Showing 198001 words to 201000 words out of 304445 words
ya cinye ni kafin ina jin ya karanto addu'ar saduwaa da iyali, bawan Allah nan ya dauki hanya dodar.........ðŸ˜ðŸ˜ðŸ¥ºðŸ¤” Ayya My Zeey
08130269641
[7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 65
Bakiɗaya jikina ya dauki wani irin rawa, cikin tashin hankali da firgici na ce mishi. "Tsaya na huta!" Girgiza kai tayi cikin wani irin deep voice y ace min. "I can't let you go!" Ya furta yana kara murza kambunsa na son lallai sai ya rusa katangar da tayi tsakanin budurwa da cikakkiyar mace, cikin d'ago murya nace mishi. "Zaka makara! Kuma da mutane a parlournka don Allah ka bari!" "Ban tab'a makara ba a rayuwata sai akanki na makara har na jira zuwa yau ki ce zan makara? Mutanen ma ni na kira su? Duk wanda ya zauna ya ji mu shi yaso domin ke matata ce ba karuwa ba ce balle na fasa abinda na yi niyya!" Wato tura kai yayi da girman Allah ya tura na fasa wani irin ƙara domin ji nayi kamar zai turo min abu ta cikina ya fito bakina na fasa wata irin kara a karo na biyu ina faɗin. "Wayyo Allah ku kawo min agaji, wayyo Allah na, wallahi ban tab'a ba kada ka kashe ni!!!" Kada ku manta na sha gaya muku yadda Allah ya daura min lalaci da son jiki, kuka nake wiwi ina bashi hakuri domin ya dauki break jin ihun da nayi ya sa shi tsayawa cak da hakon ma'adanai da yake yi yana hura min iskar bakinshi a fuskata da ya jike da gumi. "Idan ka bar ni haka wallahi ba zan sake maka musu ba, kai ko ce min kayi kada nayi barci wallahi zan bi umarninka!" Girgixa kai yayi yana faɗin. "Ai lamarin ba zai min dadi ba, gara mu tafi yadda muke haka, are you fuck ready!" Kuka na fashe da shi ina kiran Nady da duk wanda Allah ya kawo min sunansa, amma dan mutumin nan bai kyale ni ba, cizonshi nayi a wuya ya bude idanunsa da suka yi wani irin ja, jijjiyar kanshi da goshinsa sun tashi rud'a rud'a, "thank you!" Ya furta da alamu baya cikin hayyacinsa, na fahimci shi mugu ne original da bai san sassauci ba, girgixa shi nayi cikin gajiya da wahalar da ni da yake domin.wani irin dad'i yake kwasarshi ga dumi ga ambaliyar maganin mata da nayi tuamali da shi yasa shi kara bude ni son ranshi yake ƙara hake min. A kasa da minti arba'in da biyar ya koya min ilimin daraja miji, domin wani irin tsoronsa da ba ni ji da nake ji yanzu, girma da mutuncinsa ya kara cika min idanun, wani abu da ban san meye shi ba ya shiga kai komo a tsakanin numfashinmu sakamakon kwanciyar da yayi a kaina. "Don Allah kayi hakuri! Wallahi wurin yana ciwo!" "Let me chop you!" Girgiza kai nayi cikin kuka nace mishi. "Wanda ka ci ma ya ishe ka, ka ji tsoron Allah kada ka sa nayi yoyon fitsari domin ina jin fitsari ne marata zata fashe." "Ba wani fitsari ruwan dad'in da yake jikinki ne yake feso min gaya min taya zan ji na koshi! Kece na fara samun a haka sai na kyale ki yarinya baki ji jiki bane!" Da gaske ban ji jiki ba? Kuka nake ina hada shi da Allah har sai da ya ga nayi laushi na daina motsin kirki, sannan ya kifa kanshi a gefen fuskana yana sauke numfashi, wayarshi da yake can yashe ya janyo ya duba saura min ashirin da uku a fara taron bai zo ba! Murmushi yayi ya, shiga janye jikinsa a hankali daga gare ni. Kamar mai tsoron kada wani abu ya same ni ya bar jikina, hannunshi yana kan boons dina. "Zan kyale ki ne domin abinda yake gabana da kin ganta sai na miki bulalal da shi son raina!" Idanuna a lumshe nayi lumo ina shashekar kuka, domin sai lokacin nake ji