganin wannan d abi ar tasu ba shiyasa sosai abun ya damesa a cikin zuciya .?

****** gabaki d aya yinin ranar basu kuma fita ba sai idan kiran sallah akai shima tunda Suka je sallar Asr sukaga yadda yan gidan gabaki d aya suka ware dasu kamar basu sansu ba yasa basu kuma gigin komawa masallaci ba sukayi sallar su a cikin gida, shiyasa basu kuma sanin abunda yake faruwa ba .?
? ? ?  Karfe 7:20 pm na dare Ameer ya kalle su  Yaya please ku kaini wajan Ammu , please  ,  bata fuska Farooq yayi  please Yaya let s go  , hannunsa Farooq ya kama suka tafi, Abdul na d ayan side d in shima , haka kawai zuciyar su ta soma bugawa da sauri sauri lokacin da suka  karasa part d in, ganin babu kowa a wajan Farooq ya furta  kai shi wajan Ammu I will wait for you here  , ba musu Abdul ya goya Ameer suka nufi d akin Ammu . Farooq yana  ko karin zaro wayarsa yaji ihun su , baisan lokacin da ya jefar da wayar hannun sa ba gabaki d aya ta fashe a  kasa , tundaga  kofar falourn ta ya soma cin karo da jini cikin tsananin tashin hankali ya nufi cikin bedroom d inta , Abdul ya gani a tsaye kamar wanda yayi suman saune ga jini sosai da ya  bata d akin , da sauri Farooq ya matso kusa da su cikin sauri kuma yaja baya sabida abunda ya gani, hannunsa har rawa yake yanq san magana amma ya kasa ,  Ammu kina inq  . Ya fad a da  karfi kafun ya yi saurin d aukar jaririn da ya gani akan bed d inta ko motsi ba yayi ga jini da ya  bata gabaki d aya inda yake . Hankali a tashe ya janyo wani towel ya lullu be sa yana rungume sa a cikinsa ,  Abdul ka duba toilet ko Ammu na ciki , bari na fad awa su Uncle akai su hospital kaji ? da haka ya bar d akin, yana  ko karin nufar d azu motocin Abbu suka shigo cikin gidan , sauke nunfashi yayi kad an ba tare da damuwa da rashin fitowar sa da baiyi ba ya nufi motar , ana  ko karin parking Farooq ya bud e motar yana furta  Abbu&  bai  karasa ba Sabida marin da aka sauke masa , cikin tsananin shock ya ja baya yana  kara ri ke Babyn hannunsa , bakin sa har rawa yake wajan furta  Abbu& ? banza mutumin yayi dashi yana  ko karin wucewa Farooq yayi saurin furta  Abbu& . Ammu ta haihu please kazo mukai su asibiti kar kalli Babyn baya motsi , ko kallan Inda Yake Abbu baiyi ba sai ma  ko karin barin wajan da yayi ,tashin hankali ne ya bayyana akan fuskar Farooq ganin yadda Abbu ya share sa , ya d auka baiji abunda yace sosai bane shiyasa ya kuma matsowa kusa dashi zai masa magana amma Abbu ya t?re , yadda yayi baya sauran kad an Babyn hannunsa ya fad i  kasa . A Daidai lokacin da Abdul ya fito daga part d in hannunsa ri ke da Ameer ga wasu hawaye da suke sakko masa a kan fuskarsa . ?Farooq bai tsaya ta tashi ba yazo zaibi Abbu , Abdul yayi saurin furta  Yaya ta tafi , ta tafi ta barmu she just dump us  , cikin  bacin rai Farooq ya furta  nace maka kaje ka taimaka mata mukai su asibiti, Babyn baya motsi , let s go  , cikin kuka Abdul ya furta  Bata nan , ta tafi ta barmu da Babyn bata san mu bata san Babyn mu, why Yaya ? Taya komai zai  baci daga dawowar mu , cikin Sauri Farooq ya fiske paper hannun Abdul mai cike da short rubutun larabci a jikinsa .
? ? ?  karkuyi tunanin nema na ko kuma tanbayata inda nake , ga Babyn kunan kuyi yadda kuke so dashi , bana bu katar ku a cikin rayuwa ta ,nasan lokacin da zaku samu Babyn ya mutu. Am sorry  , girgixa kansa Farooq ya somayi  it s not true , ba gaskiya bane , nasan Abbu yasan inda take let s go  , ya fusgi hannun Abdul suka nufi part d in Abbu. Suna shiga yana  ko karin nufar sama shi kuma , muryar Farooq har sha kewa take lokacin da yake ambatan sunan Abbu  Abbu na ro ke ka , kazo mukai su Asibiti, Babyn baya motsi please Abbu please  . Abbun yana  ko karin soma tafiya Farooq ya furta  Abbu it s your Baby dan Allah let s go  . Tsawa Abbun ya daka masa tare da nuna masa hanya  get out of my side  . Girgixa kansa Farooq yayi  No abbu , No please , the Baby  , wani irin tsawa Abbu ya daka masa kafun ya danna wani number lokaci d aya wani security yazo wajan, da hannu Abbu ya nuna masa su  ka fitar mun da su daga nan  , bai  Karasa zancan saba Farooq ya tsugunna a  kasa shi da Abdul Abbu na ro keka dan Allah , if your angry with us ka bari a fara duba Babyn mu sai kayi fushin da mu Abbu . ?Baka ji abunda nace ba? Cewar Abbu yana kallan mutumin a zafafe, cikin hawayen da ya soma sakkowa Farooq a fuska ya furta  idan muka bar nan bazamu kuma dawowa ba , don t ever take us as your children  , a Tuna n1n sa Abbu zaiyi magana sai yaga yayi shigewarsa , hawayen fuskar sa ya goge yana kallan Abdul  ku jira ni a waje bari naje wajan su Sauban muyi saurin kai Little asibiti hawayen fuskarsa Abdul ya share  am going with you , babu Inda zani without you  karamun murmushi Farooq ya saki cikin Sauri suka fito cikin sa a suka hangi Sauban  Besty  cewar Farooq yana nufosa  please zokayi wa su Mamy magana akai Little asibiti kaji , let s go  , yana  ko karin jan hannunsa Sauban ya ja baya , ba tare da ya kuma magana ba zai bud e mota ya shiga Farooq ya kuma cewa  Besty ? Sharesa Sauban yayi ya shiga motar driver ya tayar da ita suka bar wajan . Idanuwan Farooq ne ya soma ja sosai kansa har ya soma yi masa ciwo Sabida bai saba da irin wannan abun


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login