Showing 207001 words to 210000 words out of 429394 words

Chapter 70 - Halin Kishi Book 1 Hausa Novel Complete

17 Jan 2025

1035

Umaimah da wani abu dayayi kama da Bin Malamai ba da tabbas zece Asirce Hajiya tayi, wannan makauniyar soyayar da Hajiua take mata ba kuma ta ganin laifinta abin yayi yawa. Gyara zamansa yayi yana cewa

"Hajiya ni sam ba abinda take tunani bane yasa nayi hakan. Kinga dai tsarin ginin a farko komai a cakud akayi shi, babu wani kebantaccen guri ko ina kowa yana iya shiga akoda yaushe babu sirri ni kaina se daga baya naga rashin dacewar hakan a matsayi na na me gida ya kamata ace ina da turakata data qunshi komai da komai a ciki bana buqatar fita idan ina buqatar wani abun.
Sannan iyali muke tarawa dole yaranmu wata rana zasu girma, be kamata ace muna cakude dasu a koda yaushe ba dole akwai buqatar sirri tsakaninmu ni wannan ne kawai dalili na ba wani shirmenta mara tushe ba"

"Kuma ahine harda Kitchen da store duk a bangaren naka? Three bedrooms ga qaton palour da dining duk me zakayi dasu?" Umaimah tayi tsugul ta fada kafin ma Hajiyar tayi magana, Harara ya galla mata kamar idonsa ze fado ba tareda yayi magana ba jin Hajiya nacewa
"To ai kamata yayi tun kafin ayi seka gaya mata, base kawai tazo taga abu ba ai koma wacece tunanin daze zo mata kenan a zuciya"

"Idan qara auren tana da hujjar Hanani ne ko kuma akwai Haramci a cikin Hakan?" Yayi wa Hajiya tambayar amma idonsa akan Umaimah data gwalo nata idanun saboda jin wannan gingimemen tashin hankali,

"Bana son neman rigima Khalil, bana so. Ke kuma kinji abinda ya fada dan haka karna sake jin wata magana bayan wadda akayi a nan" Hajiya ta fada musu gaba daya Khalil be jira yaji koda sauran maganar tata ba ya tashi ya fice daga gidan cikin bacin rai. Iya Asarar pentindata masa da yawa kuma wallahi zata sani a cikin kudin da yayi niyyar bata na gyaran gidan idan yaso in basu isa ba ta tare da tsofaffin kayanta. Ya gaji da iskancin Umaimah ba kuma ze sake biye mata ta mayar dashi kamar wani takalmin sawarta ba.
Ya dauka nutsuwar da tayi tun bayan wancan Al'amarin ta gaske ce tunda gashi kusan shekara daya da wani abun bata sake masa shirme ba suna zaune lafiya se yanzun kuma baze dauka ba.

Da daddare be koma gida ba se gurin sha daya sabodaya zauna meeting da wasu campany da zasuyi hadin guiwar wani aiki. A palour ya tarar da ita daman kuma ya tsammaci hakan maganar ba zata mutu ba kamar yanda hajiyar ta yanke hukuncin son rai dan haka yana ganinta ya qara hade fuska ya wuce ze shiga dakinsa tasha gabansa tana cewa

"Kai nake jira tun dazu dan gara ma ka sani bazan koma gidan nan ba idan baka rushe wannan gurin ka maida shi yanda yake ba" ta fada tana karkada qugu kamar Mazari, kallon sama da qasa yayi mata takaici ya rasa abinda ze fada mata seya zagaye ta ya wuce cikin dakin ta bishi cikin daga murya bata ko tunanin yara na bacci karta tasahe su tace
"Khalil dakai fa nake ka wuce ni wato ga mahaukaciya tana magana ko?"

"Ai sunan daya dace dake kenan Umaimah, na yarda baki da hankali kuma idan baki fita kin bani guri ba se ranki ya baci wallahi. Gida kuma karki koma, ke kika rasa gobe idan naga dama zan samo ukun ki na zuba a gidan kin kuma san yana da girman da ze dauke su dan haka ki fita ki bani guri ki koma ko karki koma keta shafa bani ba" Khalil ya fada yana kallon tsakiyar idonta kamar yanda itama ta zuba masa ido kafin ta juya da gudu tabar dakin nasa.

"Mtsw" yaja wani matsiyacin tsaki ya zauna a gefen gado yana dafe kansa da yake masa ciwo ciwo,Umaimah bazata canza hali ba, shekara dubu tana abin kirki idan tsiyarta ta juyo cikin minti daya zata wargaza komai. To wannan karon kam sedai abinta ya qare mata dan bashi da lokacin da ze tsaya yana batawa akanta abubuwan gabansa ma su Ishe shi.