kamar an watsa min ruwan barkono a gabana, janyo mayafin gadon yayi ya lullube ni da shi sannan ya d'aga ni can, kafet din tsakar dakin inda muka yi shagali ya baci kaca-kaca da jini. Ban daki ya wuce na bi shi da idanu, a hankali barci yayi gaba da ni, ko nace zazzaɓi. Sai da ya gama shiri tsaf sannan ya fito gidan ba kowa an watse domin abinda ya faru ya hana kowa zama a cikin gidan, wannan da dare ne zai fi sauki, dawowa dakin yayi ya shiga ya kunna min karatun Alkur'ani sannan ya fita ya bar gidan, bayan ya saka security su baza gidan suna aiki gabakidaya suka ji kewaye gidan yadda haka yasa babu wanda ya isa ya ce ga wani abu zai shiga. Saura minti goma ya isa cikin gida, yayi kyau cikin manyan kaya sai wani annuri yake fitarwa irin na angwaye, kome na shi yana tafiya da wani irin emotional ba zaka fahimci bakin ciki ba, sannan ba zaka hango farin ciki ba. Yanayin ya haifar da wani irin nagataccen amince na musamman, yana shiga Parlourn aka rangad'a gud'a wanda sai da ya cika kunnen kowa, yana zuwa gaban Mai Babbar daki ya zube a kan gwiwarshi, ya sunkuyar da kai yana me dinkule hannunsa. A hankali ya kai hannunm cikin aljuhunsa ya cire kai ya matsa gabanta. "Ina miki ta'aziyar rasuwar dan uwana." Idanunsa ya cika da kwalla, sannan ya kara da cewa. "Ina kuma miki godiya da samun mace irin Zainab!" Hawayen farin ciki ya zubo daga idanunsa. Ya saka hannunshi cikin nata ya mika mata key. "Ke kaɗai na yarda da ki ga sirrina bayanke , ban yarda ko Aneesah ta ga sirrina ba, wanda suka ji ya isa!" Hawaye ne yake zuba mishi. "Ummi wannan kyautar kuma nata ne tun tuni na san haka zai faru!" Ta ciro wata kyakkyawar red box na gift ya mika mata bata amsa ba, amma idanunta yana kanshi wanda ya kad'a yayi jajjur, soyayyar Yaranta da kaunarsu na daban ne, cikin kulawa ta ce mishi. "Allah ya maka albarka, Allah ya taya ka riko, ya baka zuri'a ta gari da ita Ubangiji ya jibanci alamarinka, Ubangiji ya tsare ka da tsarinsa ya maka ni'ima da bata yankewa, ya baka arzikin da babu talauci bayanka, ya baka zuriar da babu baragurbi cikinsu. Salamanu Farisa na saka maka albarka na, kaf duniya babu me tsayawa a gabanka!" Mika hannu tayi Mai Bauchi ya bata alkyabbar da yake kan tire an lullube shi da tutar Masarautar Zanzabira, wanda fari da kore ne sai tsakiyar an saka kalmar shahada. Aka lullube tiren da shi ta bude alkyabba ce da turare ta mike yana tsugune ta lulluba mishi, sannan ta fesa mishi turare, duk wannan abin da take zuciyarta yana wurin Ikhlas tsoro take kada ya jima yar mutane ciwo, don haka ta riko hannunsa ana gud'a ta kara shi har kofar da zata sada shi ga Fada, hawayen da bata yi ba tun rasuwar Abdullahi shine ya balle mata tana yi tana faɗin. "Allah ya tsare gabarka da bayanka!" Tana ganin tafiyarsu, ta juya a zafaffe. "Sister Mairo Bundat, Amina Zurmi, Inna don Allah ku biyo ni." Ta fada tana mai daukar mayafinta, dukkansu sunan manyan kawayenta ne, kuma Sister Mairo Bundat yar jahar Bauchi ce, daga gidan Sarkin Dass take. Sai Amina Zurmi yar zamfara ce Ubanta hakimin Zurmi ne, sai Inna kanwarta ce ita likita ce a wata asibiti a abuja. Haka suka rakata Aneesah sai tab'e baki take, Nady kan barin garin tayi ta wuce Jos domin bata tab'a kawowa haka rasa budurci yake da illa ba sai da ta ga Ijlal kamar zata yanki jiki ta fadi ga cikin jikinta da ya fito ya ma rinjaye ta, hawaye ne ya zuba mata, ta saka bayan hannu ta goge tuna sakon da ta tura mishi tayi.
