Showing 1 words to 3000 words out of 381117 words

Chapter 1 - Auren Katin Kasa Book 1 Complete Hausa Novel

07 Feb 2025

1949

??ࡱ?>?? E
"????????????? ?
?
? ?
?
?????????????????? ? !?!"????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????"? 

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F "WordDocument????1`C0Table???????? Data
???????????????????? P???=KSKS?1`CT????????rr????_s?T ? ?
???????????$_?*r?????????;?s;?s?;s???s ?^`????^Normal d??,CJmH sH nHtH_HOJPJQJ^JaJTA`????TDefault Paragraph FontOJPJQJ^Jfi`????f Table Normal :V ?4?
l4?a? OJPJQJ^J(k`????(No List T?8Jt?Lv/?i??~???JX???ZB?6??,8??@? unG???\%
??
 
xP
??
n
'?('***Auren Katin Kasa ***('
'?
(Unexpectedly fallingd'?
Story and written by:
QueenMarh=?x?
Paid book =???

Chapter46-47

Washe gari Sunday salima na zaune itada salim suna ninke kayan su da suka wanke saiga ya Ibrahim kamar an wulloshi, yana sanye da riga da gajeran wanda da dan iskan askin nan nashi, kallonshi sukayi gaba dayan su kafin su gaishesa   ina wuni yaya?  & baiko amsa masu ba ya kalli salim yace   kai fita anan  .. sum sum salim ya fuce shikuma Ibrahim ya juyo yana kallon salima sannan yace   ke wato karamar mara kunya ce ko, nasan abinda kikayi jiya  , dam kirjin salima yayi, anatse ta tattaro jarumtar ta tace   me nayi yaya? dariya Ibrahim yayi sannan yace   dan ubanki kinsan me kikayi, basai na fada maki ba, yanxu dai akwai abinda zan sakaki idan har kika bujire min to zan tona maki asiri kuma wallahi daddy cin ubanki zaiyi bama shi kadai ba harda mummy dani ma  & salima kam ido ya raina fata hankali atashe tace   mey zan makan?  .. dariya yayi irin ta yan manyan yan iska sannan ya fara lashe bakinsa daman tun bayan ya dawo ya fara kwadaituwa da ita dukda yaga babu wani abun arziki ajikin ta amma zatayi zaqi sosai, gyara tsayuwa yayi sannan yace   kizo dakina da karfe goma akwai abinda zan fada min akan abinda zakiyi min, and Idon har kikaqi zuwa tofa kisan cewa watan cin ubanki ya kama  yana kaiwa nan ya fuce kamar iska, & da kyar ta iya zama gefen gadonsu hankalinta atashe, wannan wace irin masifa ce, itafa duk wani abu da zai sanya ta Magana da ya Ibrahim ma bata so, haka dai ta cigaba da ninke kayansu duk babu nutsuwa a tattare da ita, bayan sallar magrib kuwa abinci ma gagarar zama abakinta yayi, tunani kawai take idon taje tasan babu arziki idan ta zauna ma cin ubanta zasuyi, haka yasa ta yanke zuwa kawai taji mai zaice mata.

