Showing 30001 words to 33000 words out of 304445 words
zuwa dakin kafin suka cire mata towel din, kwanciya yayi suka fara mata tausa da goge mata jiki, dukkansu babu wanda zai ce yasan fuskantar, domin wutar dakin babu haske sosai mai duhu ne, suna cikin mata ta kamo daya daga cikinsu ta fara masha'a da ita duk sauran suka rufa mata.
Bata bar dakin ba sai karfe biyun dare, don ta gaji yaran ma sun mata kokari duk da sabin hannu ne nufar waje tayi ta saka kayanta. A babban parlourn ta hadu da Hajiya Layla tana shan wine. "Dazun kin ce min Turai ta turo miki hoto ina yake?" Mikewa tayi ta dauko tap din ta mika mata. Hoton Ikhlas ce tsaye kanta babu dankwalin sai tulin gashin kanta, riga da skirt ne a jikinta. "Akwai wata da take son mace irin wannan a nan nahiyar Afirka, sai dai ban kai ga samu ba sai ga shi kin samo min ita nawa ta saka domin nima tayi min akwai wani abu na musamman a tattare da ita nawa ne?"
"Hajiya Turai tace last 2 million dollars!" Juya idanu tayi tana faɗin. "Shekarunta nawa?"
"19yrs tana karatu a bangaren Jarida " "bana bukatarta." Ta fada tana mikewa.."Hajiya akan me?" "Tayi wayo dayawa yaran da basu kai matakin secondry school nake bukata wannan duk inda muka kaita a duniya zata dawo kuma ita ba abin yarda ba ce ki gayawa Turai kada ya saka rayuwar sana'armu a hatsari. Wai ma a ina ta samo ta?" "Yar kishiyarta ce!" Takaici ya rufe matar daka mata tsawa. "Hauka kuke yi? Idan Uwar Yarinyar tana addu'a lalata mana kome zata yi, don haka kada na ji labarin ko Bangkok ta ketara da yarinyar domin haka zai iya saka a kama yan team dinmu kin ji dai!" Daga haka ta bar parlourn, ita kanta ta san wacece Hajiya Suhaima!
Lauya ce da takai matakin SAN, duk wani ta'addanci da ake ayi a garin Zanzabira ita ke bawa kowa mafakar siyasa ko ta shara'a ba a tab'a nasara akanta ba, sannan ita kanta kasungurman matsafiya ce, tana cikin hadaddiyar kungiyar Matan alfarma da suka ga duniya sannan kafin ina shiga kungiyar sai an ga wani irin value kake dashi. Kungiyar tana da tasiri sosai musamman yadda suke bin ƙauyuka suna tallafawa mata, sannan suna janyo marayu suna basu ilimi a baki, a zahirin gaskiya kuma safara da fataucin sassan jikin mutane suke yi, a karkashin wannan kungiyar akwai kungiyar karuwai matan aure da yan mata, duk wani kazamta suna da ita,.amma bayan nan basu yarda da mata ta dauki yar kishiyarta ta ce zata saka a harkan ba domin akwai wani barazana da suke ganin zai iya faruwa akan haka. Fita tayi tana jadaddawa kada a fara kuma kada ta ji labarin haka. Ai kuwa tana fita Hajiya Layla bata koma cikin gidan ba, ta kira Hajiya Turai. "Ke ki dakatar da tafiya da Yar kishiyarki domin akwai matsala." "Na saka buri akanta ko ban bawa kowa ba sai na saka an lalata min ita domin ina jin ciwo na bude idanuna na ga Iram da ciki You know what I mean, sannan You know how much I love Iram don haka ba zan." "Tow SAN ce ta ce a gaya miki!" Ajiyar zuciya ta sauke ta ce mata. "Shi kenan zan tafi da ita amma ba da wannan manufar ba! Amma na bude idanun na ga abinda yake faruwa da Iram wai tana laulayin cikin wani shege ji nake kamar na bindigeta!" "Amma ba ita ba ko?" "Tow ya zan yi kowaye ya mata ciki Allah ya tsine mishi albarka domin ya zalunce ni!" "Ke ba mamaki sau daya ne, idan aka zubar da shi ai kome ya wuce sai a mata gyara ciki da waje." Murmushin takaici tayi ta kashe wayar. "Shegiya me wayo kin ci kudin budurcin yarki ai! Ai zuru bata ci zuru ba." Wato a wannan harkan ilimi ake yi.