*I'm glad ka samu mace da ta dace da kai Prince or My King congratulations 🎉 once again Abu biyu ka cimma lokaci guda! Na tafi Jos am sorry ina son na baka space ka huta da Matarka yadda zaka samu nutsuwa da ita kanta na gode sosai My King im always love you! Akwai sako na bari a dakin Zainab Please a bata ina tayata murna, The Queen of Zanzabira*
Itama da bata yi wasa da damarta ba, da wannan damar nata ne, tasan gidan Sarautarsu har yau suna abu like na zamanin da, kuma gargajiya suke wannan abin da ya faru zai saka Ikhlas tayi wani irin daraja. In fact ta zama next generation Queen koda Mai Babbar daki zata hakura da matsayinta. Tow wannan shine ya nuna Ikhlas zata zama next generation Queen. Sannan koda mata dubu zai aura bayan ita ba zai tab'a, darajar Ikhlas din ba. Haka yasa kafin ta bar gidan ta ajiye mata kyautar wani Austria Diamond set. A matsayinta na uwargid.
Lokacin da Mai Babbar daki ta isso ba kowa a gidan, dakina ta fara zuwa ta ga babu kowa sai wani kwali a kan kujerar parlourn, an rubuta. *Kin cancanci zama Queen of Zanzabira* yours Nady. Murmushi Mai Babbar daki tayi ta nufi hanyar dakinsa, a hankali ta tura kanta sakamakon yadda karatun Alqur'ani yake tashi a dakin. Haska wutar dakin tayi ta hango ni can gefen gadon a dunkule, a hankali ta nufi gadon a hankali. Tana zuwa ta ja stool ta zauna a kai. Kayanna da suke can kasa har da bra, ta mike ta shiga tattara dakin, idanunta ya sauka akan yadda kafet din ya b'aci, fita tayi ta ce musu. "Danku yayi barna ni dai a matsayinku na malaman kiwon lafiya nake son ku duba min Y'ata, sannan wallahi sai kun kara biyan wani abu abinda ya bayar ya kasa na gaya muku!" Ta shiga dakin suka rufa mata baya nuna musu kafet din tayi, sai kuma inda nake kwanta na farko saboda juyin da nayi gadon ta b'aci ba laifi domin zanin gadon da ya kasance Skyblue ya fitar da alamar jini sosai. "Ya Salam! Inna a hada ruwan dumi, namijin duniya!" Inji Amina Zurmi, ta shiga ban dakin Inna da Sister Mairo Bundat ta isa bakin gadon ta dafa kaina. "Mai Babbar daki, kina nufin Zainab din Hajara ce sai yau ya amshi martabarta!" Murmushi tayi tana faÉ—in. "Ga zahiri kin san yartawa ba dai tsiwa ba, ya mata na karfi ne sai na gayawa Alhaja Kudirat Obafemi Oloyokayemi ta shiga lamarin."
