Showing 129001 words to 132000 words out of 304445 words
tafi kawai sai ranar tafiya mu hadu a Jidda!" "Me likitan ya ce miki!" Murmushi tayi ta ce mishi.."lafiya lau kawai magani za a ba ni na sha!" Ajiyar zuciya ya ce mata. "Ok!" Daga haka suka bar asibitin, kukan zuci take, sauri take ta isa masauki ta shiga bayi tayi kuka. Suna isa kuwa ta rufe tare da kunna ruwa tana wani irin kuka kamar ranta zai fita ta janyowa kanta masifar da ba zata iya daukar shi ba...
*Account Details:*
*08130269641"
*5921536136*
*RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN*
*Moniepoint MFB*
My book isn't Free! 500N
[7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 41
***
Alhaji Nafi'u
Tunda ministan harkokin lafiya na kasar nan ya zo ga Salmanu Faris, shi kenan kome na shi na harkokinsa ya tsaya cak ace ya tsayar da kanshi domin kiri-kiri ya daina kome kawai bincike yake yadda zai kuntattawa Salmanu Faris don yaya wani motsi ya kashe shi. Sannan duk binciken da yake akan Ikhlas bai samu yadda yake so ba, asalima baya samun wani haske haka yasa shi cikin kunci da damuwa, shi yasa watan azumi da za a fara yasa aka dakatar da Malam Junaid tafsir domin idan ba haka yayi ba, tow ba zai tab'a samun yadda yake so ba. Harin da yake son kaiwa Fada ya kazamta amma yana shakkar abinda zai je ya dawo domin sau uku yana bincike akan Fada zai ga Salmanu Faris a tsaye a kofar fada, Mai Babbar daki da wata mace suna bayanshi, sannan kuma ita yarinyar ta haska shi da wani irin haske wanda yasa baya iya ganin shi sosai, sannan babban abin damuwar yadda duk yadda yayi yunkurin sai ya ga kamar Attahiru Shehu Yayari yana kallon abinda yake, duk da yana cikin waɗanda suka kawar da Attahiru amma baya jin ya shiga cikin lamarin in fact ma majority elder na Palace din suka yi joining handa domin sauke Yayari sai mutum daya da baya cikin tafiyar, shi yasa ya ce. "Duk da ina jin zafin Attahiru amma ba zan iya cin amanar shi ba, ku da kuka ga zaku yi Allah ya bada sa'a!" Wannan mutumin yayi matukar kawar da kanshi akan duk abinda suke amma duk wanda yake Fadar tow hatta bayin Fadan munafukai ne. Domin dan abin duniya ake basu, su manta da duk wani alkharin da aka musu a baya sun manta kome. Sannan a matan Attahiru Shehu Yayari, tabbas akwai shaidanu a cikin bayan nan ma a yan uwansa mata akwai waɗanda suka bada goyan bayan, a kashe shi. Sai dai shi da Rilwanu su ne jagaba na ganin bayan Attahiru. Mikewa yayi yana zaga parlourn aka shigo mishi da wasu yan mata biyu dukkansu matan aure ne. "Su shiga cikin can" ya nuna musu dakin, ba musu suka shiga cikin dakin ya gama nazarinsa amma bai sami wata mafita ba, haka yasa ya shiga dakin yadda ran shi yake dagulen nan bai da wani karsashi, haka ya kwabe kayan suma suka kwabe nasu, suka fada masha'a da sab'on Allah. Yana tsaka da kwashe tsiyarshi Alhaji Rilwanu ya kira shi dakyar ya cire abin daga ta kashin daya matar ya dauki kiran, tare da mikawa daya Matar Dildo tana sakawa a gabanta, bita kuma daya wani roba ya mika mata tana cusawa a takashinta kafin ya zo, parlourn ya fita ya zauna galala tare da cewa. "Ina kan binciken kenan nayi baki, amma ina ganin cikin matan da ya aura har da yarinyar a cikinsu, na yi bincike akan yar Junaid ba ita ba ce, wannan tana tare da shi har da Maryamu don haka ina tsammanin dole mu yi da gaske." Daga can aka yi magana ya ce. "Ciki kuma? Amma Yaron nan dan iska ne, wato ya tara mata sai cinsu yake zan ci Ubanshi cikin ma dole a san yadda za ayi da shi." Sun gama kulle kome na su, yadda zasu cimma nasara da sa'a.