Karfe goma daidai ta zumbula shirgegen hijabin ta sannan ta kalli salim wanda bacci har ya daukeshi, bargo ta jawo mashi sannan ta gyara mashi kwanciyarsa ta fuce, ?lokacin data hau stairs har an kashe fitilun wajen, anatse ta lallaba ta tsaya daidai part dinshi, tana zuwa gaban kofar ta saita natsuwarta sannan ta kwankwasa kofar, bata karasa kwan kwasawa ba ya bude kofar, kallonshi tayi , yana sanye da towel fari ah qugunshi, matsawa yayi donta ta wuce ciki sannan ya rufo kofar, tunda ta shiga gabanta yake faduwa, warin taba duk ya cika dakin, kallonta yayi sannan yace   wuce muje mana  , anatse tadanyi taku biyu sannan ta tsaya, shiko zama yayi har gaban gadonshi sannan ya kalleta   ke ki saki jikinki fa, zaki bani ne ni kuma na rufa maki asiri  afurgice ta dago ta kalleshi sannan tace   yaya ka fada min abinda kace zaka fada min dare nayi inason naje na kwanta sbd gobe Monday akwai school  & mikewa yayi yana cewa   okay ashe har kin qagu sosai,  yana kaiwa nan ya tsaya gabanta ya janyota gaba dayanta zuwa jikinshi, arazane ta Gwalo ido, ganin abinda yake shirin yi yasa ta saurin bude baki zatayi ihu , charap ya tsoma bakinshi cikin nata, lokaci guda ta rikice, yaqushi bugu babu wanda batayi mashi ba, shiko tsabar mugunta da karfi ya dunga fusgarta, farke hijab din jikinta yayi sannan ya tsagaita, tana dagowa kuwa ta wankeshi ta hannunta, dagowa yayi azafafe yace   ke lallai yarinyar nan kina wasa da rayuwar ki, aiko yanxu zan nuna maki karfi  haka ya dunga janta tana tirgewa, karshe dai harda duka, kuka ihu babu wanda salima batayi ba, ido rufe Ibrahim ya soma neman kece mata mutuncinta, saida ya rabata da komai ya danneta, anan kasa ganin babu sarki sai Allah kuma idan ta tsaya haka nan zai cuceta abanza yasa ta tattaro dan kuzarinta ta hankada shi gefe, ta fara Jan jiki tana neman hanyan fuce wa, tangal tangal yayi zai fadi ya dago ya kalle ta idonshi cike da masifa, da gudu ya biyota da kyar ta fara rarrafawa gaban kofar dakin ko kayan data shugo dashi bata bi ta kansu ba, ganin tana neman guduwa yasashi jawota da karfi ya dunga bugunta akan tiles, saida yayi mata jina jina sannan ya tsagaita ya fara kicinyar kwace towwl din jikinshi, gadan gadan yayo kanta, ahankali ta fara bude idanunta da suka kumbura tsabar bugu sannan ta yunkura, idonta ne ya fada kan wata kwalbar shisha agefe, da kyar ta rarumo kwalbar ta daddage yana karasowa ta kwada mashi akai, nan take ya fadi wanwas akasa, tana ganin haka ta zari hijab dinta daya farka mata shi ta sanya sannan ta fara kiciniyar bude kofa lokacin wajen karfe 12 saura,tana fitowa sukayi kicibus da hilma wanda ta tunkaro dakin nasa, ganin salima afurgice yasa ta kallonta zatayi Magana Kenan salima ta gifta ta gefenta ta wuce kasa da gudu, ganin haka yasa hilma wucewa cikin dakin tana bude kofar kuwa taci karo da ya Ibrahim akwance, kamar matacce hankali atashe ta karasa gabansaa