"Kin manta Head girl dinmu, Jamilah Rano? Shegiya ita ce Babban alkalin alkalai, daga nan sai ku maka mu kotu!" Dr Inna ta rangad'a gud'a mai karfi lokacin da ta dauko towel tana mai lullube min kirjina, cinyoyina da jini ya fara bushewa, ta gani tana wani irin murna. Fita Mai Babbar daki tayi ta dama min kunun tsamiya mai zafi da soyayyen kwai. Kafin ta dawo sun gyara dakin tsaf ni kuma ina ban daki Dr Inna ko nace Aunty Innah tana duba ni, sai da nayi wanka ina kuka ta gasa ni sosai, sannan ta fito nima ina fitowa na koma zan kwanta ta ce min. "A'a zaki ci abinci tukun ai jego ce dole a yi miki!" Haka kuwa suka zaunar da ni amma na kasa zama, da na zauna jini zai fara fita. "Sister Mairo ban ga karuwa ba, amma kuma jinin yana zuba." "Eh ta waje babu tear din da za a duba cikin jikinta za a samu ta karu, dole muna bukatar a kaita asibiti mu gyarawa Saraki wurin zama yar nan Allah ya miki albarka."
Kasa magana nayi domin bani da karfi, haka Mai Babbar daki ta kawo min abincin na sha kunu bakina ba dad'i har lokacin naki yarda na kalle su, dakina ta nufa ta dauko min Pad da sabon pant da bra da under wear, tana kawowa ta ce na saka. Kasa motsi nayi, sai da suka bamu wuri ita ta saka min jikina babu ƙarfi, ta koma daki ta dauko lafayyar da na saka ranar an wanke duk an goge har zata dauko dai ta ga wani ta dauko ta saka min ta gyara min ko ina ta rufe, sannan ta ce musu.."Innah! Kwaso kayan kwanciyar nan a tafi da su!" Ya fada sannan ta yi gaba tana rike da ni, abin kuka ya sami raguwa,dakyar nake taka kafata a a motar ma dakyar na dofana duwawuna.
Haka suka kwaso kayan muka shiga cikin gidan, da yake cike da alumma, kai wata Al'adar ma bata yi ba, muna shigowa aka bankade zanin gadon a fili, guda ake yi, a ka'ida har kannensa sai da suka yi ta zuba kudi. Aneesah da Daulah basu so haka ba, sun so da Favorite dinsu ce wato Ijlal itama ta gudu gidansu domin ji tayi ta yi kamar zata haihu. Nifa sai aka hana Ni shiga cikin dakin Mai Babbar daki, aka kawo tatsatsen madaran shanu da zafinsa aka fara min wanka da shi,ban san lokacin da kuka ya kwace min ba zazzaɓi ya rufe ni, ana gamawa Gimbiya Balkisu da Yaranta suka kawo kudi aka zuba akan zanin gadon da aka yi min wankan madara da shi, sai kuma yan dakin Hajiya Hadiza itama da Yaranta, suka watsa min tare da sarkan gwal, labari ya kai gidanmu domin ana gayawa Umma ta rangad'a gud'a. Ta shiga daki ta kwaso abinda take da shi ta kira Nuraim ya ciro mata kudi ta shirya Maluma daki ta shiga tayi sujada domin abinda ya hana ta sakewa da farin ciki kenan tana jiran ranar da za a ce mata Zainaba ta zo a matsayin mace. Sai kuka.