****
Murmushi Turai tayi ta ce a ranta, "Layla kin yi kuskure zan rama, kamar yadda kika nuna min ba kome nima na dillantar da Nadra ai rama cuta ga macuci ibada ce." Ta taso daga gadonta ta dauki Tap dinta ta shiga gallary na tap din, hoton wata yarinya ce da bata wuce 19yys ba ya fito. Daukar wayarta tayi ta kira wani waya. "Lucky ga yarinyar nan ba tura maka ta wancan mail din, ka tabbatar an yi daga-daga da Virgin dinta, ni zan bawa Yarinyar lasisin shiga bariki, kafin nan ka nima min Anaconda ina da babbar harka."
****
Salmanu Faris
Juyawa yayi yana taku a hankali. Kafin ya juya ya ce mishi. "Kai da Abba na lura kun mai dani Dramaandra ko? Ko Amita bacha wanda zai kawo a gaji idan al'umma sun shiga wata masifa." Ya fada yana me nad'e hannu a kirjinshi. Sannan ya ce. "Faruq ni ne Bahubali dinsu nake tsammanin!" "But sir is too harsh, ka duba lamarin...
*Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa*
Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book.
*Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:*
*MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.*
*AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen*
*Account Details:*
*5921536136*
*RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN*
*Moniepoint MFB*
*POSTING*
*Ɗaya: 500*
*Biyu: 1000*
*Uku: 1500*
*DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)*
*Ɗaya: 1k*
*Biyu: 2k*
*Uku: 3k*
domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi:
*08130269641*
Ko
*08137311900*
Ko kuma
*09063467258*
[7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥
_An yanka ta tashi_
Ramlat A Manga
Mai_Dambu
TOP-NOTCH SEASON 4
Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw
*Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa*
10
Bude baki yayi da niyyar magna amma Nady ta kira shi, share kiran yayi can ta kara kiran shi. "Babe ka manta ne yau zamu fita cin abinci a waje?" A kowacce karshen wata suna fita waje cin abinci. Shafa kanshi yayi yana jin wani irin yanayi kafin ya ce mata. "Ina hanya!" Sannan ya kashe wayar, ya kalli Faruq sannan ya juya tare da barin parlourn. "Na yarda da kai yasa na gaya maka, har da Iram a tafiyar kuma ita ce Mai Martaba ya zab'a domin a daura aurensu." "Kamar Ya? Auren Iram take da Mai Martaba mata hudu gare shi." Gyara tsayuwar shi yayi ya ce mishi. "Ya tabbatar da ya ba da wani sako a cikin gidan, ban san waye ya bawa sako ba, amma ya ce sakon zai iso ana saura kwanaki ƙalilan daurin auren." kallon Malam Junaid yayi yana me dauke kai ya fita daga cikin parlourn. Koda suka fito waje kallon Faruq yayi, murmushi Faruq yayi ya ce mishi. "Kayi hakuri ka duba lamarin." "Akan me? Ba Matarshi ba ce me yasa ba zai iya dakatar da ita ba?" "A wannan rayuwar dayawan mutane suna ji suna gani basu da abinda zasu yi, kuma idan suka ce zasu yi dole su fuskanci wata rayuwa. Babban damuwarshi Yaranshi mata, gaskiya Malam Junaid na Uba ne na gari!" Tab'e baki Dr Faris yayi ya kwantar da kanshi a jikin motar yana jin kamar yayi ta rusa ihu. Haka suna cigaba da tafiya har zuwa gida, ganin motar asibiti ta shiga Yayari Estate, yasa shi kallon kofar. "Na je na duba ne?" "Hmm!" Ya fada yana gyara kwanciyar shi a jikin motar. Can mansion dinsa aka wuce da shi, "Zaka iya tafiya!" "An gama!" Inji Faruq, yana parking ya fita ya bude mishi, shima ya fita sannan Faruq ya dauki kayan bukatar shi ya kai mishi cikin gidan, kafin ya dawo yayi mishi sallama.
***
Kasancewar kasuwar ta yamma ce ana ci har dare, a wannan lokacin Jigal bai da aiki sai dai ya fita yayi amsar kudaden mutane, wanda dayawan mutane tsoronshi suke ji, haka ya bawa Kamal dama ya nufe shi da wani irin sauri ya suka mishi wuka ta baya sai da ya fito ta gaban cikinsa, abinda ya saka shi fasa ihu, ya sake cire wukar ya kara caka mishi, sai da ya kara fitowa ta cikin shi, jini ne yake malala ya durkusa akan gwiwarshi yana dafe ciki, cikin rashin imani ya saka wukar yanke wuyar Jigal sannan ya fadi a nan wurin yana kakarin mutane mutane kan sun gudu babu kowa a wurin. Lashe jinin yayi yana shafawa a fuskarshi, sannan ya bar wurin da gudu. Kai tsaye gidan Jagaba ya nufa, yana zuwa ya same shi da Yara zasu fita. Ganin shi cikin jini yana haki. "Na kawar maka da abin harin saura waye?" "Kashe Jigal?" "Oga kira ka ji labari!" Ai kuwa kafin ya kira wani dan sanda ya kira shi ya gaya mishi, abin da ya faru. Murmushi yayi ya ce mishi. "Muje yau zaka bar garin nan domin akwai shara."