tana kiran sa, amma ina ko motsi haka ya furgitar da ita, da sauri ta jawo towel dinshi ta daura mashi sannan ta fuce, direct dakin daddy ta wuce, lokacin yana zaune gaban wasu papers yana karantawa, jin knockin ya sashi cewa waye, jin muryar hilma ya sashi mikewa, ya kalli haj labiba wadda bacci ya dauketa sannan ya wuce bakin kofar yana bude wa ganinta afurgice ya soma Magana   ke menene meya faru  , kyarma jikinta ya fara tana nuna dakin Ibrahim tace   yaya& yaya yam utu ta kashe shi  jin haka yasashi jawota sosai yace   ke waye yamutu, waye wani yayan?  hannunshi ta jawo har gaban daki Ibrahim, nan ya kutsa kai, ganin Ibrahim kwance ya sashi saurin karasawa sannan ya fara tattabashi, jin pulse dinshi kadan yasa shi saurin cewa   dauko ruwa  hankali atashe ta fita domin dauko ruwa nan tayi kicibus ta haj lalbiba mamanta,   ke ina babanku, meya faru? batako tsaya kallon mummyn nata ba ta wuce kitchen, ganin haka yasa labiba bin inda ta fito, tana shiga taga daddy zaune, ya daura Ibrahim akan cinyarshi, hannunshi har kyarma yake, yana ganinta ya soma ihu   ina hilmar take ina ruwan ne  ? da sauri hilma ta karaso ciki tace gashi na kawo, yayyafa mashi ruwan yayi kusan sau biyu jin shuru yasa hankalinshi tashi, qara zuba mashi yayi nan yayi wata doguwar ajiyar zuciya sannan ya fara bude idanunshi akan daddy, afurgice ya zauna yana kallonsu daya bayan daya& kallonshi dady yayi sannan yace   ibrahim what s going on here, menene ya faru haka  ?... shuru Ibrahim yayi yana tunanin mai zaice, don yasan yanzu idan ya fada masu to fa tashi ta kare don dady ya fada mashi karya sake ya kuma mu amala da mata acikin gidan shi, ganin haka yasa hilma saurin cewa   daddy salima ce, wallahi itace, akwai ranar da muna zaune ta samemu tace wallahi saita ga bayan kowa na gidan nan bama ni kadai ta fada ma haka ba ka tambayi khady itama ta taba fada mata shine tazo yaya yana bacci ta buga mashi abinnan  jin irin karyar da hilma ta fado yasashi sauke ijiyar zuciya yace   yes daddy haka ne, jiya na sakata gyara min daki tayi min rashin kunya shine na mareta, nan take tace wallahi saitaga bayana, dazu ina fitowa daga toilet ina cikin shirin bacci naji an bude daki na, na dauka mummy ce kawai saiji nayi an kwada min kwalba akaina  yana kaiwa nan ya dafe kan nashi..jinjina kai daddy yayi sannan yace   kuje ku kwanta zamuyi maganan gobe  anatse kowa ya miqe ya wuce daki, labiba wadda tayi suman tsaye don duk abubuwan da hilma ta fada tasan karya ne don tana kallon fuskarta tasan cewa karya take, daddy na wucewa daki itama hajiya labiba tabi bayan hilma, tana shiga dakin harta kwanta cikin bargon ta don tasan tabbas mummy saita biyota don jin ya akayi ta san duk haka kuma mai yakaita dakin Ibrahim din alokacin har tasan cewa an bugeshi.
'?('***Auren Katin Kasa ***('
'?
(Unexpectedly fallingd'?
Story and written by:
QueenMarh=?x?
Paid book =???
Chapter 48-49