Aunty Shukrah, Aunty Sajidah, Aunty Nu'aymah, duk suka nufi gidan dama.sun zo akan zasu hadu zo mana, sai ga shi suna zuwa Aunty Shukrah ta falle sabon Lace din miliyan daya da dari tara da Maluma ta bata da wani Sharaton, akan ta yi min wanka da shi sai wata rigar gwal da yan kunne da abin hannu da abin wuya kai gasu nan, tana zuwa ta baza lace din nan, aka dawo da ni kai dama haka suke, dakyar nake motsi saboda bani da karfi ga jiri da zazzaɓin da ya dame ni, Wata doguwar riga ta shigar aka ajiye min, aka lullube ni da tarmin zanin nan, ina tsaye Umma ta zuba min kudi da gwal. Mai Babbar daki ta bawa Balqis sakon Nadiyyah Jamil Chiroma ta kawo min ta shaida na uwar gida ne. Bana gani ana ta hidima sosai ba, a hankali nake jin gidan na juya min, dai-dai lokacin da na ji ana busa algaita, a hankali na fara jin kamar ana ja na kasa, shima ya lura da faduwa zan yi. A sassarfa ya iso na zube a jikinshi. Jikina yayi zafi radau. "Thank you, Life!" A kirjinshi na suma, ya dauke ni cak ya wuce da ni dakin Mai Babbar daki, aka shiga niman kaina, cire kayan yayi ya fara ƙoƙarin niman rayuwata, kafin ya bawa faruq sakon ya sayo mishi drips da sauransu, ita kuma Aunty Inna suka bashi sakon kayan dinki, sai bayan minti talatin domin.ya kira Faruq ya kai sau ashirin har da cewa idan bai samu ba ya dawo mana. Haka ya dawo da kayan sai da ya saka min ruwan da allurai sannan ya fita domin sun kore shi, Aunty Inna da Umma Mairo Bundat da Umma Amina Zurmi, suka dukufa aikin suna yi, tare da tattaunawa har suka gama, sannan suka fito ya dawo dakin ya cire min kayan jikina tsaf, ya mai da min wanda aka kawo daga gidanmu, ai ashe hidimar ma bata kare ba, sai dare can wurin sha biyu na farka, abinci aka kara bani na kasa ci tea mai kauri ya haɗa min, Mai Babbar daki ta shigo ta ce mishi.."Fita ka bamu wuri zamu rufe gidanka, Mardiya ta dawo maka da matarka!" "Ummi!" "Ka tashi da can kai sarki ne, now kuma Kai sarki ne, ya kamata ka san line din da ba zaka yi cross ba, a cikin kuwa har da Ikhlas zata huta sai ta warke zata dawo i promise you zan dawo maka da ita." Gyada kai yayi ya ce ce mata. "Thank you Ma!" Sannan ya fito ya samu Faruq a waje. A hankali ya kwashe kayan Mai gidansa suka fita yana gaba Faruq yana bayansa, yau kan jerin gwanon motoci ne guda bakwai suka raka shi gidan, sai da ya shiga dakinsa ya ga kome a gyare ga kunun da aka dama mata a fulas ya zauna ya sha da soyayyen kwai, duk da ya yi sanyi amma yaji dadin sha, yana zaune sai ta Ijlal. Tana shigowa sanye d kayan barci tayi kuka har fuskartar ya haura kamar an yiwa fulawa barin yis. Zama tayi tana faɗin.."Yallabai munafuncin ne fa, waye bai san ana sayar da Fake budurci ba." "Kamar yadda kika zo min da fake ko? Bayan an yi miki ɗinki haka bai isa ba sai da kika saka fake." Murmushi yayi yana cigaba da shan kunun ya tuna abinda ya faru, yadda suka yi ta musayar kalamai, dariya ce da ta bayyana hakoranshi ya subuce mishi. Kurban kunun yayi ya ce mata. "Zaki iya tafiya?" Ya fada yana kallon wayar shi, sakon Nady ya gani murmushi yayi ya tura mata. *Thank you but ina buƙatarki jibi Please!* Ya tura, mata. "Zan kwana anan!" Ta fada tana niman hawa gado. "No no! Na gaji barci nake ji!" Ya fada yana nufar ban daki, wanka yayi ya fito sanye da boxes da wata singlet, ya kwanta yana mai janyo laptop dinsa ya kuma WiFi dinsa ya fara duba sakon mutane, dayawan masu fatan Alkhairi ne sai sakon Walid Mamman yayari ya tura mishi.. *Ka ture Rilwanu bayan ka yi sanadin da suka shigar da dan uwanka, domin cikar burin ka, ka samu Zanzibara bayan mahaifiyarka ta maka connecting da manyan mutane, Daga lokacin da ka wuce exam din da aka maka a cikin fada Game din ya sauya