***
Ikhlas
Kwanan mu biyu shi da Nady suka bar kasar, mun mata fatan nasara da dacewa. Haka suka tafi, sannan daga can Sweden suka tura takardonta zuwa Riyard na kasar Saudiyya, haka yasa suka nufi Saudiya. A daren da zasu tafi ina kwance nayi rub da ciki ya shigo dakin. Kallona ya tsaya yi don kayan jikina irin me bin jikin nan ne, ya fitar da bayana sosai, zama yayi yana mai tab'a ni da sauri na tashi ina me juyawa hada idanu muka yi ya sauke idanunshi a kirjina da ban saka bra ba. Kallon kirjin yake da kyau, kafin ya matso kusa da ni. Baya nayi ina mishi wani kallon renin wayon. Wato ga yar iska gantalalliya yazo zai yaudare ni. Fisgo ni yayi tare da hada fuskar mu wuri guda, yadda yake kallona nace mishi. "Lafiya Malam?" Nayi baya, bakina ya cafke da sauri kamar dama jira yake ya samu wannan damar tutture shi na shiga yi, amma ina wani irin passionate kiss yake min, wanda kome na kaina ya tsaya cak, yadda yake tsotsar harshena ya sani jin kamar bana duniyar bana raye ko nace bani da cikakken ikon sarrafa kaina, idan nace muku Prince Faris duniya ne anya ban yi karya ba? Domin a yadda yake wannan abin a hankali yake rabani da kayan jikina ban san yadda aka yi ba sai gani tumbur a manne da shi domin cikin wani irin shauki yake lasar duk wani kusurwan jikina haka yasa na fita hayacina, ashe yan iska abinda suke ji kenan, ni ba karanta books nake ba balle na fahimci wata harkan arziki, a cikin gidan Iyayenshi ko nace a cikin dakin mai babbar daki, Prince Faris yake wannan bidirin da ni, jikina rawa ya fara lokacin da naji inda ya kai bakin shi, cikin wani irin yanayi yake sumbatar wurin zuwa saman marana ban san yadda aka yi ba sai dai naji kamar ya dauke ni daga wannan duniyar zuwa wata duniya. Mugu ya dauke ni daga cikin bil adam ya kai ni duniyar gajimare, wani irin bude ido nayi lokacin da naji ya tura yatsarshi jikina a zabure na janye jikin tare da matse kafana, sai a lokacin na fahimci ashe mutumin nan ya kashe ni da salo ne shi yasa na fita out of control, Jan zanin gadon nayi tare da rufe jikina. Ina jin kasana yana zafi sosai da sauri na dirka a gadon zuwa ban daki ruwan dumi da yake cikin plast na juye na tsuguna na fara watsawa gabana, wani shegen zafi ne naji ya ratsani. Turo kofar yayi yana me shigowa mikewa nayi ina rufe jikina. Har cikin ya shigo sosai sannan ya tsaya yana kallona cire rigarshi yayi na fashe da kuka. Har jikina yana rawa. "Don Allah kada min kome wallahi ban san haka abin yake ba, zafi wurin yake. " Na faɗa ina ja da baya, takawa yayi a hankali. Har ya isa wurin pampo ya bude ruwan dumi sai da ya tara a cikin abin wanka sannan ya gyara min ya fita "ki shiga" haka na shiga ba musu, jin ruwan da zafi yasa na fara ƙoƙarin fita ya danneni. "Ki bude kafarki ya shiga inda na tab'a sai na dawo zan kara duba wurin na gani, ki yi yadda kike so Zainab Junaid Gobir, ki min kome na yafe miki amma ban yarda da kowa akanki ba, kuma ki ajiye min wannan tantanin domin zan na amshe shi da kulawa." Hannunshi ya kai nayi maza, n na ture hannun, bakinshi ya kawo fuskana na kawar sumbtar