...*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ?AR'UWA, WATA-?ILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
?ar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassa?e da garin magunguna na gargajiya, waWanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taSa haihuwa ba?* Ko kuma sun taSa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa Sari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? ?ar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata Waya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.

*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haWa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.

*?ar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haWa miki magunguna kala biyar, waWanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daWewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haWi *Bye bye infection.*

*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiWa?* ?ar'uwa ko ki faWa ko kar ki faWa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan Waya wanda zai dinga shan ?aramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ?ara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.

*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huWu da za ku fatattaki daji daga jikinku.

*Ingantaccen haWin sabaya=?
?* HaWin sabayarmu duniya ne ?ar'uwa. Baza muyi miki ?aryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga she?i, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haWin sabayarmu.

*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk Wauri Waya 500.

*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuWin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuSeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo=?
?=?
?=?
?*

*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*

*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* =?L?
Page 50

Washe garin ranar dukda Asabar ce ya fita saboda qarasa wani paper work da yakeyi na wani aiki. Dukda kwararrunma'aikata daya dauka sau da yawa duk wani shi yake tsayawa yanayi dakansa dan baya so a samu akasi, mutane sun yarda dashi sun bashi amanar ayyukan da beci ace qaramin company irin nasa yanayi ba dan haka yake gudun duk wani akasi.

Yana office Hajiya ta kirashi cikin fadan da ko bata fayyace masa ba yasan Umaimah ce taje ta hada wani gurmin. Hajiyar na kashe wayarta ya kira Yaya Aminu, ya gaji da yanda take zuwa tana hadashi da mahaifiyarsa amma shi baze kai qararta gurin nata iyayen ba dan haka ze hadata da Yayanta yaja mata kunne duk abinda zasuyi ya tsaya tsakaninsu karta sake kai qararsa gurin Hajiya.

Tsaf ya labartawa Aminun komai ya ringa fada ya kuma dora kacokan laifin akan Khalil kamar koda yaushe sabodaa ganinsa shi ya sakar mata take duk iskancin dataga dama.
"Kuzo da ita dan ubanta tunda bata ji nima na dena handling case dinta ni kadai gara mune gaban Abban ko kuma Baba Abdullahi ai tasanshi kamar yunwar cikinta ubanta zeci tunda ita batajin magana" Aminu ya fada suka rabu akan yau da daddare zasuje gidan sa da Umaiman.

Sanda ya koma gida bata nan kenan gidan Hajiyar ta koma dan da yayi zaton ko a waya ta kirata. Yana Alwalar sallar Magriba ta shigo gidan ita kadai dan daman tun tafiyarsu Aikin Hajji ta yaye Bibi tana can gidansu ba'a dawo da ita ba kallon ta yayi ganin yanda take tafiya kamar wadda akawa dukan tsiya jikinta a mugun sanyaye daman kuma ya lura a kwanakin kafin ta bullo da wannan fitinar jikinta ya canza kullum cikin snayi take. Hada ido sukayi ta dauke kai gefe tana qunquni be kulata ba ya fice ransa na masa zafi haka yayiwo sallarsa har Isha kafin ya dawo gidan ya tarar da ita a palour tayi wanka ta zaka wata Red Rubber gown me spaghetti hand tabi jikinta ta lafe surarta babu abinda ya buya ta dora qafa daya kan daya tana taunar chewing gum.

Kallo daya yayi mata ya wuce dakinsa, dab da ze shiga ya tuna da batun zuwa gidan Yaya Aminun seya juyo ya kalleta fuska a daure yace
"Ki shirya yanzu zamuje gidan Yaya Aminu".

UMAIMAH
Wata muguwar faduwar gaba ce ta sameta sanda ya kira sunan Yaya Aminun take mafarkin da tayi dashi a daren jiya ya fado mata. Qirji ta dafe da hannu biyu tana cewa
"Me ya same shi?"
"Babu abinda ya same shi, qararki na kai gurinsa kuma yace kije yana nemanki koda magana ne?" Ya fada yana tsareta da ido, seta zumbura baki gaba tana wani banqaro Qirji a ranta tana cewa
"Ai wallahi ko gurin Abba zamuje ba tsoro zanji ba, tunda dai Hajiya na bayana duk kaje inda zakaje ai dai ita ta isa dai" daga haka ta moqe ta shiga dakinta har sannan kuma can qasan zuciyarta tana jin wani tsoro data rasa na menene.