Ciki suka shiga ya saka yayi wanka sannan ya nufi wani daki ya kwaso kudi da abubuwa dayawa ya ce mishi. "Zaka tafi kayi shekara daya a can, iyayenka zamu ji dasu kai kuma ka zauna a can idan lokaci yayi da kaina zan zo daukarka"
"Godiya nake" dafa kafad'arshi Jagaba yayi ya ce mishi. "Kada na ji labarin ka farmaki wani sannan ka jira sakona a koda yaushe, ka fara sana'a kada ka yarda a rena ka, kada kuma ka yarda yan sanda su saka maka idanun ka shiga cikinsu ta haka ne zaka zama ɗan gida." Haka ya dauke shi sai wurin wani drivensa suka bar garin.
--- Labarin mutuwar Jigal ya sami Goga tana gaban Khalifa Nafi'u Shaibah da Ahmad Rilwani Yayari, mikewa yayi da sauri ya fita a gidan yana gudu yana faɗin. "Kada ka mutu, kada ka mutu don Allah ka jira ni." Har ya isa inda abin ya faru wanda ba karamin nisa ba ne da wurin, yana zuwa ya sami gawar Jigal, zubewa yayi a kasa tare da fashewa da kuka, wanda rabonsa da yayi tun rasuwar Mahaifiyarshi, yau gashi duke gaban gawar Jigal Yaron nan Maraya ne, shi ya fara saka shi a wannan harkan gashi yau an kashe shi ba tare da ya kare rayuwarshi ba, yadda yake kuka sai ya baka tausayi domin akwai wata irin shakuwa a tsakaninsu, wanda yasa yake jin Yaron kamar jinin jikinsa. Haka aka ɗauki gawar yana ji yana gani suka nufi asibiti. Koda yau zai bar daba sai ya rama wannan wulakancin da aka mishi.
***
Mr and Mrs Faris.
Babban hotel mafi girma da daraja suka nufa domin cin abinci, tun aurensu haka suke yi. Koda suka isa yadda yake kaf-kaf da ita yasa ta kara nutsuwa akan shi domin tana son irin wannan soyayyar balle kuma akanshi gani take da tana da yadda zata yi da ta cire abinta ta saka mishi a cikin aljuhunsa yayi ta yawo da ita, waiter har mutane biyu ne suka zo kansu, mika mata menu na abincin aka yi ta fara zab'a, bayan ta gama ta nuna musu. "Beb duba ka gani." Amsa yayi yana kallon Waite din ya kara miki mishi, zuba mata idanun yayi sai lokacin ya lura da shigar da yake jikinta. Ranshi ya b'aci sosai kasa kasa ya ce mata. "Me yasa kika yi irin wannan shigar?" "Kai Babe meye illar shigar? Na ga dai ba wani abu ne." Ta fada tana murmushi. "Illa ce domin ke matar aure ce!" Cire coat dinsa yayi tare da mikewa ya saka mata, wayarshi ya zame kasa, bin wayar tayi zata dauka ta ga sako ta email dinsa na ya samu ticket din Dubai. "Beb Dubai zaka?" "Na zata Germany zaka?" Bai saka ranshi ya amshi wayar ba, don kada ta daura zargi a kanshi. Don haka ya saka mata rigar sannan ya koma ya zauna ta cigaba akan wayar tasan kome na akan wayar ganin Booking da yayi daga shi sai Faruq yasa ta zuba mishi idanunta masu shegen kyau. "Babe kaɗai da wancan punk din zaku tafi? Wai Beb me yasa ka damu da shi ne. " Abincin aka kawo ya gyara zamanshi ana ajiye abincin shi babu ruwanshi da wani zance. Kallon yadda take son d'aga mishi hankali ya mika mata hannu, ajiye mishi wayarsa tayi ta dauke kai kamar zata yi kuka. Ihun mata da ta ji a can gefensu yasa ta juyawa matan wani dan siyasa ne suke fada shima dan siyasan gashi zaune. Daya na cewa karuwa yar iska me bin maza, bata tsaya akan mijinta ba. Ita wacce aka kira da karuwa budar bakinta ya ce mata. "Sakacin jaka yasa na samu damar aure mijinta. " Da sauri Nady ta kalle shi tana faɗin.."Beb dama akwai matan da suke iya saka ci a kwace musu miji!" "Hm!" Ya fada a hankali yana cin abinci. "Babe yanzu akwai wacce zata iya kwace min kai? Na im good in bed, and ni wife material ce." Ban da ya cika bakin shi da abinci ba, da ya fashe da dariya sai ya hadiye a hankali ya zuba mata idanun. "Be good in bed ba shi namiji yake bukata ba, namiji yana bukatar mace da zaa kirata gida, sannan yana bukatar macen da za a kirata Uwa, dukkansu idan kin bibiya babu wacce bata da Yara a cikinsu amma suke haka, imma bai da lokacinsu ko kuma bai da lafiya da zai dauki laluransu kin fahimta ko." Sake baki tayi tana mamakin duk abinda ya faɗa. "Babe yanzu kana son kace min dole sai mace ta haihu!" "Ban ce dole ba!" Daga haka ya cigaba da abincinsa.