wuyana ya fara zuwa kirjina, bakinshi ya kai kirjina, bakiɗaya ya kara birkita min lissafina, abinda nake nufi daban abinda yake nufi daban, hannunshi ya kai cikin ruwan ya shiga wanke wurin yana tab'awa a hankali. K'amk'ame shi nayi, ina taya shi cinye bakin juna wanda ya haifar da wani irin yanayin da na kasa dakatar da kaina. Vibrating din wayarshi ya dawo da mu, da sauri na kara fisge bakina a karo na biyu, daukar wayar yayi cikin wani bagahon muskilanci. "Hmm!" "Ina jiranka fa!" Naji Muryar Nady, tsaki yayi ta kalli agogon hannunsa kafin ya ce mata. "I'm hungry!" Daga nan ya juya ya bar ban dakin, ajiyar zuciya nake saukewa, ina mamakin gangan jikina da zuciyata da suka bude mishi kofar shi, haushi da takaici duk ya ishe ni haka nayi wanka na shirya tsaf. Sannan na fito, kayan barci na saka amma ina jin shaukin abin har lokacin a raina. Ina jin wani irin yanayi mai matukar wahalar fassaruwa. Wani abu nake ji yana tsuma ni wanda ban san lokacin da na fara jin haka ba, a hankali nake sauke numfashi. Lekowa Mai Babbar daki tayi tana faɗin. "Mara kunya ya fita ne?" Kunyarta yasa na kasa amsa mata nayi kamar ina barci, murmushi tayi ta ce min. "Idan kika yi sahur Yanah ta iso zaku iya fara gyaran jikin!" Ta fada min tana barin dakin, ni dai haka na kwana cikin kunya.
-
A Hatsune ya isa gidan yana shiga bangaren Nady, ya samu ta gama shiryawa shi take jira. "Am I hungry!" Ya fada a wani irin rikice. Ya nufeta, "amma saura 34mins mu bar garin nan." "Ni yunwa nake ji!" Ya fada mata tare da janyo kafaffunta, zame wandonsa yayi tare da wani damkarta da yayi yana jin wani irin numfashi, yadda ta kwanta ya juya mishi kome ta koma kamar Ikhlas, yatsarshi daya yasa ya kawar da gefen Pant ɗin, cikin wani irin bukata mai azabar nauyi ya shige jikinta, lumshe idanun yayi yana jin wani yummm a cikin kanshi, yadda ta cire rigarta, tare da watsewa yasa shi birkice mata. Idanunshi juye ta koma mishi Zainab, abinda yake ji daban ne, ita macen da kake bukata kana iya sake kome har da abinda kake so, yadda yaso yayi da Zainab sai gashi yana yi da Nadiya domin ɗaukarta yayi ya haɗa da kofar ya cigaba da yadda yake so sai da yaji don kanshi ya gamsu yau karon farko a rayuwarsa yaji ya gamsu da mace ba tare da ita ta bukaci ya kyale ta ba, kallon Nady yayi da take jin gajiya sosai domin duk yadda suke tare bai tab'a mata irin wannan abin ba, asalima ita take fara juna gajiyarta, janye jiki yayi ya shiga ban daki a gurguje suka yi wanka suka sake kaya, suna fitowa ya hango Ijlal a parlourn idanunta yana kan kofarsu. Hawaye ne ya zubo mata ya ce mata. "Dauko kayanki kamar yadda nace miki, ki tafi cikin gida gobe za a zo daukarki." Haka ta shiga tana tafiya a hankali, ganin zata bata mishi lokaci ya shiga ya dauko jakarta ya rufe gidan. Sannan ya nufi wurin mota, gaba Nady ta shiga tana kallon gefen hanya har ya bar gidan, Faruq yana airport shi zai dawo da motar. A lokacin da suka iso tare da yiwa Mai Babbar daki sallama, ina ji maganarsu, amma ba zan iya fita ba, wani abu nake ji yana yawo a jikina kamar yadda nake jin