Haj labiba na shugowa ta tsaya gaban gadon ta fara Magana   kiyi gaggawar fitowa daga cikin bargon nan kafin ranki ya baci  da sauri ta yaye bargon tana sunnar dakai,,,kallonta mummyn nata tayi sannan tace   fadamin, ubanme ya kaiki dakinshi at this time? & shuru ne ya biyo baya kafin hilma tace   haba mummy kidaina irin wannan abubuwan dan ALLAH, yanxu mai kike tunani zanje yi dakin nashi, ehe??...ina kwance ya kirani awaya yace don allah na hada mashi coffee yanajin ciwon kai shine ta tafi nakai mashi tana kaiwa nan ta fara kwallar munafunci, ganin haka yasa haj labiba jin rashin dadin tuhumar yarta da take, bata kuma cewa komai ba ta fuce zuwa dakin dady tana fucewa kuwa hilma ta share kwallar sannan tace   kai mummy kin fiye binciken kwakwaf wallahi  sannan tayi kwanciyar ta.
?
Ibrahim kuwa yasha alwashin saiya lalata rayuwar salima wannan alqawari ne ya dauka duk runtsi duk wuya, sannan ya kwanta.

Baiwar allah salima kuwa kwana tayi tana kuka, kukan bakin ciki, babu abinda take fadi sai   ka cuceni ka cucueni matsiyaci, insha allah, ALLAH saiya sakamin,  & jikinta duk ya kumbura yayi tsami,dakyar ta samu tayi wanka sannan ta kwanta.
?
Washe gari da safe kuwa da kyar ta tashi tayi wanka, gadan gadan wannan ciwon cikin nata ya dawo don jiya bugun da yayi mata harda cikin nata, tasha kuka sosai a bandaki kafin ta futo nan ta tarar da salim yana breakfast, saida ta shirya sannan itama taci kadan sannan tadan kwanta, karfe sha biyu dai dai taji buqowar dakinsu, hankali atashe ta miqe da kyar, ganin daddy yasa ta sunkuyar da kanta   azafafe yace   fito parlor 
Ahankali ta soma takowa tazo har main parlor inda suke zazzaune, daddy ne da mum kareema azaune kujera daya sai Ibrahim da hilma kujera daya sai kuma haj labiba agefen kujera daya sai khady wadda batama son maganar me akeyi ba atsaye. Kallon hilma daddy yayi sannan yace   fadi abinda kikace jiya  nan ta maimata abinda ta fada tass tana gamawa ya kalli khady wadda gaba daya ta kasa gane zancen kuma an fado sunan ta aciki, kallonta dady yayi sannan yace   da gaske ne abinda hilma ta fada cewa kema salima ta fada maki hakan & jin haka yasa tayi wannan murmushin mugunta sannan tace   kwarai daddy, sau biyu tana fada min haka, ban dauki zancen nata serious ba shiyasa ban fada ba  & & ..daddy najin haka ya kalli salima yace   wato yau na tabbatar jinin badaru na yawo ajininku na munafurci da cin amana, yanxu duk abubuwan da nake maku, cin ku shan ku suturarku, makarantarku da abinda zaku saka min Kenan .. salima wadda tama kasa cewa komai, adake ka a hanaka kuka, nan take ta fashe da wani matsanancin kuka,..daka mata tsawa haj kareema tayi tace   dan uwarki kashe min da kikaso kiyi sai Allah ya tona maki asiri, to wallah kotu ce zata rabani daku  & jin hakan yasa daddy saurin cewa   kareema kiyi min shuru anan kece zaki yanke hukunci koni  shuru duk sukayi kafin dady ya soma Magana   duk wani abu dana dauka nauyin yi akanku na gama daga yau, daga kan school da komai, abinci ne kawai na umarci kuci, sannan banason na kara ganin ku, ku zauna agidan nan amma kuyi zaman da kamar ba a gidan kuke ba, sannan salwantar da ran dana da kikaso kiyi zaki biya ne don baza kici banza ba  ..jin haka yasa kareema washe baki tace   kayi min daidai alhaji wannan hukunci yayi daidai& daddy na gama maganar yace kowa ya watse, nan kowa ya tashi, salima kuwa baqin ciki yayi mata yawa, ga duka ga mari, daki ta koma wunin ranar ko ruwa bata saka abakinta ba, ganin shuru shuru yasa mama rabi lekowa don ganin ko lafiya, ganinta duk a wahalce yasa ta taimaka mata tai wanka ta bata abinci taci sannan ta kwanta.

Wannan ne dalilin da yasa sukayi shekara babu zuwa school, wanda tun suna damuwa har suka daina, sannan basu fitowa koda kitchen ne, kullum suna daki kamar prisoners kuma babu mai leqo su mama rabi ce kawai ke zuwa kawo masu abinci, daman ishaq ne maidan damuwa dasu to shima yagama secondary school kuma ya tafi eygypt karatu wannan dalilin yasa amra bata samun shi awaya kwata kwata.
?
Amra kam damuwan qannenta ya fara damunta da yawa, kullum cikin kuka take babu damar samunsu, akwai ranar da ta kira mrs abida, itama wayan bayayi kwata kwata wanda ita kuma daga bangarenta wayanta ne ya bace, koda ta saya sabo Sai ta rasa numbers din mutane da yawa ciki kuwa harda amra wanda ta damu sosai akan suyi waya don ta fada mata cewa su salima basa zuwa school, akwai wata rana data shirya zuwa gidan, koda taje mai gadin ya fada mata cewa basa nan sunyi tafiya wanda haj kareema ce ta bada umarnin fadin haka idon har an tambaya yaran.