Bayan sun gama suka tab'a hira domin an zo an fitar da matan, abun yana ta damunta. "Babe kana gani idan muka yi adopt din child!" "A'a Nady!" Ya fada yana cigaba da tukinsa. "Why babe?" Shiru yayi bai kara kulata ba, domin zata bata mishi rai.
"Babe xan bika Dubai." Ta fada tana murmushi tare da kallonshi.."ki zauna a gida." "A'a ni dai xan bika." Bai kulata ba, hannu ta kai saman wandonsa. "Please zan bika!" Yadda tayi kwalkwal da Idanu ya bashi dariya amma ya ce mata. "A'a ba zaku bi ni ba." "Please!" Jan zip din wanda zata yi ya buge hannunta. Kallonshi tayi tana jin kamar ta fashe da kuka. Haka ya karasa gida kamar jira take sai gata ta hauro cinyarsa. Sumbtarshi ta fara sai da ya ga zata dame shi ta cire kanshi yana murmushi. "Ba zaki bi ni ba! Na gama maganata." "I swear to God, zan bika idan ka ga ban bika ba mutuwa nayi ina ganin wadancan tsofin matan suke fada akan wancan me kama da gwagwan birin sai Ni ce zan yi wasa da damata!" Yadda tayi magana da tarin kishi sai ya bashi dariya. Haka yayi ta lallbata amma fir taki. Haka yasa shi dole ya kyale ta a daren ya nima mata. Koda suka shiga cikin wanka tayi ta shirya cikin red dress, tayi kyau domin hatta jan bakinta red ne, haka ya nufi dakinsa yana tsaka da aiki, ta je tana mishi karuwanci. Murmushi yayi yana aikinsa, yana jin dadin yadda take mishi tare da niman shi ko shi bai kome ta ba. Duk da well class irin nata amma a gabanshi komawa wata gogaggiyar karuwa take. Janye laptop din yayi tare da zama a gabanshi ta bude mishi kafarta. Janyo laptop din yayi ta kara mai da shi baya. "Aikin ya fi ni ne?" Kamo fuskarta yayi yana kallon cikin idanunta. A ranshi ya ce. *Nady ta sake canja wani abu kenan? Ko kwarya sha'awa!* Takaici ne ya maka shi. Gashi bai da allura a gidan, balle ya mata ko zata ji barci. Amma dai yaji haushi sosai. "Me kika sha?" "Baby don kawai na sha just for fun ne fa!" Shi babban damuwarshi kada a wayi gari wata rana idan ba da shi ba ba zata iya daukar namiji ba, ko kuma ta hadu da wani ciwon. Tsaki yayi yana shiga mata abinda zai iya. Sai da ya fara da mata wasu kazaman wasan da tasa ita da kanta ta fara jin ta bata son domin bai da hanyar da zai bi da ita kawai, kawai ya shiga mata kafin nan ya koma yadda zata yi maza ta sauko, sai da suka dauki awa biyu da rabi domin maganin yana da karfi a inda ya ci karfinta shine inda tayi doggy style anan ya ga ta fara alamar zata kawo bai kyale ta ba, sai da suka kawo tare ya ce mata.."wannan ya zama last warning da zaki dauki wani magani a jikinki." Kamar tayi kuka haka take ji amma ta share tana faɗin. "Ai don mu ji dadi ne, kuma gashi nan kai ma ka ji daɗinka." Yadda tayi maganar kamar ya rufe ta da duka, ban daki ya shiga ya yi wanka sannan ya fito yana me nufar wurin kwanciyarshi.
***
Ikhlas.
Washi gari.
Ni da Iram saloon muka tafi da lalle domin zamu fara sauka a gidan Khalisah ce, yar uwarsu Iram, kanwar matar gwamna suna zaune da mijinta a Dubai ne. Don haka muka tawo saloon bayan an gama min domin ni nafi Iram gashi sosai, kasancewar Maluma Buzuwa ce nima na dauko gashinta, muna zaune wasu mutane biyu mace da namiji, Kun san me? asalin wurin saloon din na manya mata ne irin matan masu kudin nan day Yaransu, sannan