Ta kwana biyu tana jin wannan rashin jin dadin dan har tunani take ko Abba ne ze mutu saboda yayi ciwo sosai lokacin suna Saudiyya kamar baxe tashi ba kafin Allah kawo masa sauqi kuma. Tana cikin shiryawa Mama ta kirata, ta dauki wayar cikin Mamaki dan da wuya Maman ta kirata idan bada wani abu ba sedai ita ta kirata toh ko har an kai qarar tata gidan ne?
Wayar ta daga yanda taji muryar Mama se taji hankalinta ya tashi cikin murya me cike da Rauni ta amsa gaisuwar da Umaiman take mata kafin tace
"Lafiya kike Umaimah ko akwai abinda yake damunki?"

"Lafiya ta qalau Mama wani abu aka ce miki ya sameni?" Umaimah ta bata amsa cikin mamakin abinda yasa Maman yi mata wannan tambayar, se Maman tace
"Toh Alhamdulillah tunda kina lafiya d??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????aman abinda na kira naji kenan Ya Mijin naki ina fatan dai babu wata damuwa ko?"

"Duk lafiya muke Mama, kodai kema kina jin yanda nake ji ne? gaba daya bana jij dadi ji nakeyi kamar zan rasa wani abu?" Umaimah ta fada muryarta na karyewa kamar zata fasa kuka se Mama tayi saurin tareta da cewa
"Aa babu abinda ze faru in sha Allahu kawai na kwana biyu ban kiraku bane shiyasa duk na kira yan uwanki Yayanku ne kadai ban samu ba na kirashi be daga ba amma nasan idanya gani ze biyo ni"

"Yanzu ma kuwa gidan sa zamu je da Abban Mu'ayyad" Umaimah ta fada
"Toh shikenan ku gaida shi idan kunje, Allah yayi muku Albarka gaba daya aci gaba da haquri dai" Maman ta fada daga nan suka yi sallama jinin Umaimah na qara tsinkewa. Kodai Mama ce zata mutu ta kira su suyi sallama? Se kawai taji Hawaye sun bin kumatunta. Khalil dake tsaye tun dazu yana kallonta yace

"Tashi muje dare yanayi" ya juya ya fita.
A mota suna shiga ta kalle shi har sannanda hawaye akan fuskarta tace
"Dan Allah mu fara zuwa gida naga Mama"
"Idan mun dawo se mu biya" ya bata amsa ba tareda ya kalleta ba. Tafiyar kurame sukayi har zuwa gidan Yaya Aminun, sun tarar dashi cikin shirin fita an kirashi operation emergency, wani target ne da suka dade suna bibiya suka samu information akan ya shigo gari hat anyi masa talala ana jira suje su kamashi abinda ya tashi fitar tasa babu shiri kenan.

Yana. Gyara Bulletproof jacket din daya saka ya kalli Umaimah dake kallonsa itama ta rasa abinda yake damunta dan ko gaishe shi kasayi tayi yace
"Wati Umaimah ba zaki dena halinki ba idan kinyi sanyi an dauka kin shiryu se ki dawo da sabon salon fitina ko? Yanzu idan baki taimaka masa ya rabu da mahaifiyarsa lafiya ba me yasa zaki zama silar samun sabani a tsakaninsu?

Toh karki bar abinda kikeyi kinji duniya ke rudarki kuma gaki gata nan kina kallo dai mutuwa akeyi, idan yau an kawo qararki gobe be zama lallai kina da wanda za'a kaiwa qararki ba ke zakiyiwa kanki fada ga yara nan kin fara tarawa a haka zasu tashi suga kin wannan shashancin su me za suyi kenan?
Kiji tsoron Allah ki bar mijinki ya huta yaji da damuwar waje idan ya dawo cikin gidansa ya samu nutsuwa".

Dukda ba wani fadan azo a gani yayi mata ba haka kawai takejin maganganunsa har cikin zuciyarta nan take ta ringa shatato hawaye kamar an kunna famfo. Kallon Khalil yayi yace
"Kai kuma a karo na qarshe da zan gaya maka ka tashi ka zama namiji a gidanka, kai ka bata kuma kai zaka tashi ka gyara daga yau karka sake kawo mun matsalar gidanka tunda dai ka zama solobiyo se ka zauna yarinya qarama ta ringa caza maka kai".

Qarar horn da suka jiyo ya saka shi shiga dakinsa da sauri ya fito da pistol guda biyu yana soke su a jikinsa.
"Abban Nu'aima wai aikin me zaku fita ne kace mun yanzu zaka dawo ammana ganka harda bindiga" Anty Mami ta fada cikin tashin hankali dan a duniya babu abinda ke tsorata ta irin taga ze fita operation da bindiga tasan gurin da ze shiga me hatsarine hankalin kuma baya kwanciya se taga ya dawo gida.