hannunshi yana damkar ko ina na jikina. Zuwa yayi cikin dakin ya sumbaci kumatuna. Rike yatsun hannuna yayi ya ce min. "Zan tafi ki kula da kanki please, ayi yawon sallah amma don Allah kada ki hadu da Uwais don zan saka Faruq ya mishi kome zan bar Faruq saboda kula da wasu abubuwan. Ana jibi sallah zan dawo kada ki ci abinci mai nauyi bana son ki yi nauyi, ina son sarrafa ki yadda nake so." Bakinshi kai kan kumatuna. "Zeeinab ki sha pineapple ki sha kamar yadda kika sha yau, naji kamshinsa ki sha sosai ina son jin kamshinsa a seed ɗinki please ki sha lots, Zeeinab zan turo da magani ki sha kafin nazo, kece mace na farko da na sha abu daga jikinta na san you are okay enough but a kula min da lafiyar jikin ma hakkina ne, zan turo magani!" "Prince lokaci ma tafiya!" Nady ta fada, hannunshi ya kai cikin rigana. "Ina son wannan halittar ba zai tab'a kwanciya ba. Zan mora Yarana zasu mora ina da Target akanki, akwai fili a bayan gidan nan za fara gini!" Ban san yadda aka yi bakina ya ce mishi. "Auren zaka ƙara? Har mata nawa zaka kara?" Shafa abin cikin rigana yake yana murzawa. "Hudu sun yi min da kwarkwarah kamar goma, ina son mata idan na same ki maybe ki cike gurbin hudun." "Ka tafi tana jiranka!" "Bude min na ga abinda nayi kamar naji miki ciwo dazun da hannuna." Share shi nayi hannun shi na cikin rigar abinda yake min yasa ni dauke numfashi akai akai, tare da juya mishi, sai da ya gama mai dani bita can ya tashi yana dariya mai sauti. "Ki kula min da kanki!" Ya bar dakin, tashi nayi na je jikin window ina kallon futarsu, har da mai babbar daki ta kara shi waje, zuciyata ce ta fara wani irin bugawa, da karfin gaske har sai da na rike kirjina, ma durkusa a ƙasa, yadda yake bugawa yasa na kasa ko kwakwaran motsi, hawaye na kara cika min idanu. Turo kofar aka yi Mai Babbar daki ce ganina tsugunne dafe da kirjina yasa ta karasowa da sauri. "Lafiya Abuh?" Ta matso dab da ni. Wani irin kuka ne ya kwace min ina shashekar kuka ina dafe da kirjina. "Kina son Mijinki ko?" D'ago kai nayi ina kallonta, murmushi tayi ta cigaba da cewa. "Ki so shi, kamar yadda zuciyarki take bugawa haka shima yake ji a nashi, kin san yadda ya ke ji idan kika ce bakya sonshi? Don baki san meye so bane, don baki san yadda soyayyar wanda kake so yake ba ne, Amma haka zaki bar soyayyar shi ki hakura domin ki zama Fulani Babba, ki sadaukar da kome ki rike gidanki, ki manta da kome ki yi amfani da wannan bugun zuciyar ki kwace kome na gidan kada barazanar wasu matan ya saka ki juya, wannan shine lokacin da na bukata ki bani daga yanxu ba zan roke ki, ki zauna da shi ba, sannan ba zan tab'a cewa don me zaki rabu da shi ba. Yanzu ya rage ke da zuciyarki ce ki bata abinda take so ko kuma kita wahala da ita." Ta fada tana barin dakin, abu biyu suka same ni, zuciyata da kuma kunyar mai babbar daki, wanda na karanci yanayinta, ta san danta yana lallube ni, koda aka yi sahur muka fara gyaran jikin, ina dakin bayan an gama min zazzaɓi ya rufe ni, domin every moment na tuna abinda ya faru zan ji kamar xan mutu, domin bugu zuciyata take kamar