Yau ta kasance weekend babu abinda amra keyi, tana nan zaune ta tapka tagumi, tunanin qannenta ya dabaibaye ta, jin karar knocking yasa ya miqewa, saida tazo dab da kofar sannan tace waye, jin muryar haifa yasa tayi saurin budewa, kallonta haifa tayi fuskarta dauke da murmushi tace   babe nida hammam ne, munje yawo ne sai nace yadan tsaya mu gaisa, babe badai damuwa har yanxu kike ba akan siblings dinky, amra na fada maki ki kwantar da hankalinki, duk inda suke suna cikin qoshin lafiya kinji  ..samun waje haifa tayi ta zauna, kitchen amra ta wuce ta kawo mata ruwa da croissant da tayi order da safe ta aje mata kan center table don tasan haifa da son cin croissant, zama tayi kusa da haifa sannan tace   babe bazaki ganeba, ni abunnan damuna yake, sai yanxu nayi regretting aje number wani daga cikin gidan mu a waya na, hatta daddy ma saidai naga alert dinshi, haifa hankalina ya soma tashi sosai, over a year now fah babu wanda ya nemi yaji lafiyar jikina, gashi ni bama wannan ba qanne na ne matsalata, bansan a wani hali suke ciki ba, bana samun ishaq awaya, bana samun mrs abida, bana samun su salima, kullum sainayi kuka sbd nasan cewa akwai matsala wallahi inaji ajikina something is wrong haifa  ..tana kaiwa nan ta fashe da kuka, rungumeta haifa tayi sannan ta kwantar mata da hankali, ba karamin dadin zuwan da haifa tayi mataba taji, don taji damuwarta ta ragu, basufi 30mins ba hammam ya kira haifa akan ta futo ya sauketa gida, nan ta sanyo hijab dinta har qasa don vest ce daman ajikinta sai wani flau skirt wanda yayi mata kyau sosai kamar baby doll, tambayar haifa tayi akan tayi mashi maganar last time da yayi ignoring dinsu, nan haifa ta shaida mata abinda tayi hasashe dai akan cewa office dinsu basu son any string relationship indai ba aure ba, hakan yasa yayi ignoring dinta amma yanxu ya fahimtar da ita komai.

Suna sauka qasa suka tarar dashi cikin motorn shi Lambo red color, gaisawa sukayi shida amra daganan tayi masu sallama suka wuce itama ta wuce cikin apartment dinta.
?
Washe gari ma dai babu abinda tayi banda wankin kayan sawanta, bayan ta gama kuma ta fara workout, daman tun lokacin da basit yayi mata wannan iskancin bata kuma sha awar zuwa gym ba saidai tayi acikin gidan hankalinta kwance.
Koda yamma tayi futa tayi zuwa mall don anyi masu payment din housemanship din da suke wanda hakan yasa ta yi planning ta sayama kanta abubuwan amfani don halaliyarta ne, mall ta wuce ta saya set of abayas da English wears masu kyau, riga da wando riga da skirt dasu English gown, sai flat shoes sbd tana qaunar flat shoes sbd tana da dan tsayi ba laifi, sannan ta saya hills suma masu kyan gaske, saida tayi ma kanta shopping sosai sannan ta wuce wani hadadden restaurant mai tsada, zama tayi sannan tayi order platter na special dishes dinsu, tana nan zaune tana jiran order taga giftawar mutun zai shiga restroom, da sauri ta qara dubawa don tabbatar da wanda idonta ya gane mata, kafin ta dago kuwa ya wuce ciki, sharewa tayi sannan ta maida hankalinta wajen kallon wajen don tasan cewa mutun kamar wannan ba lallai yazo waje irin wannan ba don kamar middle class restaurant ne dukda yana da tsada.
Anatse amar ya bude tap din ruwan restroom din ya fara wanke hannun rigarshi wanda wata waitress tayi mashi splitting juice ajikin hannun rigar nashi, saida yagama tukunna ya danyi drying hannun, babu abinda yake tunani sai dada wato mahaifinshi, lokacin da yana raye wannan ne favourite restaurant dinshi shiyasa dukda ba standard dinshi restaurant din yake ba yanason zuwa don yana tuna mashi happy moment dinshi da mahaifinshi da mahaifiyarshi, murmushi kawai yayi ya fuce, ya koma seat dinshi mai dauke da kujeru biyu kachal, anatse aka fara aje mashi different dishes din da yayi order wanda duk favourite dinshi ne shida dada, anatse ya soma tsakuran kadan yanaci cikin jindadi, chan wayanshi yayi ringing yana dubawa yaga m-5 ne yana ganin haka


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login