"Yanzu zan dawo in sha Allah Mamy ki kula da yara ki gaya musu Dady na sonsu" ya fada yana rungumeta lokacin da aka sake danna horn din da qarfi ya saketa yana cewa su Khalil
"Dare yayi ku tafi gida kunsan fa yanzu garin se a hankali ba'a son kaiwa dare a waje".

Tare suka fito har ya shiga mota Umaimah ta tuna da saqon mama ta zura dagudu tana tsayar dasu, wayar ya zaro ya duba yana ce mata zan kirata ina shiryawa sanda ta kira shiyasa banji ba" Driver yaja mota suka bar gurin da sauri dan sun kusa missing target din an sanar musu yana shirin barin gurin.

Umaimah shiru tayi batacewa Khalil komai ba ganin ba hanyar gida ya dauka ba. A laundry din da yake kai wanki suka tsayaya shiga, be jima sosai ba ya fito yaran gurin na binsa da ledojin da aka sako masa kayan wankinsa ya bude musu back sit suka zuba kafin ya zaro dubu biyu ya basu su biyun suka karba suna masa godiya ya shiga motar.

Sesa suka kusa shiga gida shi ya tuna basu da bread dan haka ya nemi wani gurin da ake siyarwa ya tsaya.
Wayar Khalil din daya bari a mota ce ta dauki qara, kamar ita aka kira tayi zuruf ta daga tana fatan wata me tsautsayin ce ta kirashi sedai ganin sunan 'Dr Sagir' data tabbata Mijij Nuratu ne ya bata mamaki kiran me zeyiwa Khalil a daren nan?

Wayar ta katse ya sake kira ganin Khalil din ya tsaya dan da akwai me siyar da Nama a gefe da alama shi ya tsaya karba yasa ta daga
"Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, Khalil kun koma gida kaji abinda ya faru ko? Ance kune baqinsa na qarshe Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" Dr Sagir ya fada a rikice

"Meya faru, meya samu Yaya Aminu?" Umaimah ta fada cikin wani yanayi dan dai a kalaman Sagir tasan shi yake nufi, gidansa kadai sukaje se Lundary da suka tsaya karban wanki kuma sune na qarshe da ya gani a gabansu ya fita ta tabbata akansa yake magana.
Qit Sagir ya kashe wayar jin muryar Umaimah, qoqarin kira ta shiyayi rawar da hannunta yake ya sa ta kasa bude wayar daidai nan Khalil ya bude motar da sauri saboda hango wayarsa a hannun Umaimah da yayi, baya son wani sabon tashin hankalin shiyasa ko kayan be karba ba ya taho seta miqa masa wayar tana cewa

"Ka kira Sagir ya gaya maka waye ya Mutu, wayyo Allah na shiga uku" ta qarasa tana dora hannu biyu a kai da fasa ihu.
"Ke meye haka? Wazan kira?" Ya fada yana duba wayar ganin Sagir ne kiran qarshe yasa yabi bayansa. Salati ya ringa ja yana maimaitawa jikinsa yayi wani mugun sanyi haka yazare wayar daga kunnensa ya kasa juyawa ya kalli Umaimah da yanayinsa ya tabbatar mata dagske Yaya Aminun ya mutu. Ihu ta shiga rusa masa ya yi shiru dan besan yanda ze rarrashe taba, shi kansa mutuwar ta dake shi yanzu fa, yanzun nan ko minti Ashirin cikakku basuyi da rabuwa ba ashe fitar Ajalice, saurinda yakeyi na ya taradda Ajalinsa ne.

Komawa yayi gurin masu bread da nama yace suyi sadaka dashi kafin yaja motar suka wuce gidan su Umaiman.
Fadar kalar tashin hankalin da suka tarar bata baki ne, yanda gidan ya cika da Mata ba zakace dare bane har mamakine ya kama Khalil na yanda akayi labarin mutuwar tasa ya bazu cikin dan lokaci idan ya duba taqin rabuwarsu to yaushe har ya rasun?
A bakin Baba Abdullahi da suke shirin tafiya Asibiti karbo gawar yake jin wai ashe wanda sukaje kamawa sun samu labarin zuwansu, a cikinsu aka samu wani ya ha'incesu ya sanar masa dan haka sukayi musu qofar rago suna shiga gurin sukayi surrender suna qoqarin saka musu Handcuffs akayi attacking nasu se jin harbi kawai sukayi ta ko ina, su takwas uku sun rasu a take harda Yaya Aminun Biyar suna Asibiti.

Allah sarki rayuwa mai rai na

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login