zata dirko. Ni ina daki ban san Ijlal na gidan ba, sai da naji tana kakarin amai. Dakin da nake shine daki na biyu na mai babbar daki, asalin daya ɗakinta da aka saka mata sunan shi, shine asalin babbar daki domin girman kayan ciki, dakin da Ijlal take shine dakin da su Aneesah da Daulah suka yi yan matancinsu, ita da su Sailuba da Wildat sai Yanah. Ni kuma nan ba kowa sai katon family bed din dakin. Da safe ina kwance mai babbar daki ta leko tasan ban yi barci ba, take kallona kafin ta ce min. "Mijinki ya kira wayarki a kashe ya ce ki kunna." Wato tsakanina da mutanen sai Allah bai yarda wani ya bani sakonshi ba, sai ita bayan ita bana jin akwai wanda zai gaya min kome akanshi. Rintsa idanuna nayi naki budewa. Murmushi tayi tana faɗin. "Yau zaki mana abin buɗe baki ne?" Kamar yadda danta yake haka wato itama take. Shiru nayi naki magana..har ta fita na tashi zaune ina lallubar wayar. "Yasan zai dame ni ya tafi ya bar ni." Na kuna wayar ina tura baki. Can kuwa ya kira ni, ina dauka ya ce min. "Please video call!" Rigar jikina na kalla, doguwa ce irin armless din nan kaina ba hula na kashe tare da bude data, can sai ga kiran daukar nayi ina kallon gefe can. "Assalamualaikum! Gani a Madina!" Ya d'aga hannunshi yana min waving. Tura baki nayi ina dauke kai. "I miss you!" Kallonshi nayi kamar xan yi kuka ya ce min. "Me ya faru kuma?" Ya fada yana shafa kanshi. "Allah Zainab ina kewarki!" Dan murmushi nayi kadan ina gyara zaman rigana. "Idan an sha ruwa zan kira ki." "Ina Aunty Nady?" Tana barci a masauki, a raina na ce. *Mayen mata waye ya sani ko ya tura mata hannu a inda ya saka min* "kina tunanin ko wani abu na mata ko?" Da sauri na ce mishi. "Ni a'a!" Na faɗa da sauri ina ƙoƙarin kauda zancen. "Faruq ya kawo miki sakon?" Girgiza kai nayi ina dauke kai. Saboda bana son kallonshi ina tuna abinda ya faru jiya wani tamke idanuna nayi, ban san lokacin da ya saka wata dariya mai sanyi ba. "Kina tuna abinda ya faru ko?" "Zan kashe wayar!" Na faɗa a shagwab'e. "Hmm tow kalle ni idan ba shi bane!" Hade rai nayi na dauke kai. Murmushi"cute Little mermaid!" Kallonshi nayi yana kallona ware idanu nayi kanshi. "Ka saje da larabawa kenan!" "Ummina ai kanuri ce Mahaifiyarta kakata shuwa ce, kin ga muna da dangantaka da larabawa! Shi yasa im too hot 🔥!" Ya fada da wata siririn murya. Murgud'a mishi baki nayi ya zare idanu. "Zaki karya min azumi wallahi!" Ya fada yana murmushi. "Said something!" "Ni me zance?" "Idan an sha ruwa ina son ganinki naked!" "Ni!" Na nuna kaina, tare da girgiza kai na ce mishi. "Ba zan iya ba!" "Zaki iya ni dake ne!" " Eh lallai fa salon matarka ta ganni ta watsa ni media!" Dariya yayi sosai yana kara tabbatar da kanshi Lallai zainab mace ce. "Please!" "Kada ka bani hakuri domin ba zan iya ba kuma kada ka roke ni!"
"Minti talatin kawai zaki yi!" Ya fada yana wani killer smile, irin ga mahaukaciya bari ya manna min hauka. "Ba zata gani ba" "ka bar rokona domin ga Matarka ce tana barci ka je ka same ta." "Na fiki sanin inda take amma ni ke nake so!" "Zan kwanta kuma kashe wayar zan yi!" Gizon